Sashe 17
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan ya sauke wayar yakalli Aysha dake tsaye tana saurarensa, yace, " waye barau modibbo? ".
maganarsa takusan sakata fitsari atsaye, tawaro idanu akansa batareda ta shiryaba, tace, "ya khaleel kamarya? Wanene barau modibbo?".
Kafeta yayi da mayun idanun nan nasa, masu hana Mara gaskiya zaman lfy, soyake yagano ainahin gaskiyarta, muryarsa adake yace, "idan ban mantaba, aranar na rutsaki kina waya a garden, sannanma kena aika kika d'akkomin guns ad'akina, kifad'amin gaskiya, kece kika turamasa massage akan yagudu?".
Innalillahi wa'inna ilairirraji'un, "wlhy ya khaleel bansan komai gameda hakanba".
Ahankali ya lumshe idanunsa sannan yabud'e akanta, "shikenan jeki kiyi aikinki".
Innalillahi kawai Aysha take ambata azuciyarta, tana mamakin miyasa tun awancan lokacin baimata maganarba sai yau?, tabbas bata shakku akan zarginta hajia babbace, Dan tata6ajin sunan barau modibbo abakin Anty kubra lokacin suna UK, ayanzune yakamata tayi aikin sirri da ya khaleel batareda yasaniba", tasaki murmushin mugunta.
d'akin nasa yabirgeta sosai, komai farine tamkar tsohon d'akinsa, cikin nishad'in samun bakin zaren tona asirin su hajia babba tafara aikinta.
Ya khaleel kam koda tabar wajen saiya bita da kallo, wasu al'amura Na yarinyar suna bashi mamaki, tundaga randa abinnan yafaru yad'ora zarginsa akanta, amma zuciyarsa tak'i amince masa, tana nuna masa hatsabibancin yarinyar baikai nanba, to amma wacece? Yasha bibiyar Ayshar amma baiga wani abun rashin gaskiya tattare da itaba, yafurzo zazzafar iska daga bakinsa, Kokuwa badaga 6angarensa mai tura massage d'in takeba?, yakamata yabinciki Joseph Taheer youseef, alokacin dazasuje kama barau modibbo awaccan ranar suna inane?.
Da wannan tunanin yacigaba da aikinsa.
Aysha tagama gyara komai tsaf tafito, dama babu wani datti.
A inda tabarsa anan ta iskesa, yakuma maida hankalimsa gaba d'aya akan aikinsa, itama saikawai tamaida hankalinta ga TV.
Lokaci-lokaci yakan d'ago ya kalleta, yamaida kansa, ahaka har aka kira sallar magriba, yarufe lap-top d'insa yamik'e danyin alwala yana "fad'in kidafamin shayi kafin nadawo".
Aysha ta amsa da ''to tana mik'ewa itama".
______________________________
Yauma abinda yafaru adaren jiya shiyya faru, bayan dawowar ya khaleel daga sallar isha'i kaitsaye d'akin Aysha yashiga, gama wayarta da Anty meerah kenan tafad'a mata komai akan zuwansu kubrah da tuhumar da ya khaleel yamata, sunk'ullah hanyar dazasuyi aikin sirri da ya khaleel batareda ya fahimci suneba.
Khamshin turarensane yasaka Aysha d'agowa, Dan ciki-ciki yay sallama, cikin hanzari tafara Neman hijjab d'inta ta sanya, Dan k'ananun kayane ajikinta, sunkuma kama jikinta sosai amma sunmata k'yau.
Jiyayi wani Abu yadaki zuciyarsa yay azamar kauda kai daga kallonta, itama cikin in ina take masa sannu da zuwa.
Kansa kawai ya gyad'a mata yajuya zai fita yana fad'in zoki bani tea.
Aysha batajin dad'in yanda yake mata wlhy, amma yazatayi, insha ALLAH zata canjashi kamar yanda Anty Mamie tasanar da ita, (mace takan canja namiji duk a yanayin datakeso, cikin hikima da ilimin da ALLAH ya bata irinna y'a mace mai daraja), ajiyar zuciya tasauke, afili tace hakane Anty Mamie, insha ALLAH nima zan gwada.
Saida ta zumbula hijjab sannan tafito, zaune ta iskeshi da remote ahannu yana Neman tasha, tabi tabayan kujerar dayake zaune tanufi kicin, babu dad'ewa tafito d'aukeda tire k'arami Wanda tad'ora k'aramin filas da mug, taja table gabansa ta d'ora, tana k'ok'arin fara zubawa yace, "cire wannan hijjabin".
Da sauri Aysha tad'ago ta kalleshi.
Ya harareta, ''miye kikawani tsareni da wannan kwala-kwalan idanun? karfa zuciyarki tafad'a miki shirme, danbakida abinda zan kallah ajikinki, mtsoww".
Maganarsa ta 6ata mata rai, ta janye idanunta daga kansa tana murgud'a baki.
Ganinta kawai tayi a cinyarsa, amma batasan tayaya ta hauba.........✍
Kuyi manage da wannan jikin babu kwari😟.
*_ina tayamu murnar shiga sabuwar shekarar musulinci, alkairin dake cikinsa ALLAH ya sadamu dashi, shirrinkuwa ALLAH ya nisantamu dashi, ALLAH ka gafartama mahaifanmu dadukkan y'an uwa musulmai baki d'aya, muma ALLAH ka gafarta mana, kacika zuciyarmu da tsoronka da soyayyar ANNABINMU (SAW), ameen._*🙏🏻
_ngd da addu'oinku gareni, masu kirana daturomin sak'o dukna gode, ALLAH yak'ara mana lfy baki d'aya ameen._🙏🏻🤝🏻💋💋
❤❤❤❤❤💋💋💋💋💋💋💋💋💋.
[9/13, 7:32 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
1⃣3⃣
Yayi mugun had'e fuska, tsoro da fargaba suka mamye zuciyar Aysha, yasaka yatsunsa biyu yamatse bakinta, hawaye kawai tafara zirararwa amma babu damar kuka.
Jin yana Neman tsinke mata la66a takama tsintsiyar hannunsa tarik'e kam, yay tsaki tareda watsa mata wani mugun kallo, "ni sa'ankine ko? Miyasa raini keneman shiga tsakanina dakene?", yakuma matse bakin "zaki kuma murgud'amin wannan bakin naki maikama dana tsuntsu?".
Aysha Na kuka da k'ok'arin janye hannunsa tashiga girgiza masa kai.
Saida ya tabbatar taji ajikinta sannan yasaki bakin yana fad'in " fitsararriya kawai".
Aikam saita fashe da kuka tana k'okarin tashi daga jikinsa, maidata yayi ya kwantar bisa k'irjinsa yana jan k'aramin tsaki, “ki tsaidamin wannan kukan kafin nakuma hukuntaki”.
Da k'yar ta had'iye kukan, shikuma yatsura mata idanu yana dariya a cank'asan ransa, yajanye hannunta data dafe bakinta dashi yana fad'in, “o, sholyn Anty meerah naga le6en baicireba dai ko?”.
Sosai Aysha tarazana da sunan daya kirata dashi.
Shikam baima nuna yasan miya fad'a d'inba, saima zagaya yatsansa dayakeyi bisa la66anta, Aysha tabud'e baki danufin tambayarsa ina yasan wannan sunan?. Saikawai taji bakinsa cikin nata.
Ya salam tafad'a acikin ranta, jikinta yafara rawar mazari, yaune rana ta farko da'aka ta6a kissing nata, shikansa jikinsa tsuma yakeyi, danbai ta6a tsintar kansa a wannan yanayinba, tuni zuciyoyinsu suka k'ara k'arfin gudu, wannan yak'arama khaleel k'aimi a sabuwar duniyar daya tsinci Kansa.
Aysha kam hawaye sunjik'e fuskarta, tsoro kuwa yazama shike tafiya da gudun jininta, sai k'ok'arin tureshi rakeyi amma takasa, mamaki yacika zuciyarta, dama haka ya khaleel yake shima?, shi baima San tanayiba, danya tsinci kansa aduniyar dabaisan haka takeba, saida ya dirji bakin Aysha San ransa sannan yacire bakinsa yana sauke numfashi, rungumeta yayi tsam ajikinsa yana shafa bayanta alamar lallashi, saboda kukan datake rera masa.
Bayan shid'ewar wasu y'an mintuna yad'agota, tadaina kukan saidai shashsheka, kunya dukta lullu6eta, jitake kamar ta tsaga k'asa tashige, ta rumtse idanunta GAM danta kasa kallonsa..
Murmushi yayi, yasunkuya ya sumbaci la66anta dasukayi jajur saboda punishment dasuka fuskanta a hannun boss, muryarsa can k'asan mak'oshi yace, “bud'e idonki kona k'ara........".
Baima rufe bakiba Aysha tabud'e idonta da Sauri suka had'a ido, tayi saurin janye nata, Dan ganin yanda nashi suka canja kala, lallausan hannunsa yasaka ya tallafo fuskarta data maida gefe. Zata rufe ido yace, “bud'esu ki kalleni!”.
Da sairi tabud'e danjin yanda yay magana adake.
Jikin Aysha yafara rawa, harga ALLAH bazata jure kallon kwayar idanun ya khaleel ba, shima lura dahakan yasakashi sakin guntun murmushi, yajanye idanunsa daga cikin natan, “daga yau zaki kuma murgud'amin baki?”.
Da Sauri ta girgiza kanta tana matso kwalla, gaba d'aya tsoronsa Yakuma kamata, tundaga john take tsoron maza arayuwarta.
“dabakinki zakimin magana, banason raini”.
Kafinma yak'arasa tace, “kayi hak'uri ya khaleel wlhy bazan sakeba, wancanma kuskurene”.
Yanda ta marairaice fuska tana masa magana saita bashi dariya, amma ya gimtse fuska yace, “idan kika sakefa?”.
"Wlhy ka d'auki kowane mataki".
“kowanne matakifa kikace?”.
“eh, wlhy Na amince”.
"OK to shikenan, tashi ki had'amin shayin".
Dasauri tamik'e tafara cika umarnin Oga, saidai duk kunya ta isheta saboda kayan jikinta.
Shikam Yakuma jikin kujera ya lafe yana kallonta k'asa-k'asa, saika d'auka idanunsa arufe suke, amma duk wani motsinta akan idonsa yake, tagama tamik'a MASA mug d'in tea d'in.
Raba hankalinsa yayi gida biyu, rabi a kallon labarai, rabi akan Aysha, yana shan shayi yayinda k'asan zuciyarsa ke shirya masa wani Abu daban.
Aysha dai Baki yamutu, tanacan lafe cikin kujera 1seat abin duniya dukya isheta, dama duk maza haka suke da halinnan?, tana kallon ya khaleel kamar babu ruwansa Ashe Bahaka baneba, shi ko kunyama bayaji Yakama tsotse bakinta, tashafa la66anta da har yanzu suke mata zogi, hawayene Yakuma cika idonta, amma tahanasu zubowa.
Ring d'in wayarsace tasakata juyawa ta kalleshi, wayar na aljihunsa yana k'ok'arin cirowa, ahankali yafurta "Momy kuma? Badai jikinba?" Dan da yamma daya shiga ya tarar da ita tanama Anty zuwairah complen cikinta da k'irjinta sun fara ciwo, saida yace, "suje asibiti" amma tace, "ad'an bari zuwa anjima tunda tasha magani, idana baidenaba saisu jed'in".
Cikin damuwa yad'aga wayar, "ya khaleel jikin momyfa yayi tsanani", 'cewar mufeeda datayi kiran wayar'.
Yanke wayar yayi batareda yace komaiba zai fice, Dan hankalinsa a tashe yake.
Aysha kamar zatayi kuka tace, " jikin momynne?".
Baiyi maganaba, amma ya jinjina mata kai yafita da hanzari..
Kuka Aysha tafashe dashi, Dan wlhy tsoro takeji, tasan kuma tashiga cikin gida yanzu fad'a za'a mata miyasa zata baro d'akinta, batada damar shiga 6angarensu Anty Aymana kuma, dan duk mazajensu nanan, tana mamakin mugun k'udiri irinnan Momy, tarasa mita tsare mata aduniyarnan, tasan tanayin hakane Dan k'untata rayuwarsu, amma babu komai ALLAH nanan.
Tashi tayi ta kulle k'ofar falon, tadawo ta kwanta saman doguwar kujera, kallo takeyi a tsorace dajiran dawowar ya khaleel, amma har 2pm babu alamarsa, kashe TVn tayi dama bata fahimtar komai, takwashi wayoyinsa da lap-top tanufi d'akinta, bata yarda yau tayi zaman wahala da tsoro irinna jiyaba, saita d'auro alwala tazo taita sallah da karatun alkur'ani, wannan yad'auke hankalinta har tayi sallar asubahi sannan tazame a wajen ta kwanta.
maganarsa takusan sakata fitsari atsaye, tawaro idanu akansa batareda ta shiryaba, tace, "ya khaleel kamarya? Wanene barau modibbo?".
Kafeta yayi da mayun idanun nan nasa, masu hana Mara gaskiya zaman lfy, soyake yagano ainahin gaskiyarta, muryarsa adake yace, "idan ban mantaba, aranar na rutsaki kina waya a garden, sannanma kena aika kika d'akkomin guns ad'akina, kifad'amin gaskiya, kece kika turamasa massage akan yagudu?".
Innalillahi wa'inna ilairirraji'un, "wlhy ya khaleel bansan komai gameda hakanba".
Ahankali ya lumshe idanunsa sannan yabud'e akanta, "shikenan jeki kiyi aikinki".
Innalillahi kawai Aysha take ambata azuciyarta, tana mamakin miyasa tun awancan lokacin baimata maganarba sai yau?, tabbas bata shakku akan zarginta hajia babbace, Dan tata6ajin sunan barau modibbo abakin Anty kubra lokacin suna UK, ayanzune yakamata tayi aikin sirri da ya khaleel batareda yasaniba", tasaki murmushin mugunta.
d'akin nasa yabirgeta sosai, komai farine tamkar tsohon d'akinsa, cikin nishad'in samun bakin zaren tona asirin su hajia babba tafara aikinta.
Ya khaleel kam koda tabar wajen saiya bita da kallo, wasu al'amura Na yarinyar suna bashi mamaki, tundaga randa abinnan yafaru yad'ora zarginsa akanta, amma zuciyarsa tak'i amince masa, tana nuna masa hatsabibancin yarinyar baikai nanba, to amma wacece? Yasha bibiyar Ayshar amma baiga wani abun rashin gaskiya tattare da itaba, yafurzo zazzafar iska daga bakinsa, Kokuwa badaga 6angarensa mai tura massage d'in takeba?, yakamata yabinciki Joseph Taheer youseef, alokacin dazasuje kama barau modibbo awaccan ranar suna inane?.
Da wannan tunanin yacigaba da aikinsa.
Aysha tagama gyara komai tsaf tafito, dama babu wani datti.
A inda tabarsa anan ta iskesa, yakuma maida hankalimsa gaba d'aya akan aikinsa, itama saikawai tamaida hankalinta ga TV.
Lokaci-lokaci yakan d'ago ya kalleta, yamaida kansa, ahaka har aka kira sallar magriba, yarufe lap-top d'insa yamik'e danyin alwala yana "fad'in kidafamin shayi kafin nadawo".
Aysha ta amsa da ''to tana mik'ewa itama".
______________________________
Yauma abinda yafaru adaren jiya shiyya faru, bayan dawowar ya khaleel daga sallar isha'i kaitsaye d'akin Aysha yashiga, gama wayarta da Anty meerah kenan tafad'a mata komai akan zuwansu kubrah da tuhumar da ya khaleel yamata, sunk'ullah hanyar dazasuyi aikin sirri da ya khaleel batareda ya fahimci suneba.
Khamshin turarensane yasaka Aysha d'agowa, Dan ciki-ciki yay sallama, cikin hanzari tafara Neman hijjab d'inta ta sanya, Dan k'ananun kayane ajikinta, sunkuma kama jikinta sosai amma sunmata k'yau.
Jiyayi wani Abu yadaki zuciyarsa yay azamar kauda kai daga kallonta, itama cikin in ina take masa sannu da zuwa.
Kansa kawai ya gyad'a mata yajuya zai fita yana fad'in zoki bani tea.
Aysha batajin dad'in yanda yake mata wlhy, amma yazatayi, insha ALLAH zata canjashi kamar yanda Anty Mamie tasanar da ita, (mace takan canja namiji duk a yanayin datakeso, cikin hikima da ilimin da ALLAH ya bata irinna y'a mace mai daraja), ajiyar zuciya tasauke, afili tace hakane Anty Mamie, insha ALLAH nima zan gwada.
Saida ta zumbula hijjab sannan tafito, zaune ta iskeshi da remote ahannu yana Neman tasha, tabi tabayan kujerar dayake zaune tanufi kicin, babu dad'ewa tafito d'aukeda tire k'arami Wanda tad'ora k'aramin filas da mug, taja table gabansa ta d'ora, tana k'ok'arin fara zubawa yace, "cire wannan hijjabin".
Da sauri Aysha tad'ago ta kalleshi.
Ya harareta, ''miye kikawani tsareni da wannan kwala-kwalan idanun? karfa zuciyarki tafad'a miki shirme, danbakida abinda zan kallah ajikinki, mtsoww".
Maganarsa ta 6ata mata rai, ta janye idanunta daga kansa tana murgud'a baki.
Ganinta kawai tayi a cinyarsa, amma batasan tayaya ta hauba.........✍
Kuyi manage da wannan jikin babu kwari😟.
*_ina tayamu murnar shiga sabuwar shekarar musulinci, alkairin dake cikinsa ALLAH ya sadamu dashi, shirrinkuwa ALLAH ya nisantamu dashi, ALLAH ka gafartama mahaifanmu dadukkan y'an uwa musulmai baki d'aya, muma ALLAH ka gafarta mana, kacika zuciyarmu da tsoronka da soyayyar ANNABINMU (SAW), ameen._*🙏🏻
_ngd da addu'oinku gareni, masu kirana daturomin sak'o dukna gode, ALLAH yak'ara mana lfy baki d'aya ameen._🙏🏻🤝🏻💋💋
❤❤❤❤❤💋💋💋💋💋💋💋💋💋.
[9/13, 7:32 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
1⃣3⃣
Yayi mugun had'e fuska, tsoro da fargaba suka mamye zuciyar Aysha, yasaka yatsunsa biyu yamatse bakinta, hawaye kawai tafara zirararwa amma babu damar kuka.
Jin yana Neman tsinke mata la66a takama tsintsiyar hannunsa tarik'e kam, yay tsaki tareda watsa mata wani mugun kallo, "ni sa'ankine ko? Miyasa raini keneman shiga tsakanina dakene?", yakuma matse bakin "zaki kuma murgud'amin wannan bakin naki maikama dana tsuntsu?".
Aysha Na kuka da k'ok'arin janye hannunsa tashiga girgiza masa kai.
Saida ya tabbatar taji ajikinta sannan yasaki bakin yana fad'in " fitsararriya kawai".
Aikam saita fashe da kuka tana k'okarin tashi daga jikinsa, maidata yayi ya kwantar bisa k'irjinsa yana jan k'aramin tsaki, “ki tsaidamin wannan kukan kafin nakuma hukuntaki”.
Da k'yar ta had'iye kukan, shikuma yatsura mata idanu yana dariya a cank'asan ransa, yajanye hannunta data dafe bakinta dashi yana fad'in, “o, sholyn Anty meerah naga le6en baicireba dai ko?”.
Sosai Aysha tarazana da sunan daya kirata dashi.
Shikam baima nuna yasan miya fad'a d'inba, saima zagaya yatsansa dayakeyi bisa la66anta, Aysha tabud'e baki danufin tambayarsa ina yasan wannan sunan?. Saikawai taji bakinsa cikin nata.
Ya salam tafad'a acikin ranta, jikinta yafara rawar mazari, yaune rana ta farko da'aka ta6a kissing nata, shikansa jikinsa tsuma yakeyi, danbai ta6a tsintar kansa a wannan yanayinba, tuni zuciyoyinsu suka k'ara k'arfin gudu, wannan yak'arama khaleel k'aimi a sabuwar duniyar daya tsinci Kansa.
Aysha kam hawaye sunjik'e fuskarta, tsoro kuwa yazama shike tafiya da gudun jininta, sai k'ok'arin tureshi rakeyi amma takasa, mamaki yacika zuciyarta, dama haka ya khaleel yake shima?, shi baima San tanayiba, danya tsinci kansa aduniyar dabaisan haka takeba, saida ya dirji bakin Aysha San ransa sannan yacire bakinsa yana sauke numfashi, rungumeta yayi tsam ajikinsa yana shafa bayanta alamar lallashi, saboda kukan datake rera masa.
Bayan shid'ewar wasu y'an mintuna yad'agota, tadaina kukan saidai shashsheka, kunya dukta lullu6eta, jitake kamar ta tsaga k'asa tashige, ta rumtse idanunta GAM danta kasa kallonsa..
Murmushi yayi, yasunkuya ya sumbaci la66anta dasukayi jajur saboda punishment dasuka fuskanta a hannun boss, muryarsa can k'asan mak'oshi yace, “bud'e idonki kona k'ara........".
Baima rufe bakiba Aysha tabud'e idonta da Sauri suka had'a ido, tayi saurin janye nata, Dan ganin yanda nashi suka canja kala, lallausan hannunsa yasaka ya tallafo fuskarta data maida gefe. Zata rufe ido yace, “bud'esu ki kalleni!”.
Da sairi tabud'e danjin yanda yay magana adake.
Jikin Aysha yafara rawa, harga ALLAH bazata jure kallon kwayar idanun ya khaleel ba, shima lura dahakan yasakashi sakin guntun murmushi, yajanye idanunsa daga cikin natan, “daga yau zaki kuma murgud'amin baki?”.
Da Sauri ta girgiza kanta tana matso kwalla, gaba d'aya tsoronsa Yakuma kamata, tundaga john take tsoron maza arayuwarta.
“dabakinki zakimin magana, banason raini”.
Kafinma yak'arasa tace, “kayi hak'uri ya khaleel wlhy bazan sakeba, wancanma kuskurene”.
Yanda ta marairaice fuska tana masa magana saita bashi dariya, amma ya gimtse fuska yace, “idan kika sakefa?”.
"Wlhy ka d'auki kowane mataki".
“kowanne matakifa kikace?”.
“eh, wlhy Na amince”.
"OK to shikenan, tashi ki had'amin shayin".
Dasauri tamik'e tafara cika umarnin Oga, saidai duk kunya ta isheta saboda kayan jikinta.
Shikam Yakuma jikin kujera ya lafe yana kallonta k'asa-k'asa, saika d'auka idanunsa arufe suke, amma duk wani motsinta akan idonsa yake, tagama tamik'a MASA mug d'in tea d'in.
Raba hankalinsa yayi gida biyu, rabi a kallon labarai, rabi akan Aysha, yana shan shayi yayinda k'asan zuciyarsa ke shirya masa wani Abu daban.
Aysha dai Baki yamutu, tanacan lafe cikin kujera 1seat abin duniya dukya isheta, dama duk maza haka suke da halinnan?, tana kallon ya khaleel kamar babu ruwansa Ashe Bahaka baneba, shi ko kunyama bayaji Yakama tsotse bakinta, tashafa la66anta da har yanzu suke mata zogi, hawayene Yakuma cika idonta, amma tahanasu zubowa.
Ring d'in wayarsace tasakata juyawa ta kalleshi, wayar na aljihunsa yana k'ok'arin cirowa, ahankali yafurta "Momy kuma? Badai jikinba?" Dan da yamma daya shiga ya tarar da ita tanama Anty zuwairah complen cikinta da k'irjinta sun fara ciwo, saida yace, "suje asibiti" amma tace, "ad'an bari zuwa anjima tunda tasha magani, idana baidenaba saisu jed'in".
Cikin damuwa yad'aga wayar, "ya khaleel jikin momyfa yayi tsanani", 'cewar mufeeda datayi kiran wayar'.
Yanke wayar yayi batareda yace komaiba zai fice, Dan hankalinsa a tashe yake.
Aysha kamar zatayi kuka tace, " jikin momynne?".
Baiyi maganaba, amma ya jinjina mata kai yafita da hanzari..
Kuka Aysha tafashe dashi, Dan wlhy tsoro takeji, tasan kuma tashiga cikin gida yanzu fad'a za'a mata miyasa zata baro d'akinta, batada damar shiga 6angarensu Anty Aymana kuma, dan duk mazajensu nanan, tana mamakin mugun k'udiri irinnan Momy, tarasa mita tsare mata aduniyarnan, tasan tanayin hakane Dan k'untata rayuwarsu, amma babu komai ALLAH nanan.
Tashi tayi ta kulle k'ofar falon, tadawo ta kwanta saman doguwar kujera, kallo takeyi a tsorace dajiran dawowar ya khaleel, amma har 2pm babu alamarsa, kashe TVn tayi dama bata fahimtar komai, takwashi wayoyinsa da lap-top tanufi d'akinta, bata yarda yau tayi zaman wahala da tsoro irinna jiyaba, saita d'auro alwala tazo taita sallah da karatun alkur'ani, wannan yad'auke hankalinta har tayi sallar asubahi sannan tazame a wajen ta kwanta.