Sashe 28
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yadad'e a bayin kwance cikin ruwan, zuciyarsa amatuk'ar cinkushe, yarasa wane tunani zaiyi dankamo zaren lamuran Momy, badan yagaji da tunaninba ya d'auraye jikinsa yafito, shiri yayi cikin k'ananun kaya, bak'in wando da farar riga mai dogon hannu, yad'an fesa turare kad'an, yad'auki wayoyinsa da key d'in mota yafito.
Afalo yatsaya suka gaisa dasu Anty meerah, harya d'auki Raudat yamata wasa (nakula ya khaleel nason yara, tun akansu 'yan uku), mik'ama Aysha Raudat yayi, yana fad'in ''bara nad'an fita, zuwa yamma zan dawo".
Suduka suka had'a baki wajen yimasa adawo lafiya.
Kansa ya jinjina musu yajuya zai fita, da Sauri meerah ta zunguri Aysha, ta nuna mata tatashi tamasa rakiya, saida ta zum6ura baki sannan ta ajiye Raudat tatashi tabi bayansa.
Shi harma yafita, saida ta had'a da sauri sannan tacimmasa, kasancewar ahankali yake tafiya, tun maganar dasukayi da Momy d'azun ta haddasama dukkan jikinsa sanyi, jin kamar ana binsa abaya yasakashi juyowa.
Tsayawa yayi yana kallon yanda take tafiya cikin sassarfa harta k'araso inda yake.
"Lafiya dai ko?". 'Yay maganar cikin d'age gira sama'.
Kad'an ta turo bakinta tace, " rakkiyafa namaka".
"Uyimmm". 'Yafad'a yana ta6e baki da lumshe idanu'.
Haushine Yakama Aysha, dan ganin kamar da rainin wayo yay abin, sosai ta tunziro baki yanzu, shikuma ya hard'e hannayensa ak'irji yana kallonta.
Juyawa tayi zatabar wajen yarik'o hannunta, batareda yayi maganaba yajata har zuwa inda motarsa ke ajiye kusadata ya sultan, bud'ewa yayi da key d'in yashiga, har sannan yana rik'eda hannun Aysha, itadai kallon ikon ALLAH takeyi, saida ya zauna sosai sannan yajawota saman cinyarsa, idanu tazaro waje, " kai ya khaleel idan wani yagammufa?". "shiyaso". 'Yafad'a yana d'aga kafad'a sama da ta6e baki'.
Yunk'urawa Aysha yayi zata tashi yay saurin maidota jikinsa, " jimana madam!, haka akema miji rakkiya a garinku?".
Yanda yay maganar saiya bama Aysha dariya, tasaki dariya har hakwaranta suka bayyana, shidai kallonta kawai yakeyi, amma bak'aramin tafiya dashi dariyar tayiba, ya tattara hankalinsa wajen kallonta yaji tace, "wai ya khaleel anya kuwa kana dariya?".
Asama kawai yaji tambayar tata, wadda baita6a zatoba, saikawai yasamu Kansa dasakin k'aramar dariya, Dan wlhy tambayar tata dariya tabashi, ya rungumeta sosai tareda manna mata kiss agoshita, sannan yad'agota yana kallon fuskarta, haryanzu fuskarsa d'aukeda ragowar dariyar, " miyasa kikamin wannan tambayar?".
Cikin shagwa6a tace, "yoni banta6a ganin dariyarkaba, murmushima zan iya irga adadin Wanda naga kayi".
"umyimm, kinason naringa dariya kenan?". Yakai hannu zai d'alli bakinta, da sauri tasaka hannu tatare dantasan muguntar dayake shirinyi mata.
Nanma guntun murmushi yayi.
Itakuma tace, "inason naga kana dariya mana, Dan wlhy tana maka k'yau sosau".
Yad'an ta6e baki yana sosa girarsa da d'anyatsa d'aya, idonsa kyam akanta, " hummm nikuma kinga yawan dariya baya birgeni, hasalima ni bancika son mutum mai yawan dariya koyausheba, saikace wani mahaukaci".
Aysha ta jinjina kanta sannan tayunk'ura tatashi zaune sosai tace, "banga laifinkaba ya khaleel, domin kaid'in _Sadaukine_".
Tana gama fad'a tafice da sauri.
Kafin yayi yunk'urin rik'ota tabar jikin motar tana masa bey bey.
Da kallo yabita, yana wani sassanyan murmushi, jiyayi dukwata damuwar daya kwaso daga 6angaren Momy ta kwaranye, Aysha ta gogeta da shirmenta, ahankali ya maimaita sunan data kirashi dashi *_" Sadauki!"_*, yalumshe idanunsa ahankali, tareda kwantar da bayansa ajikin kujerar, kasala dajin k'yuyar fitar duksun saukar masa, (dama soyake yad'anje yasha iska, kozai samu nauyin zuciyarsa yaragu), saiga matarsama ta wanke 6acin ran nasa cikin sauk'i, saida yagaji dasak'awa da kwancewa sannan yatada motar yafice daga gidan zuciyarsa fes.
Yau yini guda su Aysha suka kwashe suna kwasar hira, sallace kawai ke tashinsu, abincima daga cikin gida aka kawo musu.
Sai bayan sallar azhur Anty Mamie tarako mom 6angarensu Aysha, Dan ita tunda sukazo tanacan cikingida wajen Anty Mamie.
Aysha tarungume mom tana murnar ganinta, itama mom sosai yaji dad'in ganin Aysha, daka ganta kad'an tasamu kwanciyar hankali agidan mijinta, sund'an ta6a hira sannan suka rungud'a suduka zuwa cikin gidan, saboda dawowar su mama daga Kano, Aysha ma binsu tayi.
Ta rungume mama harda kuka, "oh ni Fatima wanne shashancine kuma haka?, Ku ganemin Dan ALLAH, dariya akayi, mama tacire Aysha daga cinyarta tana fad'in " ni d'agani kinji, badaniba wannan sakarcin".
Haka Aysha taita lik'ema mama tana korarta ita kuma.
Har akayi magrib tanacan cikin gida d'akinsu maleeka, sunata hira cikin nishad'i.
Bayan sallar magrib ya khaleel yadawo gidan, saidai k'ofa arufe, yaji mamakin rife k'ofar,, inakuma taje? Yay tambayar yana waige-waige.
Ya mujahedeen da shigowarsa kenan daga cikin gidan yak'araso suka gaisa, ya tambayi ya k'arin k'arfin jikinsa?.
"Alhmdllh mujahedeen, daga cikin gida kake?".
"Eh, dagacan nake".
" OK kokaga A'eesha a can?".
"Bandai gantaba gaskiya, amma zata iya yuwuwa tanacan d'in, Dan mama tadawo, itama naje gaidawa".
" barato naje mu gaisa, saina duba daga nan".
"To shikenan saika fito"
Ledojin hannunsa ya ajiye bisa kujeru biyu dake kan barandar 6angaren Nasu, sannan yanufi cikin gidan.
Afalo ya iske su 'yan uku da yaran Anty Amatullah, saisu ummunoor, suduka dagudu sukazo suka rungumesa, suna murnar ganinsa, shima yayi kewarsu, haka yayta d'agasu d'ai-d'ai.
Duk suka bishi har d'akin mama, samun Kansa yayi da jin matsananciyar kunyar mama, ita kanta talura da hakan, (dariya abin yaso bata), sun gaisa cikin mutunci, kamar yanda suka saba, saidai d'an sauyi daga ya khaleel d'in, Dan yau yakasa sakin jiki suyi hira kamar da, kusan mintuna 15 sannan yamik'e, akunyace yace, "Ashe batazo nanaba?".
Mama tace, " wai Aysha?".
"Eh mama".
A kana nufin bata koma canba tun d'azun? inko hakane tana d'akin mamien Ku kokuma wajensu Tasleem, kajimin ja'irar yarinya kai".
" babu damuwa mama, bara nadubata a can, saida safe, ALLAH ya huta gajiya".
"Amin baba saida safe to".
Saida yashiga d'akin gwaggo bintu itama suka gaisa, sannan yashiga d'akin Anty Mamie, bata nan saisu mom dake shirin tafiya gida, ya gaida mom Dan baima San da ita akazoba.
Saida suka fito rakkiya sannan yaga Aysha tafito daga d'akinsu Tasleem suna dariya.
Da ya khaleel tafara cin karo, mukut ta had'iye dariyarta saboda Harar dayeke jifanta dashi.
Hakadai suka rungud'a wajen mota aka rakasu mom dazasu tafi, Muslim ne zai kaisu gida.
Ya khaleel yamatsa jikin motar yanama mom godiya, yace, ''mom saina shigo gobe in ALLAH ya kaimu sallama ko".
"To khaleel saikazo".
Bayan tafiyarsu yakad'a kan Aysha suka koma Nasu 6angaren, su maleeka namata dariya afakaice😄🤭........✍
💋💋💋💋💋💋💋❤❤❤❤😕😍😍😍
[9/21, 3:49 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
2⃣0⃣
Aysha tabud'e k'ofar shikuma yakwaso ledojin daya ajiye suka shiga, afalo suka yada zango, yana ajiye ledojin yajuya zuwa masallaci, Aysha kuma tatafi d'akinta itama tayi sallar.
Bai shigoba har Aysha tadawo falon, tazauna akan doguwar kujera tana danne-danne awaya dan babu wuta and'auke.
Kusan mintuna 10 da zamanta aka kunna Gen...., haske ya gauraye ko ina, saiga ya khaleel shima yashigo, sannu da zuwa tamasa.
Ya amsa babu yabo babu fallasa, d'akinsa yashiga, kusan mintuna 15 yafito d'aukeda laptop ahannu, yacire kayansa, yacanja zuwa 3quarter da best.
Ya ajiye kayan hannunsa sannan ya zauna, Aysha tamik'e tad'akko masa ruwa.
Zubawa tayi tabasa yasha, yamik'a mata kofin yana fad'in thanks.
Jinjina kai kawai tayi batace komaiba.
Ya kalli ledojin daya ajiye suna nan inda yabarsu, d'ago manyan idanunsa yayi yazubasu kan Aysha, fuskarsa ahad'e yace, "su wad'annan ledojin misukeyi anan?".
"um..um....kayi hak'uri Dan ALLAH, Na mantane wlhy".
Baice komaiba yaja k'aramin table Na glass yad'ora k'afafunsa akai, sannan yad'ora laptop d'insa daya d'akko bisa cinyarsa yasaka siririn farin glass.
Laptop d'in ya kunna, yashiga aikinsa.
Aysha tana kichin tana bud'e ledojin, kayan fruits ne sai gasassun kaji guda biyu da robar ice-cream guda biyu, saikuma fura guda uku.
Komai d'aya tad'auka, tazuba sauran a fright tafito, tana ayyanawa azuciyarta yau komai zai faru bazataci kazar nanba, haka kawai yadawo yace tabiyashi kuma, har yanzun bata manta da wahalar data shaba adaren ranar, koda yake shima aiya gane kuransa tunda harya fita jigatama, kusan kwanaki 2 yana shan ciwo harda k'arin ruwa..
Afalo yatsaya suka gaisa dasu Anty meerah, harya d'auki Raudat yamata wasa (nakula ya khaleel nason yara, tun akansu 'yan uku), mik'ama Aysha Raudat yayi, yana fad'in ''bara nad'an fita, zuwa yamma zan dawo".
Suduka suka had'a baki wajen yimasa adawo lafiya.
Kansa ya jinjina musu yajuya zai fita, da Sauri meerah ta zunguri Aysha, ta nuna mata tatashi tamasa rakiya, saida ta zum6ura baki sannan ta ajiye Raudat tatashi tabi bayansa.
Shi harma yafita, saida ta had'a da sauri sannan tacimmasa, kasancewar ahankali yake tafiya, tun maganar dasukayi da Momy d'azun ta haddasama dukkan jikinsa sanyi, jin kamar ana binsa abaya yasakashi juyowa.
Tsayawa yayi yana kallon yanda take tafiya cikin sassarfa harta k'araso inda yake.
"Lafiya dai ko?". 'Yay maganar cikin d'age gira sama'.
Kad'an ta turo bakinta tace, " rakkiyafa namaka".
"Uyimmm". 'Yafad'a yana ta6e baki da lumshe idanu'.
Haushine Yakama Aysha, dan ganin kamar da rainin wayo yay abin, sosai ta tunziro baki yanzu, shikuma ya hard'e hannayensa ak'irji yana kallonta.
Juyawa tayi zatabar wajen yarik'o hannunta, batareda yayi maganaba yajata har zuwa inda motarsa ke ajiye kusadata ya sultan, bud'ewa yayi da key d'in yashiga, har sannan yana rik'eda hannun Aysha, itadai kallon ikon ALLAH takeyi, saida ya zauna sosai sannan yajawota saman cinyarsa, idanu tazaro waje, " kai ya khaleel idan wani yagammufa?". "shiyaso". 'Yafad'a yana d'aga kafad'a sama da ta6e baki'.
Yunk'urawa Aysha yayi zata tashi yay saurin maidota jikinsa, " jimana madam!, haka akema miji rakkiya a garinku?".
Yanda yay maganar saiya bama Aysha dariya, tasaki dariya har hakwaranta suka bayyana, shidai kallonta kawai yakeyi, amma bak'aramin tafiya dashi dariyar tayiba, ya tattara hankalinsa wajen kallonta yaji tace, "wai ya khaleel anya kuwa kana dariya?".
Asama kawai yaji tambayar tata, wadda baita6a zatoba, saikawai yasamu Kansa dasakin k'aramar dariya, Dan wlhy tambayar tata dariya tabashi, ya rungumeta sosai tareda manna mata kiss agoshita, sannan yad'agota yana kallon fuskarta, haryanzu fuskarsa d'aukeda ragowar dariyar, " miyasa kikamin wannan tambayar?".
Cikin shagwa6a tace, "yoni banta6a ganin dariyarkaba, murmushima zan iya irga adadin Wanda naga kayi".
"umyimm, kinason naringa dariya kenan?". Yakai hannu zai d'alli bakinta, da sauri tasaka hannu tatare dantasan muguntar dayake shirinyi mata.
Nanma guntun murmushi yayi.
Itakuma tace, "inason naga kana dariya mana, Dan wlhy tana maka k'yau sosau".
Yad'an ta6e baki yana sosa girarsa da d'anyatsa d'aya, idonsa kyam akanta, " hummm nikuma kinga yawan dariya baya birgeni, hasalima ni bancika son mutum mai yawan dariya koyausheba, saikace wani mahaukaci".
Aysha ta jinjina kanta sannan tayunk'ura tatashi zaune sosai tace, "banga laifinkaba ya khaleel, domin kaid'in _Sadaukine_".
Tana gama fad'a tafice da sauri.
Kafin yayi yunk'urin rik'ota tabar jikin motar tana masa bey bey.
Da kallo yabita, yana wani sassanyan murmushi, jiyayi dukwata damuwar daya kwaso daga 6angaren Momy ta kwaranye, Aysha ta gogeta da shirmenta, ahankali ya maimaita sunan data kirashi dashi *_" Sadauki!"_*, yalumshe idanunsa ahankali, tareda kwantar da bayansa ajikin kujerar, kasala dajin k'yuyar fitar duksun saukar masa, (dama soyake yad'anje yasha iska, kozai samu nauyin zuciyarsa yaragu), saiga matarsama ta wanke 6acin ran nasa cikin sauk'i, saida yagaji dasak'awa da kwancewa sannan yatada motar yafice daga gidan zuciyarsa fes.
Yau yini guda su Aysha suka kwashe suna kwasar hira, sallace kawai ke tashinsu, abincima daga cikin gida aka kawo musu.
Sai bayan sallar azhur Anty Mamie tarako mom 6angarensu Aysha, Dan ita tunda sukazo tanacan cikingida wajen Anty Mamie.
Aysha tarungume mom tana murnar ganinta, itama mom sosai yaji dad'in ganin Aysha, daka ganta kad'an tasamu kwanciyar hankali agidan mijinta, sund'an ta6a hira sannan suka rungud'a suduka zuwa cikin gidan, saboda dawowar su mama daga Kano, Aysha ma binsu tayi.
Ta rungume mama harda kuka, "oh ni Fatima wanne shashancine kuma haka?, Ku ganemin Dan ALLAH, dariya akayi, mama tacire Aysha daga cinyarta tana fad'in " ni d'agani kinji, badaniba wannan sakarcin".
Haka Aysha taita lik'ema mama tana korarta ita kuma.
Har akayi magrib tanacan cikin gida d'akinsu maleeka, sunata hira cikin nishad'i.
Bayan sallar magrib ya khaleel yadawo gidan, saidai k'ofa arufe, yaji mamakin rife k'ofar,, inakuma taje? Yay tambayar yana waige-waige.
Ya mujahedeen da shigowarsa kenan daga cikin gidan yak'araso suka gaisa, ya tambayi ya k'arin k'arfin jikinsa?.
"Alhmdllh mujahedeen, daga cikin gida kake?".
"Eh, dagacan nake".
" OK kokaga A'eesha a can?".
"Bandai gantaba gaskiya, amma zata iya yuwuwa tanacan d'in, Dan mama tadawo, itama naje gaidawa".
" barato naje mu gaisa, saina duba daga nan".
"To shikenan saika fito"
Ledojin hannunsa ya ajiye bisa kujeru biyu dake kan barandar 6angaren Nasu, sannan yanufi cikin gidan.
Afalo ya iske su 'yan uku da yaran Anty Amatullah, saisu ummunoor, suduka dagudu sukazo suka rungumesa, suna murnar ganinsa, shima yayi kewarsu, haka yayta d'agasu d'ai-d'ai.
Duk suka bishi har d'akin mama, samun Kansa yayi da jin matsananciyar kunyar mama, ita kanta talura da hakan, (dariya abin yaso bata), sun gaisa cikin mutunci, kamar yanda suka saba, saidai d'an sauyi daga ya khaleel d'in, Dan yau yakasa sakin jiki suyi hira kamar da, kusan mintuna 15 sannan yamik'e, akunyace yace, "Ashe batazo nanaba?".
Mama tace, " wai Aysha?".
"Eh mama".
A kana nufin bata koma canba tun d'azun? inko hakane tana d'akin mamien Ku kokuma wajensu Tasleem, kajimin ja'irar yarinya kai".
" babu damuwa mama, bara nadubata a can, saida safe, ALLAH ya huta gajiya".
"Amin baba saida safe to".
Saida yashiga d'akin gwaggo bintu itama suka gaisa, sannan yashiga d'akin Anty Mamie, bata nan saisu mom dake shirin tafiya gida, ya gaida mom Dan baima San da ita akazoba.
Saida suka fito rakkiya sannan yaga Aysha tafito daga d'akinsu Tasleem suna dariya.
Da ya khaleel tafara cin karo, mukut ta had'iye dariyarta saboda Harar dayeke jifanta dashi.
Hakadai suka rungud'a wajen mota aka rakasu mom dazasu tafi, Muslim ne zai kaisu gida.
Ya khaleel yamatsa jikin motar yanama mom godiya, yace, ''mom saina shigo gobe in ALLAH ya kaimu sallama ko".
"To khaleel saikazo".
Bayan tafiyarsu yakad'a kan Aysha suka koma Nasu 6angaren, su maleeka namata dariya afakaice😄🤭........✍
💋💋💋💋💋💋💋❤❤❤❤😕😍😍😍
[9/21, 3:49 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
2⃣0⃣
Aysha tabud'e k'ofar shikuma yakwaso ledojin daya ajiye suka shiga, afalo suka yada zango, yana ajiye ledojin yajuya zuwa masallaci, Aysha kuma tatafi d'akinta itama tayi sallar.
Bai shigoba har Aysha tadawo falon, tazauna akan doguwar kujera tana danne-danne awaya dan babu wuta and'auke.
Kusan mintuna 10 da zamanta aka kunna Gen...., haske ya gauraye ko ina, saiga ya khaleel shima yashigo, sannu da zuwa tamasa.
Ya amsa babu yabo babu fallasa, d'akinsa yashiga, kusan mintuna 15 yafito d'aukeda laptop ahannu, yacire kayansa, yacanja zuwa 3quarter da best.
Ya ajiye kayan hannunsa sannan ya zauna, Aysha tamik'e tad'akko masa ruwa.
Zubawa tayi tabasa yasha, yamik'a mata kofin yana fad'in thanks.
Jinjina kai kawai tayi batace komaiba.
Ya kalli ledojin daya ajiye suna nan inda yabarsu, d'ago manyan idanunsa yayi yazubasu kan Aysha, fuskarsa ahad'e yace, "su wad'annan ledojin misukeyi anan?".
"um..um....kayi hak'uri Dan ALLAH, Na mantane wlhy".
Baice komaiba yaja k'aramin table Na glass yad'ora k'afafunsa akai, sannan yad'ora laptop d'insa daya d'akko bisa cinyarsa yasaka siririn farin glass.
Laptop d'in ya kunna, yashiga aikinsa.
Aysha tana kichin tana bud'e ledojin, kayan fruits ne sai gasassun kaji guda biyu da robar ice-cream guda biyu, saikuma fura guda uku.
Komai d'aya tad'auka, tazuba sauran a fright tafito, tana ayyanawa azuciyarta yau komai zai faru bazataci kazar nanba, haka kawai yadawo yace tabiyashi kuma, har yanzun bata manta da wahalar data shaba adaren ranar, koda yake shima aiya gane kuransa tunda harya fita jigatama, kusan kwanaki 2 yana shan ciwo harda k'arin ruwa..