Sashe 2
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Gwaggo bintu ma an sallamota jiya.
Mama da kanta tayima baffah bayanin dangan takarta da gwaggo bintu.
Baffah yasha mamaki, danbai ta6a zaton hakaba.
Yacema mama to yakamata gwaggo bintu takoma hannunta, baikamata tacigaba da zama mai aikiba, ya y'antata.
Mama taji dad'in haka sosai, Dan dama haka take so.
Wani sepia d'aki aka gyara mata a 6angaren mama.
🤣saidai abinda nalura dashi, gwaggo bintu bata murna da hakan, idan San samune ita kawai ta fece Kano abinta. Amma tana nuna hakan mama zata gane wani Abu, shiyyasa tayi gum da bakinta😂.
Hajia babba duk batasan hidimar da'akeba sai ayau.
Wannan lamari yatada hankalinta, da gaggawa ta aika aka kira mata gwaggo bintu kuwa.
Bintu! Wane labari nikeji agidanan? Kina nufin k! Y'ar uwar fad'ima ce? Idan hakane ina yarinyar damuka tura karatu?.
Ganin yanda tarikice sai abin yabama gwaggo bintu dariya, amma batayiba, mamaki takeyi dama akwai abinda zai tsorata hajia babba haka?.
Bintu dake nakefa, kikamin shiru.
Gwaggo bintu tanisa, tareda fad'in hajia ni k'anwar mijin fad'ima ce uban Aysha dakika kai karatu, amma ki kwantar da hankalinki batasan komaiba, har anzu azatonta d'iyarta tana makarantane, kuma ni bazan ta6a fad'a mata komaiba kinji.
Ajiyar zuciya hajia babba ta sauke, tadafa kafad'ar gwaggo bintu tana fad'in yauwa bintu ngd sosai, shiyyasa kike birgeni, ga wannan kud'in dubu100 ne, kiyi amfani dashi.
Sosai gwaggo bintu ta nuna murnarta, hajia babba ta sallameta tana zabga mata godia.
Fitowa tayi tana mai daria a zuciyarta, tace hajia laurah kenan, aii bazaki ta6a fitaba daga wannan tarkon, Shiga ukuma yanzu kika fara Shiga cikinta wlhy, masu iya magana kance *CIKI DA GASKIYA...* wuk'a bata hudashi aii🤷🏽♀ aii.
Nace na hajia babba kam babu *GASKIYAR NAN* nasan 6us!!!!! zamu hudashi🔪🤰🏻aradu😆😆😆🤣.
________________
Da daddare baffah yatara dukkan families d'in nasa, harda Ammah data dawo aranar saga Jigawa............✍
Komi baffah zai fad'a??🤔.
Kumuje zuwa my guys, inaji ajikina alkairine fa😁.
Bara nafara kwaso shoky💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻tun yanzun, kumafa kuyi aradu🤣
🤣🤣inda nace yau zanyi posting bazaku barni Na hutaba😂😂😂😜
😍😍😍😍😍❤❤❤❤❤💋💋💋💋💋
[9/6, 5:54 AM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
_gaisuwa da fatan alkairi *Ayusha Ilyasu & Aysha Galadima*😍😍😍😍😘😘💋_
2⃣
Falon yayi shiru, kowa ya maida hankalinsa ga baffah, dukda ba wannan ne karon farko da aka ta6a irin wannan taronba agidan kuwa.
Amma a wannan karon sai taron yafirgita zuciyar wasu daga cikin al'ummar gidan, musamman ma hajia babba da gwaggo bintu, Dan taron harda su Aysha aciki, da ita kanta gwaggo bintun.
Bayan an bud'e taro da addu'oi Ammah tafara magana.
Nasan zakuyi mamakin wannan taro, to kudaina mamaki, nice nasaka babanku yayishi, maganar gsky taron yashafi wasunku, kuma ina fata yazama alkairi agaremu baki d'aya.
Ta maida kallonta ga baffah, tareda jinjina masa kai, alamar tabar wuk'a da nama a hannunsa.
Baffah yafara da sallama da nasiha, sannan yad'ora da fad'in wannan zama yashafi 6angarorine guda biyu zuwa uku.
Na farko shine bintu wadda kuke kira Maman yara tanada alak'a ga fad'ima, nasan kuma duk kunsan haka.
Duk suka amsa da eh.
To alhmdllh, daga yanzun tafita daga jerin masu aikin gidannan, itama tadawo cikinmu, zata cigaba da zama wajen fad'ima insha ALLAH.
Kowa ya nuna farincikinsa, Dan bazasu iya manta alkairin gwaggo bintu ba akan d'awauniyar yaran gidan, tundaga kan Amatullah taketa d'awainiya dasu, wannan yasaka taci suna Maman yara.
Ayanda nakula hajia babba ce kawai batayi na'am da batunba, amma batace uffanba.
Baffah yaciga da fad'in, akwai yarinyar Hama maisuna bishirah, zatayi aure nanda 2 month's idan ALLAH ya kaimu, to tunda bikinta yataho, itama mun dakatar da ita ta huta, ALLAH ya Sanya alkairi.
Nanma akace amin.
6angare na biyu kuma shine, za'a kawo sabbin masu aiki su hud'u insha ALLAH, dansu zama canji gasu bintu d'in.
Kashi Na uku kuma shine maganar auren Mu'azzam!......
Kowa Afalon saida yad'ago ya kalli baffah, musamman ya khaleel da k'irjinsa yay tsawar hadarin gabas Na tsakkiyar ogusta🤣.
Hajia babba ma ta kafe baffah da kallon kid'ima.
Ammah kam murmushi takeyi.
Aysha kuwa aii atare k'irjinsu yabuga itada ya khaleel😆.lol
Baffah yacigaba da maganarsa yana nazarin kowannensu, dariya taso kubce masa lokacin da idonsa ya sauka kan ya khaleel d'in, amma saiya danne ya kauda kai yana murmushi.
Zaman khaleel ya isheni hakanan, Dan haka Na yanke hukuncin masa aure da mace tagari, wadda Na yarda da ingancin tarbiyyarta, ban hanaka anangaba idan kasami wadda kakesoba ka k'ara.
Bawata baceba illah Aysha y'ar uwarka, yay maganar yana nuna Ayshar.
Mutum hud'une suka zabura alokaci d'aya.
Ya khaleel, Aysha, mama, hajia babba.😂
Ya khaleel yay k'arfin halin fad'in baffah wannan y'ar yarinyar?.
Kaci gidanku iro, dan k'aniyarka bakaine kata6a fad'amin kafison auren k'aramar yarinya ba? Shiyyasa ina dawowa jiya naga wannan y'ar albarka Na sanarma babanka matar aurenka tazo, haka kakeso muzuba maka ido muzama sakarkaru irinka?, ta maida kallonta ga sauran yaran, kutashi kujeku angama daku, inma da sauran bayani a nemoku daga baya.
Kowa mik'ewa yayi yabar wajen, saidai Aysha kuka takeyi Wanda batasan dalilinsaba, Na dad'ine kokuwa Na bak'in cikine?.🤷🏽♀
Tambayar dayakamata musani kenan masu karatu😂.
Daga Baffah sai matansa da ya khaleel da Ammah aka bari awajen.
Hajia babba tafara magana cikin 6acin rai.
Gaskiya Alhaji wannan had'in bazai yuwuba, kuma shima aisai atsaya aji za6insa, yanada wadda yakeso aiiko.
Baffah ya dubeta rai 6ace, to aii ban hanashi fad'ar za6in nasaba, shekaru nawa na6ata ina magana d'aya akan mu'azzam? Kinta6a tayani masa magana? Idan namiki maganar bacakike aure lokaci gareshiba?, to aii yanzu lokacin yazo.
Kai mu'azzam wacece za6in taka? Kata6a sanar dani kanada wadda kakesone nahanaka?.
Kan ya khaleel a k'asa yana sauke numfashi da k'yar, saboda damuwar dayake ciki, gawani Abu dayazo ya tokare masa mak'oshi saboda tashin hankalin had'ashi aure da waccan yarinyar da'ake shirinyi.
Ya girgiza kansa ahankali saboda tambayoyin da baffah yay masa.
Shiru yayi baice komaiba.
Wannan ya k'ara hasala hajia babba, tace Ibraheem kabud'e baki kayi magana Dan ubanka, Dan bazan ta6a amincewa jinina yara6uda jinin Fad'ima ba, bazai yuwuba kuwa.
Ya d'ago idanunsa jajur yazubasu kan hajia babba, please momy kiyi hak'uri, banida hujjar bijirema mahaifina, Dan yabani dama tuni, amma nayi sakaki da'ita.........
Rufemin baki mara kunyar banza, ka isa kafad'amin mahaifinka? Nima aii mahaifiyarkace, wahalar ma danaci akanka ko Quarter d'inta baiciba, Dan Ubanka bakai kacemin kanason *_Aleeya d'iyar Alhaji Mudansir Na goma ba?._*
Shine yanzu zaka canja magana anan? Kai sarkin biyayya? To magana d'aya nakeyi banyarda ka auri jinin fad'ima ba, inhar nice *Uwarka!.*
Da Sauri mama ta nuna hajia babba zatayi magana baffah ya girgiza mata kansa, alamar kartace komai.
Shiru tayi ta had'iye maganar ranta Na k'una.
Anty Mamie da umme amarya dai basuce komaiba, amma k'asan ran Anty Mamie tanata farinciki da wannan had'in, Dan tana tausayama khaleel sosai, fatanta a kullum ALLAH yabasa mace tagari, to tana ganin ALLAH ya kar6i addu'arta kuwa.
Ammah tace lallai Laure kin Isa, to bara kiji Na sanar miki, inhar ni d'innan Na haifi Abdullahi, shikuma ya haifi Ibrahim, to tabbas aurensa da d'iyar Fad'ima babu fashi, dagake har fad'ima babu Wanda ya Isa hanawa.
Wlhy koda Ibrahim da Ai'shane kuwa, kingadai su za'ama auren ko? To koda zasu kashe kansune saina saka an d'aura auren, sannan arufesu aka bari d'aya, idan ana amarci alahira suje can suyi, Ibrahim kafara shiri, danna gama magana da k'anin mahaifin yarinyar, gobe idan ALLAH ya kaimu babanka Ma'aruff zasuje a tsaida magana, Aleya kuma take ko wacece? Idan kana buk'ata za'a iya had'a maka, babu ruwana dashiga hurumin ubangiji, wannan yarage ruwanka .
Ammah tayi ficewarta.
Baffah ma tashi yayi yafita, aikam hajia babba tafara zabga masifa, kowa na gidan yanajinta, ya khaleel yamik'e yabar musu falon, Dan shikad'ai yasan cikin masifar tashin hankalin dayake.
Baita6a zaton baffah zai d'auki mataki akan rashin auren nasaba haka.
d'akinsa yashige ya kulle kansa, yafad'a saman gado yana dafeda kansa dake masifar sara masa🤦♀, jiyake tamkar zai rabe biyu Dan ciwo.
Aysha ma nacan tana 6arzar kuka a d'akin mama, ahaka mama tashigo ta isketa.
Da sauri tak'arasa gareta tajawota jikinta ta rungume, tana mai lallashinta.
Kiyi hak'uri Aysha, nima bazan yarda a cutarmin dakeba, amma miyasa kawu bilya zaimin hakane? Miyasa bai fara sanarminba kafin ya yanke wannan hukuncin?, shin ya mance wacece Laurah?.
Indan ta Ibrahim ne bazan ta6a damuwa da aurennanba, Dan yanada nagartattun halayen dadukkan macen kwarai zata sosu, amma mahaifiyarsa bazata kasance surukar arzikiba, bakuma zata ta6a barinku kuyi farincikiba.
Gaskiya bazan amince a cutar da marainiyar ALLAH ba, Ammah kada kimin haka, ki sassauta Dan ALLAH, wlhy nice zan cutu Ammah, Dan ayshace zata shiga k'angin wahala.
Kalaman mama sunkuma narkar da zuciyar Aysha, takuma rushewa da kuka tareda k'ank'ame mamar.
Har washe gari gidan tsit, kowa yashigo saiya San babu lafiya ga mutanen gidan, Dan raunin farincikin gidan yayi matuk'ar saukar farashin mizani, haka sukayi break fast sukuku, wanda babu Aysha aciki babu ya khaleel, hakama hajia babba da zuri'arta.
Babu Wanda yatakura akirasu, Dan kowa yasan halin dasuke aciki.
______________________________
Mama da kanta tayima baffah bayanin dangan takarta da gwaggo bintu.
Baffah yasha mamaki, danbai ta6a zaton hakaba.
Yacema mama to yakamata gwaggo bintu takoma hannunta, baikamata tacigaba da zama mai aikiba, ya y'antata.
Mama taji dad'in haka sosai, Dan dama haka take so.
Wani sepia d'aki aka gyara mata a 6angaren mama.
🤣saidai abinda nalura dashi, gwaggo bintu bata murna da hakan, idan San samune ita kawai ta fece Kano abinta. Amma tana nuna hakan mama zata gane wani Abu, shiyyasa tayi gum da bakinta😂.
Hajia babba duk batasan hidimar da'akeba sai ayau.
Wannan lamari yatada hankalinta, da gaggawa ta aika aka kira mata gwaggo bintu kuwa.
Bintu! Wane labari nikeji agidanan? Kina nufin k! Y'ar uwar fad'ima ce? Idan hakane ina yarinyar damuka tura karatu?.
Ganin yanda tarikice sai abin yabama gwaggo bintu dariya, amma batayiba, mamaki takeyi dama akwai abinda zai tsorata hajia babba haka?.
Bintu dake nakefa, kikamin shiru.
Gwaggo bintu tanisa, tareda fad'in hajia ni k'anwar mijin fad'ima ce uban Aysha dakika kai karatu, amma ki kwantar da hankalinki batasan komaiba, har anzu azatonta d'iyarta tana makarantane, kuma ni bazan ta6a fad'a mata komaiba kinji.
Ajiyar zuciya hajia babba ta sauke, tadafa kafad'ar gwaggo bintu tana fad'in yauwa bintu ngd sosai, shiyyasa kike birgeni, ga wannan kud'in dubu100 ne, kiyi amfani dashi.
Sosai gwaggo bintu ta nuna murnarta, hajia babba ta sallameta tana zabga mata godia.
Fitowa tayi tana mai daria a zuciyarta, tace hajia laurah kenan, aii bazaki ta6a fitaba daga wannan tarkon, Shiga ukuma yanzu kika fara Shiga cikinta wlhy, masu iya magana kance *CIKI DA GASKIYA...* wuk'a bata hudashi aii🤷🏽♀ aii.
Nace na hajia babba kam babu *GASKIYAR NAN* nasan 6us!!!!! zamu hudashi🔪🤰🏻aradu😆😆😆🤣.
________________
Da daddare baffah yatara dukkan families d'in nasa, harda Ammah data dawo aranar saga Jigawa............✍
Komi baffah zai fad'a??🤔.
Kumuje zuwa my guys, inaji ajikina alkairine fa😁.
Bara nafara kwaso shoky💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻tun yanzun, kumafa kuyi aradu🤣
🤣🤣inda nace yau zanyi posting bazaku barni Na hutaba😂😂😂😜
😍😍😍😍😍❤❤❤❤❤💋💋💋💋💋
[9/6, 5:54 AM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
_gaisuwa da fatan alkairi *Ayusha Ilyasu & Aysha Galadima*😍😍😍😍😘😘💋_
2⃣
Falon yayi shiru, kowa ya maida hankalinsa ga baffah, dukda ba wannan ne karon farko da aka ta6a irin wannan taronba agidan kuwa.
Amma a wannan karon sai taron yafirgita zuciyar wasu daga cikin al'ummar gidan, musamman ma hajia babba da gwaggo bintu, Dan taron harda su Aysha aciki, da ita kanta gwaggo bintun.
Bayan an bud'e taro da addu'oi Ammah tafara magana.
Nasan zakuyi mamakin wannan taro, to kudaina mamaki, nice nasaka babanku yayishi, maganar gsky taron yashafi wasunku, kuma ina fata yazama alkairi agaremu baki d'aya.
Ta maida kallonta ga baffah, tareda jinjina masa kai, alamar tabar wuk'a da nama a hannunsa.
Baffah yafara da sallama da nasiha, sannan yad'ora da fad'in wannan zama yashafi 6angarorine guda biyu zuwa uku.
Na farko shine bintu wadda kuke kira Maman yara tanada alak'a ga fad'ima, nasan kuma duk kunsan haka.
Duk suka amsa da eh.
To alhmdllh, daga yanzun tafita daga jerin masu aikin gidannan, itama tadawo cikinmu, zata cigaba da zama wajen fad'ima insha ALLAH.
Kowa ya nuna farincikinsa, Dan bazasu iya manta alkairin gwaggo bintu ba akan d'awauniyar yaran gidan, tundaga kan Amatullah taketa d'awainiya dasu, wannan yasaka taci suna Maman yara.
Ayanda nakula hajia babba ce kawai batayi na'am da batunba, amma batace uffanba.
Baffah yaciga da fad'in, akwai yarinyar Hama maisuna bishirah, zatayi aure nanda 2 month's idan ALLAH ya kaimu, to tunda bikinta yataho, itama mun dakatar da ita ta huta, ALLAH ya Sanya alkairi.
Nanma akace amin.
6angare na biyu kuma shine, za'a kawo sabbin masu aiki su hud'u insha ALLAH, dansu zama canji gasu bintu d'in.
Kashi Na uku kuma shine maganar auren Mu'azzam!......
Kowa Afalon saida yad'ago ya kalli baffah, musamman ya khaleel da k'irjinsa yay tsawar hadarin gabas Na tsakkiyar ogusta🤣.
Hajia babba ma ta kafe baffah da kallon kid'ima.
Ammah kam murmushi takeyi.
Aysha kuwa aii atare k'irjinsu yabuga itada ya khaleel😆.lol
Baffah yacigaba da maganarsa yana nazarin kowannensu, dariya taso kubce masa lokacin da idonsa ya sauka kan ya khaleel d'in, amma saiya danne ya kauda kai yana murmushi.
Zaman khaleel ya isheni hakanan, Dan haka Na yanke hukuncin masa aure da mace tagari, wadda Na yarda da ingancin tarbiyyarta, ban hanaka anangaba idan kasami wadda kakesoba ka k'ara.
Bawata baceba illah Aysha y'ar uwarka, yay maganar yana nuna Ayshar.
Mutum hud'une suka zabura alokaci d'aya.
Ya khaleel, Aysha, mama, hajia babba.😂
Ya khaleel yay k'arfin halin fad'in baffah wannan y'ar yarinyar?.
Kaci gidanku iro, dan k'aniyarka bakaine kata6a fad'amin kafison auren k'aramar yarinya ba? Shiyyasa ina dawowa jiya naga wannan y'ar albarka Na sanarma babanka matar aurenka tazo, haka kakeso muzuba maka ido muzama sakarkaru irinka?, ta maida kallonta ga sauran yaran, kutashi kujeku angama daku, inma da sauran bayani a nemoku daga baya.
Kowa mik'ewa yayi yabar wajen, saidai Aysha kuka takeyi Wanda batasan dalilinsaba, Na dad'ine kokuwa Na bak'in cikine?.🤷🏽♀
Tambayar dayakamata musani kenan masu karatu😂.
Daga Baffah sai matansa da ya khaleel da Ammah aka bari awajen.
Hajia babba tafara magana cikin 6acin rai.
Gaskiya Alhaji wannan had'in bazai yuwuba, kuma shima aisai atsaya aji za6insa, yanada wadda yakeso aiiko.
Baffah ya dubeta rai 6ace, to aii ban hanashi fad'ar za6in nasaba, shekaru nawa na6ata ina magana d'aya akan mu'azzam? Kinta6a tayani masa magana? Idan namiki maganar bacakike aure lokaci gareshiba?, to aii yanzu lokacin yazo.
Kai mu'azzam wacece za6in taka? Kata6a sanar dani kanada wadda kakesone nahanaka?.
Kan ya khaleel a k'asa yana sauke numfashi da k'yar, saboda damuwar dayake ciki, gawani Abu dayazo ya tokare masa mak'oshi saboda tashin hankalin had'ashi aure da waccan yarinyar da'ake shirinyi.
Ya girgiza kansa ahankali saboda tambayoyin da baffah yay masa.
Shiru yayi baice komaiba.
Wannan ya k'ara hasala hajia babba, tace Ibraheem kabud'e baki kayi magana Dan ubanka, Dan bazan ta6a amincewa jinina yara6uda jinin Fad'ima ba, bazai yuwuba kuwa.
Ya d'ago idanunsa jajur yazubasu kan hajia babba, please momy kiyi hak'uri, banida hujjar bijirema mahaifina, Dan yabani dama tuni, amma nayi sakaki da'ita.........
Rufemin baki mara kunyar banza, ka isa kafad'amin mahaifinka? Nima aii mahaifiyarkace, wahalar ma danaci akanka ko Quarter d'inta baiciba, Dan Ubanka bakai kacemin kanason *_Aleeya d'iyar Alhaji Mudansir Na goma ba?._*
Shine yanzu zaka canja magana anan? Kai sarkin biyayya? To magana d'aya nakeyi banyarda ka auri jinin fad'ima ba, inhar nice *Uwarka!.*
Da Sauri mama ta nuna hajia babba zatayi magana baffah ya girgiza mata kansa, alamar kartace komai.
Shiru tayi ta had'iye maganar ranta Na k'una.
Anty Mamie da umme amarya dai basuce komaiba, amma k'asan ran Anty Mamie tanata farinciki da wannan had'in, Dan tana tausayama khaleel sosai, fatanta a kullum ALLAH yabasa mace tagari, to tana ganin ALLAH ya kar6i addu'arta kuwa.
Ammah tace lallai Laure kin Isa, to bara kiji Na sanar miki, inhar ni d'innan Na haifi Abdullahi, shikuma ya haifi Ibrahim, to tabbas aurensa da d'iyar Fad'ima babu fashi, dagake har fad'ima babu Wanda ya Isa hanawa.
Wlhy koda Ibrahim da Ai'shane kuwa, kingadai su za'ama auren ko? To koda zasu kashe kansune saina saka an d'aura auren, sannan arufesu aka bari d'aya, idan ana amarci alahira suje can suyi, Ibrahim kafara shiri, danna gama magana da k'anin mahaifin yarinyar, gobe idan ALLAH ya kaimu babanka Ma'aruff zasuje a tsaida magana, Aleya kuma take ko wacece? Idan kana buk'ata za'a iya had'a maka, babu ruwana dashiga hurumin ubangiji, wannan yarage ruwanka .
Ammah tayi ficewarta.
Baffah ma tashi yayi yafita, aikam hajia babba tafara zabga masifa, kowa na gidan yanajinta, ya khaleel yamik'e yabar musu falon, Dan shikad'ai yasan cikin masifar tashin hankalin dayake.
Baita6a zaton baffah zai d'auki mataki akan rashin auren nasaba haka.
d'akinsa yashige ya kulle kansa, yafad'a saman gado yana dafeda kansa dake masifar sara masa🤦♀, jiyake tamkar zai rabe biyu Dan ciwo.
Aysha ma nacan tana 6arzar kuka a d'akin mama, ahaka mama tashigo ta isketa.
Da sauri tak'arasa gareta tajawota jikinta ta rungume, tana mai lallashinta.
Kiyi hak'uri Aysha, nima bazan yarda a cutarmin dakeba, amma miyasa kawu bilya zaimin hakane? Miyasa bai fara sanarminba kafin ya yanke wannan hukuncin?, shin ya mance wacece Laurah?.
Indan ta Ibrahim ne bazan ta6a damuwa da aurennanba, Dan yanada nagartattun halayen dadukkan macen kwarai zata sosu, amma mahaifiyarsa bazata kasance surukar arzikiba, bakuma zata ta6a barinku kuyi farincikiba.
Gaskiya bazan amince a cutar da marainiyar ALLAH ba, Ammah kada kimin haka, ki sassauta Dan ALLAH, wlhy nice zan cutu Ammah, Dan ayshace zata shiga k'angin wahala.
Kalaman mama sunkuma narkar da zuciyar Aysha, takuma rushewa da kuka tareda k'ank'ame mamar.
Har washe gari gidan tsit, kowa yashigo saiya San babu lafiya ga mutanen gidan, Dan raunin farincikin gidan yayi matuk'ar saukar farashin mizani, haka sukayi break fast sukuku, wanda babu Aysha aciki babu ya khaleel, hakama hajia babba da zuri'arta.
Babu Wanda yatakura akirasu, Dan kowa yasan halin dasuke aciki.
______________________________