Sashe 37
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ashe su Ema.. Suna jiransa awaje, yana fita sukayi salute nashi tamkar yanda suka saba, aka bud'e masa mota yashiga.
Ema da Adams sunata hira k'asa-k'asa dan sunsan boss bayason surutu, har suka Isa kuwa idonsa a lumshe, babu abinda yake tunanin sai matarsa, da yanda take kwantar masa da hankali, dukda wani lokacin yakan kalli al'amuranta amatsayin k'uruciya hakan baihanashi ganin kimarta da k'arin darajar datake samu a zuciyarsaba, wani sashe na zuciyarsa yakan k'awata girman nata har dak'arin wani matsayi daharyau baigama amincewa zuciyarsaba akan zamansa gaskiya.
Koda suka isa saida Adams yasanar masa anzo sannan yadawo duniyar mutane, amma da tunanin yad'aukesa zuwa wata duniya tadaban.
Kai tsaye office d'insa yashiga, Adams yatake masa baya da tarkacensa.
Har Adams zai fita bayan ya ajiye kayan yace yadawo suyi magana.
Zama Adams yayi zuciyarsa Na d'ar-d'ar, dan baisan mi ogan zaice dashiba, tunda yasan yanada laifi jiya, kuma boss bawai yak'yaleshi baneba.
Saida ya khaleel yagama abubuwan dayakeyi, irinsu kunna laptop da d'an bincika wasu files da aka ajiye masa baisan dasuba, bayan yagama yad'ago ya kalli Adams d'in dayay shiru.
"Adams kasan miyasa nace katsaya?".
" a'a sir".
"Hummm kuskuren dakaso tafkawa adaren jiya, inamaka kallone amatsayin su Ramadan, yanda bazanso k'annena su lalaceba haka bazanso rugujewar taka rayuwarba, karka yarda rud'un duniya yasakaka Neman mata ko shaye-shaye, dukda na yarda dakai nikam, tunda ban ta6a kamaka da wani abun ashaba, amma nasan halin rayuwa, wani abun kan canja rayuwar wani, musamman ma wannan aikin namu dakan kaimu wajaje daban-daban acikin duniya, kuma cikin k'azaman mutane masu aikata duk laifin da ake gudu, ajiya kad'an yarage a afkaka nasani, ALLAH ne yatak'aita abun ina kusa".
" shawarar dazan baka shine, inkasan bazaka iya jurewaba kayi aure, kanada shekaru kusa 28 yanzu aduniya, kayi aure kawai kaji, karka bari rayuwarka taruguje abanza, bana fatan haka, idan bakada lokacin za6ar matarne, kokuma baka samu wacce tamakaba kashirya kaje gidanmu, inada k'anne 'yammata, kaza6i wacce Tamaka aciki, idan babu wacce tamaka kasanarmin karka cuci kanka, zan sake sakawa alalubamaka wasu".
"Ba nemankai nake da k'annenaba, bakuma dansun rasa mazajen aureba, a'a Nafi sanin nagartarsune fiyeda wadda zan samo maka awaje, dansu nasan tarbiyyar iyayenmuce dani nan, idankuma kanada wadda kakeso fine, zanyi farin ciki dahakan, danka samo za6inka".
Hawaye suka cika idon Adams, yanzu nan har k'aunar da oga kemasa yakai yaso had'a jini dashi? Yabasa damar zuwa yaza6i matar aure cikin k'annensa jininsa, hawayen suka zubo akumatunsa, yad'ago yana kallon khaleel, bansan mizance makaba Oga, kalaman bakina sunyi k'aranci fad'e agareka, yanzu nan har can cantata takai kabani damar za6en abokiyar rayuwa cikin jininka?, Oga wace k'auna kakemin haka aduniyarnan?, ni Adams mizan biya wannan bawa dashine?, bayan jana dayayi ajiki, ya fifitani sama dakowa cikin nak'asa dashi, sannan kullum yake controling d'in zaran tarbiyyata danna zama nagartacce, yabani Dana wajen koyan k'yawawan halayensa, sannan yanzu yamin k'auta da abu mafi mutunci da nagarta, Oga ALLAH yabiyaka kawai, bazan gusheba ina maka add'ua har k'arshen numfashina nag.........
"A'a Adams bana buk'atar godiya, kacancanci fiyema dahaka daga gareni, inason nutsatsten mutum mai tarbiyyar arayuwata, wannan yasa k'aunarka ta tasirantu azuciyar Ibraheem Abdallah, k'yawun tarbiyyarka yasakani yima d'aya daga cikin k'annena sha'awar zamowa mata agareka, danhaka kayi shiru kawai, kafara zuwa gidan Kaduba tukunna, inhar babu wadda Tamaka karka tauye kanka saboda kunyata, dan nafad'a maka yanda bazan cutar dasu musleem ba, haka kaima bazan cutar dakaiba".
ALLAH ya za6a abinda yafi alkairi, tashi kaje kawai, banaso kasake cemin komai amaganar".
" shikenan ago, amma akwai yaranfa da'aka kama d'innan agidanka, naga tsawon sati biyu kenan amma bakace komaiba".
"O shit, wlhy kagafa namanta Adams, kasan bubuwan sunma kaina yawa, kaikuma saibaka tunaminba".
" sorry sir!, wlhy nazata kana sanene, tunda naga kadawo aiki jingim akanka shiyyasa nayi shiru, tonaji ko magarsu bakaminba shiyyasama namaka yanzu".
"ALLAH ya k'yauta, muje yanzu nagansu kona mintuna 15 ne".
"OK sir!".
"'Dakin da aka kaisu Adams yabud'e suka shiga"................✍
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤💓💓💓💓💓💓💓💓🤸🏻♀ina yinkufa.😂
*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
2⃣6⃣
Duk sun fita hayyacinsu, dukda bawanima wahala aka basuba, saboda ya khaleel baice komai akansuba tunda aka kawosu wajen.
Fitulun da aka kunna yasakasu kare idanunsu da hannu, kunsan idan mutum yadad'e acikin duhu yaga haske aii.
'Daya bayan d'aya ya khaleel kebinsu da kallo, saida yagama nazarinsu baki d'aya sannan yaxauna bisa kujerar da Adams ya ajiye masa, crossing k'afafunsa yayi, tareda hard'e hannayensa a k'irji, fuskarnan d'am-d'am take babu alamar yasan miye dariya.
Ya d'auke idonsa akansu, cikin murya mai tsoratarwa yace, "wanenen oganku?!".
Cikin rawar jiki d'aya ya nuna gwaska.
d'age gira ya khaleel yayi yana kallon gwaska sama da k'asa, " wanene kai? Waya turoka gidana?".
"Babu". 'Gwaska yafad'a yana wani ciccijewa'.
"hum d'an samari kafad'a cikin sauk'i kawai, inba hakaba zakayi nadamar yima Ibraheem Abdallah taurinkai, zan maimaita maka sau uku tak, wanene ya turoka gidana?!!".
Shiru gwaska bai amsaba.
Ya khaleel yakuma maimaitawa, nanma yay shiru, kafin ya khaleel yafad'i Na ukun Adams yace, ''karufama kanka asiri kafad'a, karka bari yafad'i na uku wlhy, zakayi nadamar dabaka ta6a yin irinsab.......
Hannu ya khaleel yad'aga ma Adams alamar yayi shiru.....
Shiru kuwa Adams yayi, ya khaleel yamik'e tsaye yana takawa ahankali, takalmansa na k'ara, saida yagama zagayesu sannan cikin k'araji Yace, "wanene yaturoku gidana nace?!!!!!!!".
Duk saida suka razana saboda azababbiyar k'arar da khaleel yayi, har bangon d'akin Na amsawa kuwa.
Har wani acikinsu yad'aga hannu zaiyi magana gwaska ya tsaidashi, cikin sauri yace, "matar babankace".
Shiru khaleel yayi yana kallonsa, kamar bazaiyi maganaba, saikuma yace, "wace acikinsu?".
" hajia Bilkeesu ".
Wani kallon bakada hankali amma ya khaleel yamasa, iska yafurzar daga bakinsa, ya taka k'afar gwaska da k'arfi, har saida tayi k'ara alamar yasamu targad'e ko tsagewar kashi, " inhar baka fad'aminba, haka zantabin ga6o6in jikinka ina karyasu d'aya bayan d'aya, kwanaki ✌🏻 nabaka kacal".
Yakuma taka k'afar yafice abinsa, gwaska kuma yasaki k'ara yana rik'eda k'afarsa ta dama da ya khaleel yataka.
Duk tsoro kama sauran yaransa yayi, lallai yau sunga maza ba mazare ba.
Kashe fitulun Adams yayi yafice shima da sauri.
_______________________________
Aysha Na idar da sallar azhur tafito falo, Dan tun tana sallah takejin ana kwad'a sallama.
Idanu tazaro waje, tareda daka tsalle ta rungume Afrah, ''ALLAH nazata dawasa kikeyifa".
Dariya Afrah tayi tana rik'e ha6a, "oke Aysha Dama k'alau kike kika zabga k'arya?".
Kichin Aysha tanufa tana dariya, " kinga ajiye zancen nadawo tukunna".
"Tom jeki dawo"..
Ahankali afrah takebin hotunan Aysha Dana ya khaleel dake falon da kallo. Aranta tana jinjina dacewar da ma'auratan biyu sukayi.
Mintuna k'alilan saiga Ayshan tadawo, ta ajiye tiren hannunta gaban Afrah.
" humm k'awata bismillah, towai harma kintashi aikine? Naganki yanzu".
"Inafa, hankalinane yatashi nace baradai nafara ganinki sannan, da k'yarma nasamu Oga yabarni wlhy. Ina angon namu to?".
"Wlhy yanzunnan yafita, shinema yahanani zuwa aiki saboda yana gida, shiyyasa nayi k'aryar banida lfy fa".
Dariya Afrah tayi, " a lallai. Soyayya ruwan Zuma, mumafa baradai muyi aurennan".
"ALLAH ya shiryaki, aigara kuyi musha biki to".
Nan suka zauna sukasha hirarsu, har bayan la'asar sannan Afrah tatafi. Alkairi mai yawa Aysha tamata kuwa.
___________________________
Da yamma lik'is hajia babba tadawo gidan, yawancin yaran duk suna babban falo, kowa da uzurin dayakeyi, kamar yanda suka saba suka gaidata.
Ad'age ta amsa musu da nuna halin ko inkula agaresu.
Sinrigada sun saba da hakan, shiyyasa babu Wanda yadamu, suka cigaba da harkar gabansu.
A 6angarenta kuwa Aleeya tazo ta rungumeta, tana mata oyoyo, cikin washe baki hajia babba ke amsawa.
'Dakinta tanufa danta watsa ruwa, Aleeya kuma takoma ta zauna tsakiyarsu hasnah dake tura mata pictures d'in ya khaleel a system d'inta.
********
Ana tsaka da sallar magriba saiga hajia khaltum, ta Tara's hajia babba Na sallah, dan haka ta zauna abakin gadonta tana jira ta idar.
Tanayin sallama kuwa babu zancen addu'a tace, "aminiya lfy kuwa yanzu da magriba?".
" inafa lfy, tunda safe nake Neman wayarki switch up, nazo gidannan ance kinje aiiki, Na aiko Baby tace baki dawoba".
"Kinsan idan ina wajen aiki bana kunna waya wani lokacin. Amma dukma miye makasudin neman?".
" takusa tatashi damune, Dan jiya ankama Moxies a club, kuma yanzunnan ake tabbatarmin Oga barau yana hannu".
"Innalillahi, aminiya Dan ALLAH karki saka hawan jinina tashi, Dan ALLAH wasa ko gaske?".
"Dan ALLAH karki bani haushi mana, mizaisa nayi wasa dake akan wannan maganar, Hajia laura maganar gaskiya nakai mak'urar rud'ewa, barin k'asarnan zanyi nikam".
" kamarya zaki bar k'asa? Kina tunanin hakan zaisa ki tsira?, aminiya zokiji miye mafita kawai".
Da sauri hajia khaltum tamik'a kunnenta, hajia babba ta fad'a mata, gumi hajia khaltum ta yarfe, yauwa aminiya kokefa, tuntuni nike baki shawararnan kink'i yarda, kina Neman biyema tausayi waidan kinsha wahala kansa, idan kinbiyema wannan wlhy saiya k'arar damu mud'in".
Aiyanzu Na amince, ki saurareni zan shirya komai a Daren yau.
Shikenan, da safe zan aiko baby da sak'on".
"OK shikenan".
____________________________
Ema da Adams sunata hira k'asa-k'asa dan sunsan boss bayason surutu, har suka Isa kuwa idonsa a lumshe, babu abinda yake tunanin sai matarsa, da yanda take kwantar masa da hankali, dukda wani lokacin yakan kalli al'amuranta amatsayin k'uruciya hakan baihanashi ganin kimarta da k'arin darajar datake samu a zuciyarsaba, wani sashe na zuciyarsa yakan k'awata girman nata har dak'arin wani matsayi daharyau baigama amincewa zuciyarsaba akan zamansa gaskiya.
Koda suka isa saida Adams yasanar masa anzo sannan yadawo duniyar mutane, amma da tunanin yad'aukesa zuwa wata duniya tadaban.
Kai tsaye office d'insa yashiga, Adams yatake masa baya da tarkacensa.
Har Adams zai fita bayan ya ajiye kayan yace yadawo suyi magana.
Zama Adams yayi zuciyarsa Na d'ar-d'ar, dan baisan mi ogan zaice dashiba, tunda yasan yanada laifi jiya, kuma boss bawai yak'yaleshi baneba.
Saida ya khaleel yagama abubuwan dayakeyi, irinsu kunna laptop da d'an bincika wasu files da aka ajiye masa baisan dasuba, bayan yagama yad'ago ya kalli Adams d'in dayay shiru.
"Adams kasan miyasa nace katsaya?".
" a'a sir".
"Hummm kuskuren dakaso tafkawa adaren jiya, inamaka kallone amatsayin su Ramadan, yanda bazanso k'annena su lalaceba haka bazanso rugujewar taka rayuwarba, karka yarda rud'un duniya yasakaka Neman mata ko shaye-shaye, dukda na yarda dakai nikam, tunda ban ta6a kamaka da wani abun ashaba, amma nasan halin rayuwa, wani abun kan canja rayuwar wani, musamman ma wannan aikin namu dakan kaimu wajaje daban-daban acikin duniya, kuma cikin k'azaman mutane masu aikata duk laifin da ake gudu, ajiya kad'an yarage a afkaka nasani, ALLAH ne yatak'aita abun ina kusa".
" shawarar dazan baka shine, inkasan bazaka iya jurewaba kayi aure, kanada shekaru kusa 28 yanzu aduniya, kayi aure kawai kaji, karka bari rayuwarka taruguje abanza, bana fatan haka, idan bakada lokacin za6ar matarne, kokuma baka samu wacce tamakaba kashirya kaje gidanmu, inada k'anne 'yammata, kaza6i wacce Tamaka aciki, idan babu wacce tamaka kasanarmin karka cuci kanka, zan sake sakawa alalubamaka wasu".
"Ba nemankai nake da k'annenaba, bakuma dansun rasa mazajen aureba, a'a Nafi sanin nagartarsune fiyeda wadda zan samo maka awaje, dansu nasan tarbiyyar iyayenmuce dani nan, idankuma kanada wadda kakeso fine, zanyi farin ciki dahakan, danka samo za6inka".
Hawaye suka cika idon Adams, yanzu nan har k'aunar da oga kemasa yakai yaso had'a jini dashi? Yabasa damar zuwa yaza6i matar aure cikin k'annensa jininsa, hawayen suka zubo akumatunsa, yad'ago yana kallon khaleel, bansan mizance makaba Oga, kalaman bakina sunyi k'aranci fad'e agareka, yanzu nan har can cantata takai kabani damar za6en abokiyar rayuwa cikin jininka?, Oga wace k'auna kakemin haka aduniyarnan?, ni Adams mizan biya wannan bawa dashine?, bayan jana dayayi ajiki, ya fifitani sama dakowa cikin nak'asa dashi, sannan kullum yake controling d'in zaran tarbiyyata danna zama nagartacce, yabani Dana wajen koyan k'yawawan halayensa, sannan yanzu yamin k'auta da abu mafi mutunci da nagarta, Oga ALLAH yabiyaka kawai, bazan gusheba ina maka add'ua har k'arshen numfashina nag.........
"A'a Adams bana buk'atar godiya, kacancanci fiyema dahaka daga gareni, inason nutsatsten mutum mai tarbiyyar arayuwata, wannan yasa k'aunarka ta tasirantu azuciyar Ibraheem Abdallah, k'yawun tarbiyyarka yasakani yima d'aya daga cikin k'annena sha'awar zamowa mata agareka, danhaka kayi shiru kawai, kafara zuwa gidan Kaduba tukunna, inhar babu wadda Tamaka karka tauye kanka saboda kunyata, dan nafad'a maka yanda bazan cutar dasu musleem ba, haka kaima bazan cutar dakaiba".
ALLAH ya za6a abinda yafi alkairi, tashi kaje kawai, banaso kasake cemin komai amaganar".
" shikenan ago, amma akwai yaranfa da'aka kama d'innan agidanka, naga tsawon sati biyu kenan amma bakace komaiba".
"O shit, wlhy kagafa namanta Adams, kasan bubuwan sunma kaina yawa, kaikuma saibaka tunaminba".
" sorry sir!, wlhy nazata kana sanene, tunda naga kadawo aiki jingim akanka shiyyasa nayi shiru, tonaji ko magarsu bakaminba shiyyasama namaka yanzu".
"ALLAH ya k'yauta, muje yanzu nagansu kona mintuna 15 ne".
"OK sir!".
"'Dakin da aka kaisu Adams yabud'e suka shiga"................✍
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤💓💓💓💓💓💓💓💓🤸🏻♀ina yinkufa.😂
*_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
2⃣6⃣
Duk sun fita hayyacinsu, dukda bawanima wahala aka basuba, saboda ya khaleel baice komai akansuba tunda aka kawosu wajen.
Fitulun da aka kunna yasakasu kare idanunsu da hannu, kunsan idan mutum yadad'e acikin duhu yaga haske aii.
'Daya bayan d'aya ya khaleel kebinsu da kallo, saida yagama nazarinsu baki d'aya sannan yaxauna bisa kujerar da Adams ya ajiye masa, crossing k'afafunsa yayi, tareda hard'e hannayensa a k'irji, fuskarnan d'am-d'am take babu alamar yasan miye dariya.
Ya d'auke idonsa akansu, cikin murya mai tsoratarwa yace, "wanenen oganku?!".
Cikin rawar jiki d'aya ya nuna gwaska.
d'age gira ya khaleel yayi yana kallon gwaska sama da k'asa, " wanene kai? Waya turoka gidana?".
"Babu". 'Gwaska yafad'a yana wani ciccijewa'.
"hum d'an samari kafad'a cikin sauk'i kawai, inba hakaba zakayi nadamar yima Ibraheem Abdallah taurinkai, zan maimaita maka sau uku tak, wanene ya turoka gidana?!!".
Shiru gwaska bai amsaba.
Ya khaleel yakuma maimaitawa, nanma yay shiru, kafin ya khaleel yafad'i Na ukun Adams yace, ''karufama kanka asiri kafad'a, karka bari yafad'i na uku wlhy, zakayi nadamar dabaka ta6a yin irinsab.......
Hannu ya khaleel yad'aga ma Adams alamar yayi shiru.....
Shiru kuwa Adams yayi, ya khaleel yamik'e tsaye yana takawa ahankali, takalmansa na k'ara, saida yagama zagayesu sannan cikin k'araji Yace, "wanene yaturoku gidana nace?!!!!!!!".
Duk saida suka razana saboda azababbiyar k'arar da khaleel yayi, har bangon d'akin Na amsawa kuwa.
Har wani acikinsu yad'aga hannu zaiyi magana gwaska ya tsaidashi, cikin sauri yace, "matar babankace".
Shiru khaleel yayi yana kallonsa, kamar bazaiyi maganaba, saikuma yace, "wace acikinsu?".
" hajia Bilkeesu ".
Wani kallon bakada hankali amma ya khaleel yamasa, iska yafurzar daga bakinsa, ya taka k'afar gwaska da k'arfi, har saida tayi k'ara alamar yasamu targad'e ko tsagewar kashi, " inhar baka fad'aminba, haka zantabin ga6o6in jikinka ina karyasu d'aya bayan d'aya, kwanaki ✌🏻 nabaka kacal".
Yakuma taka k'afar yafice abinsa, gwaska kuma yasaki k'ara yana rik'eda k'afarsa ta dama da ya khaleel yataka.
Duk tsoro kama sauran yaransa yayi, lallai yau sunga maza ba mazare ba.
Kashe fitulun Adams yayi yafice shima da sauri.
_______________________________
Aysha Na idar da sallar azhur tafito falo, Dan tun tana sallah takejin ana kwad'a sallama.
Idanu tazaro waje, tareda daka tsalle ta rungume Afrah, ''ALLAH nazata dawasa kikeyifa".
Dariya Afrah tayi tana rik'e ha6a, "oke Aysha Dama k'alau kike kika zabga k'arya?".
Kichin Aysha tanufa tana dariya, " kinga ajiye zancen nadawo tukunna".
"Tom jeki dawo"..
Ahankali afrah takebin hotunan Aysha Dana ya khaleel dake falon da kallo. Aranta tana jinjina dacewar da ma'auratan biyu sukayi.
Mintuna k'alilan saiga Ayshan tadawo, ta ajiye tiren hannunta gaban Afrah.
" humm k'awata bismillah, towai harma kintashi aikine? Naganki yanzu".
"Inafa, hankalinane yatashi nace baradai nafara ganinki sannan, da k'yarma nasamu Oga yabarni wlhy. Ina angon namu to?".
"Wlhy yanzunnan yafita, shinema yahanani zuwa aiki saboda yana gida, shiyyasa nayi k'aryar banida lfy fa".
Dariya Afrah tayi, " a lallai. Soyayya ruwan Zuma, mumafa baradai muyi aurennan".
"ALLAH ya shiryaki, aigara kuyi musha biki to".
Nan suka zauna sukasha hirarsu, har bayan la'asar sannan Afrah tatafi. Alkairi mai yawa Aysha tamata kuwa.
___________________________
Da yamma lik'is hajia babba tadawo gidan, yawancin yaran duk suna babban falo, kowa da uzurin dayakeyi, kamar yanda suka saba suka gaidata.
Ad'age ta amsa musu da nuna halin ko inkula agaresu.
Sinrigada sun saba da hakan, shiyyasa babu Wanda yadamu, suka cigaba da harkar gabansu.
A 6angarenta kuwa Aleeya tazo ta rungumeta, tana mata oyoyo, cikin washe baki hajia babba ke amsawa.
'Dakinta tanufa danta watsa ruwa, Aleeya kuma takoma ta zauna tsakiyarsu hasnah dake tura mata pictures d'in ya khaleel a system d'inta.
********
Ana tsaka da sallar magriba saiga hajia khaltum, ta Tara's hajia babba Na sallah, dan haka ta zauna abakin gadonta tana jira ta idar.
Tanayin sallama kuwa babu zancen addu'a tace, "aminiya lfy kuwa yanzu da magriba?".
" inafa lfy, tunda safe nake Neman wayarki switch up, nazo gidannan ance kinje aiiki, Na aiko Baby tace baki dawoba".
"Kinsan idan ina wajen aiki bana kunna waya wani lokacin. Amma dukma miye makasudin neman?".
" takusa tatashi damune, Dan jiya ankama Moxies a club, kuma yanzunnan ake tabbatarmin Oga barau yana hannu".
"Innalillahi, aminiya Dan ALLAH karki saka hawan jinina tashi, Dan ALLAH wasa ko gaske?".
"Dan ALLAH karki bani haushi mana, mizaisa nayi wasa dake akan wannan maganar, Hajia laura maganar gaskiya nakai mak'urar rud'ewa, barin k'asarnan zanyi nikam".
" kamarya zaki bar k'asa? Kina tunanin hakan zaisa ki tsira?, aminiya zokiji miye mafita kawai".
Da sauri hajia khaltum tamik'a kunnenta, hajia babba ta fad'a mata, gumi hajia khaltum ta yarfe, yauwa aminiya kokefa, tuntuni nike baki shawararnan kink'i yarda, kina Neman biyema tausayi waidan kinsha wahala kansa, idan kinbiyema wannan wlhy saiya k'arar damu mud'in".
Aiyanzu Na amince, ki saurareni zan shirya komai a Daren yau.
Shikenan, da safe zan aiko baby da sak'on".
"OK shikenan".
____________________________