Sashe 25
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ammah fa yau gaba d'aya takoma 6angaren su ya khaleel, har break fast d'intama can aka kaimata, zuwa sannan kuma ciwon ya khaleel ya karad'e gidan, tuni k'annensa suka fara turuwar zuwa dubashi, wannane yasaka Aysha watstsekwar dole, dan batason asakata a lissafin masu rashin lfyar.
Shimadai yaji d'an dama-dama Dan harya fito falo, inda Amman da Aysha da k'annensa ke zaune.
Sannu suka shiga yimasa da tambayar jikinsa, amsa musu yaytayi cikin yanayin rashin jin dad'in jiki, tsakaninsa da Aysha kam sai 'Yar satar kallon juna, dukda shid'in yakan kalleta kai tsayene wani lokacin, Amma itadai takasa kallonsa.
Anty Mamie dakanta tabashi abinci abaki, yana matuk'ar k'aunar matar, musamman yanda take tattalinsa da nuna masa k'auna irinta mahaifiya, wadda mahaifiyar tasama tagaza nuna masa koda mafi k'ank'antane, sarai taji bashida lfy, Amman tagaza koda lek'oshi sau d'ayane, hakama k'annensa da Anty zuwairah, sai Anty shukurah kawaice keta zarya, Amman momy tun zuwan safennan datayi bata kuma lek'owaba barema kiran wayarsa tasamu tabbacin bashida lfyar.
Anty Mamie kam da Ammah tun d'azun suke tsaye akansa, harda matarsa da Ammah kebama kulawa cikin hikima, Dan bata bada k'ofar da kowa zai fahimci ainahin abinda ya haddasa ciwon na khaleel ba, hakan yamasa dad'i, dan kobabu komai Ammah Tarufe sirrin aurensa da matarsa.
Kiran sallah yasaka Ammah da Anty Mamie mik'ewa, sai Anty Ama..., sauran yarankam yawanci duksun fita wajen aiki da school, Ummunoor, Nuriddin, da 'yan uku suna Kano tareda mama, kasancewar yara suna hutun makaranta, su tasleem ne kawai agida da maleeka, kasancewar bana suka kammala secondary d'insu.
Anty Mamie takalli Aysha dake kwance cikin kujera 1seat, tayi shiru, ko baki bata sakawa a firar tasu Ammah, ''Aysha tashi ki had'ama mijinki ruwa maid'an zafi yayi wanka, danya kuma samun k'arfin jikinsa kinjiko".
''To Mamie", 'Aysha tafad'a cikin jin kunya'.
Bayan fitarsu Anty Mamie falon yay tsit, saisu biyu kad'ai, kan Aysha ak'asa tamik'e tanufi d'akinsa dan cika umarnin Anty Mamie, binta yayi da kallo kawai harta shige d'akin, ya lumshe manyan idanunsa yana fesar da huci ta bakinsa.
Kunsan mintuna uku da shigarta shima yabi bayanta, tana cikin toilet, kayansa yafara cirewa, ya d'aura towul, tana shirin fitowa shikuma yashiga, karo sukayi ak'ofa, Aysha tayi saurin jada baya tana fad'in "sorry, wlhy bansan katahoba".
Idonta ak'asa take wannan maganar, dan wata matsananciyar kunyarsa takeji sosai ayau, shikam hard'e hannayensa yayi ak'irji yakafeta da mayun idanunsa masu tsoratar da mara gaskiya, fuskardai ba'a d'aure takeba, sannan ba murmushi yakeyiba, tana asakedai yanda mutum bazai tsorata dashiba🙂.
Ganin yak'i bata hanya tawuce tace, " ga ruwan nahad'a".
Bakinsa yad'an ta6e sannan ya warware hannunsa yana cije le6ensa na k'asa, k'ara matsowa yayi gab da ita ya tsaya, yasaka hannun damarsa yad'ago fuskarta, lumshe idanunta tayi, yasaki guntun murmushi yana k'arema zara-zaran gashin idonta kallo, suna matuk'ar d'aukar hankalinsa dasakashi a shauk'i suda kwantaccen gashin dake goshinta.
Ahankali yashiga hura mata iskar bakinsa saman idonta, far-far tafarayi da ido, dole tabud'esu batareda ta shiryaba, amma suncika da kwallah, ruwan hawayen saiya k'ara musu wani k'yalli mai d'aukar hankali, daga ita harshi anrasa mai tankawa.
Sakin fuskar tata yayi yajawota ya manna da jikinsa, ajiyar zuciya suka saki atare, yasaka hannu agadon bayanta yazuge zip d'in rigarta doguwa.
Cikin sauri tayi k'ok'arin raba jikinta da nasa, amma saiya kuma k'ank'ameta, saida yakai k'arshen zip d'in sannan yacirota dakansa, hannu yasaka akafad'unta zai zame hannuwan rigar tayi saurin dafe hannayensa.
Muryarta na rawa, dan tuni hawayen sun fara zuba, tace, ''please sallah zanje nayi fa".
"Uhhhhmm!"
Kawai yafad'a ya ture hannunta ya ida zare rigar gaba d'ayama, Aysha ta matse idanunta, hawayen masu d'umi suka zubo, baibi takantaba yacira bra d'inma, sannan yad'auketa cak yadire a kwamin wanka, shima yashige.
Haka akayi wannan wanka idon Aysha arufe, shiyayi kid'ansa yay rawarsa, harya gama yanad'ota a towul bayan yasakata yin alwala.
Mai yashafama kansa, sannan yajuyo ga Aysha dake zaune kamar gunki ido arufe, dariya tabashi amma baiyiba, yamatso kusada ita bayan yasaka k'ananun kaya ajikinsa, man yafara shafa mata, tana kakkaucewa har aka gama.
Yabud'e wadrob nashi ya d'akko doguwar riga Arabian gown, ita mamakin wad'annan kaya dayake fiddowa d'ai-d'ai takeyi, dakansa yasaka mata, takuwa yimata azabar k'yau, ta haskaka farar fatarta, sannan tamata cif tamkar an gwadata, ita kanta Aysha rigar ta birgeta sosai.
Nidai 'Yar rahotonku haushi yafara kamani😠, sai wani Abu sukeyi kamar kurame😏.
Sallar Azhur yajasu, bayan sun idar yajuyo yana kallonta, yajikinki? Yafad'a ahankali".
Cikin turo baki tace, "nidai lfyata lau, kainedai za'ace yajikinka?".
Baisan sanda yasaka guntun murmushi ba, yasa yatsansa ya d'alli bakinta data turo gaba.
Da sauri tasaka hannu tadafe bakin, saiga hawaye.
Jikinsa yajawota ya rungume, " kewai baki gajiya da shagwa6ane? Laififa kikayi na hukuntaki, to miye nakuma asarar hawayen? Ke kullum babu Abu mafi arha agareki irin hawaye?, waishi saunawa kikeyin kuka arana?".
Yay maganar yana d'ago fuskarta tareda zuba mata idanu.
Shiru tamasa tana kuma kwa6e fuska zatayi wani sabon kukan, "a'a nikarkimin kuka, tashi muje kibani abinci nasha magani, inga zuwa la'asar zan iya fita, inason naje office akan maganar yaran jiya dasuka shigo gidanan.
Kanta ta jinjina masa tana yunk'urin mik'ewa, da sauri yajawota tadawo saman cinyarsa, " magana zakimin dabaki, kinsan banason shariya".
Kallonsa tayi damamki, shi babu dad'i yakema mutane shariyar?, amma afili saitace to". 'Cikin sanyin murya'.
"Hummmm abin mamaki, waini yau kinzama ustaziyane?, kokuma wani salihancine yazo bayan biyan kaza?".
Kunyace takama Aysha, tacusa fuskarta a k'irjinsa tana dariya k'asa-k'asa.
Shima rungumeta yayi tsam yana sakin tattausan murmushi.
Daka gansu kasan suna matuk'ar farinciki da nishad'i na musamman................😂✍
*_inayinkufa wlhy🙋🏻, acigaba da gashi, suya sai anacin uban hajia babba♀😜_*
🏃♀🏃♀🏃♀🏃♀🏃♀🏃♀babu ruwana karta kaini karuwanci turai, masoyan hajia babba amin afuwa😆🤭.
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤💋💋💋💋
[9/18, 3:59 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
1⃣8⃣
Zazza6i dai yak'i sakin ya khaleel, yana kwance a d'akinsa cikin bargo, Ammah da Anty Mamie duk suna d'akin, kowa jigum-jigum, Aysha ma tana gefe ta zabga tagumi, tunani a zuciyarta barkatai, dama haka mazan keshan wahala idan hakan tafaru? yawanci alabarai saidai kaji ance matace tasha wahala a daren farko, to amma ita nasu sai yazo da ban, dukda tasan tasha wahala, har yanzuma zata iya cewa bata gama dawowa dai-daiba, ammah ya khaleel yafi bata tausayi, danya fita wahaltuwa, jiyamafa haka suka kwana yana rawar sanyi, wannan wane irin ciwone haka?......
Shigowar baffah da doctor ne yakatsema Aysha tunani, yau Dr Faisal ne zai dubashi, Wanda yakasance family doctor nasu.
Anty Mamie tajanye bargon da ya khaleel yarufe har fuskarsa,, yad'ago idon yana kallon Anty Mamie, sunyi jajur dagani kasan bayajin dad'i kam.
"Sannu babana kaji".
Cikin murmushin k'arfin hali yad'agama Anty Mamie kansa, baffah yamatso ya taimaka masa yatashi zaune ya jigina da fuskar gadon, yakai dubansa ga Aysha dakecan zaune ta zabga tagumi, kasancewar itama shitake kallo suka had'a ido, ita tafara janye nata, sannan shima ya d'auke nasa yamaida kan Dr Faisal dake masa tambayoyi.
Ganin kamar yanajin nauyin amsawa Dr Faisal yace, "please Alhaji kozaku d'an bamu wajene?".
Baffah yace, "OK babu damuwa doctor, bismillah kayi aikinka".
Har Aysha tamik'e zata fita Ammah race, "a'a kekam yi zamanki".
Babu yanda zatayi, dole takoma tazauna, sukuma suka fice.
Ya khaleel yayma Dr Faisal bayani kamar yanda yayma Dr Abraham jiya, Yakuma Sanar masa Dr Abraham yabashi magani harda allura.
Dr Faisal yakar6i magungunan yaduba, "kwarai yabaka magani mai k'yau, zazza6inne kawai yamaka naci, kuma inaga hakan yahad'a da buk'atar Hutu da jikinka keso".
Guntun murmushi ya khaleel yayi, "Dr aii Hutu bai ganniba nikam, kasan yanayin aikin namu".
"Hakane Ibraheem, amma gaskiya kad'an dinga dubawa, kana ayyukan dasukafi k'arfin jikinka sosai, garashin isashshen barci, amma tushen matsalar gaba d'aya shine tuzuranci". ' yay maganar cikin zolaya'.
Murmushi ya khaleel yayi, "Dr kaima zaka ta6ani kenan".
"Hhhh aikai d'innefa, shekaru kusa 37 babu mata? Amaryama tayi k'ok'ari data iya kar6arka".
"Hummm Dr kenan, bazaka ganeba ne kawai". 'Ya khaleel yay maganar idonsa nakan Aysha, datum d'azun take cikin matsananciyar kunya, saboda bayanin da ya khaleel kema Dr ko kunya babu, bawai fallasa sirrinsu yakeyiba, a'a musabbabin ciwon nasa yafad'amasa.
"yanzu dai bara ak'ara maka magunguna, saikuma nasaka maka k'arin ruwa".
Ya khaleel ya amsa da to yana janye idonsa daga kan Aysha.
Dr Faisal yasakama ya khaleel k'arin ruwa, sannan yace a samu towel k'arami a d'an jik'a da ruwa ana dannama ya khaleel d'in goshinsa, saboda yaji kansa yayi matuk'ar zafi.
Godiya baffah yamasa sannan yatafi, Anty Mamie tace, " Aysha tashi ki d'akko towel, saiki zubo ruwa ak'amin roba".
"To".
Aysha ta amsa tana mik'ewa.
Koda tadawo saita Taras su Anty Mamie duksun fice, wannan ya tabbatar mata cewa aikin natane, ganin idonsa alumshe tad'auka barci yakeyi, saman gadon tahau ta zauna kusada Kansa, tamatse towel d'in dagan ruwan ahankali tad'ora bisa goshinsa.
Ajiyar zuciya ya saki tareda bud'e lumsassun idanunsa yasauke kan Aysha saboda sanyin ruwan.
"sorry ruwan da sanyi ko?", 'tafad'a kamar zatayi kuka'.
Guntun murmushi yasaki, sannan yamaida idonsa yalumshe, k'in cigaba dayi tayi, saima ta6ige da kallon fuskarsa, jin shiru bata cigababa Yakuma bud'e idanun nasa akanta yace, "miya faru?".
Daburcewa Aysha tayi, bataso yakamata tana kallonsaba, shikuma saiyayi tamkarma baisan mitakeyiba, "cigaba Dayimin mana, kobakiso nasamu sauk'i?".
Girgiza masa kai kawai tayi, amma takasa magana, cigaba tayi da saka masa towel d'in tayi, ahankali kan yafara hucewa.
Shimadai yaji d'an dama-dama Dan harya fito falo, inda Amman da Aysha da k'annensa ke zaune.
Sannu suka shiga yimasa da tambayar jikinsa, amsa musu yaytayi cikin yanayin rashin jin dad'in jiki, tsakaninsa da Aysha kam sai 'Yar satar kallon juna, dukda shid'in yakan kalleta kai tsayene wani lokacin, Amma itadai takasa kallonsa.
Anty Mamie dakanta tabashi abinci abaki, yana matuk'ar k'aunar matar, musamman yanda take tattalinsa da nuna masa k'auna irinta mahaifiya, wadda mahaifiyar tasama tagaza nuna masa koda mafi k'ank'antane, sarai taji bashida lfy, Amman tagaza koda lek'oshi sau d'ayane, hakama k'annensa da Anty zuwairah, sai Anty shukurah kawaice keta zarya, Amman momy tun zuwan safennan datayi bata kuma lek'owaba barema kiran wayarsa tasamu tabbacin bashida lfyar.
Anty Mamie kam da Ammah tun d'azun suke tsaye akansa, harda matarsa da Ammah kebama kulawa cikin hikima, Dan bata bada k'ofar da kowa zai fahimci ainahin abinda ya haddasa ciwon na khaleel ba, hakan yamasa dad'i, dan kobabu komai Ammah Tarufe sirrin aurensa da matarsa.
Kiran sallah yasaka Ammah da Anty Mamie mik'ewa, sai Anty Ama..., sauran yarankam yawanci duksun fita wajen aiki da school, Ummunoor, Nuriddin, da 'yan uku suna Kano tareda mama, kasancewar yara suna hutun makaranta, su tasleem ne kawai agida da maleeka, kasancewar bana suka kammala secondary d'insu.
Anty Mamie takalli Aysha dake kwance cikin kujera 1seat, tayi shiru, ko baki bata sakawa a firar tasu Ammah, ''Aysha tashi ki had'ama mijinki ruwa maid'an zafi yayi wanka, danya kuma samun k'arfin jikinsa kinjiko".
''To Mamie", 'Aysha tafad'a cikin jin kunya'.
Bayan fitarsu Anty Mamie falon yay tsit, saisu biyu kad'ai, kan Aysha ak'asa tamik'e tanufi d'akinsa dan cika umarnin Anty Mamie, binta yayi da kallo kawai harta shige d'akin, ya lumshe manyan idanunsa yana fesar da huci ta bakinsa.
Kunsan mintuna uku da shigarta shima yabi bayanta, tana cikin toilet, kayansa yafara cirewa, ya d'aura towul, tana shirin fitowa shikuma yashiga, karo sukayi ak'ofa, Aysha tayi saurin jada baya tana fad'in "sorry, wlhy bansan katahoba".
Idonta ak'asa take wannan maganar, dan wata matsananciyar kunyarsa takeji sosai ayau, shikam hard'e hannayensa yayi ak'irji yakafeta da mayun idanunsa masu tsoratar da mara gaskiya, fuskardai ba'a d'aure takeba, sannan ba murmushi yakeyiba, tana asakedai yanda mutum bazai tsorata dashiba🙂.
Ganin yak'i bata hanya tawuce tace, " ga ruwan nahad'a".
Bakinsa yad'an ta6e sannan ya warware hannunsa yana cije le6ensa na k'asa, k'ara matsowa yayi gab da ita ya tsaya, yasaka hannun damarsa yad'ago fuskarta, lumshe idanunta tayi, yasaki guntun murmushi yana k'arema zara-zaran gashin idonta kallo, suna matuk'ar d'aukar hankalinsa dasakashi a shauk'i suda kwantaccen gashin dake goshinta.
Ahankali yashiga hura mata iskar bakinsa saman idonta, far-far tafarayi da ido, dole tabud'esu batareda ta shiryaba, amma suncika da kwallah, ruwan hawayen saiya k'ara musu wani k'yalli mai d'aukar hankali, daga ita harshi anrasa mai tankawa.
Sakin fuskar tata yayi yajawota ya manna da jikinsa, ajiyar zuciya suka saki atare, yasaka hannu agadon bayanta yazuge zip d'in rigarta doguwa.
Cikin sauri tayi k'ok'arin raba jikinta da nasa, amma saiya kuma k'ank'ameta, saida yakai k'arshen zip d'in sannan yacirota dakansa, hannu yasaka akafad'unta zai zame hannuwan rigar tayi saurin dafe hannayensa.
Muryarta na rawa, dan tuni hawayen sun fara zuba, tace, ''please sallah zanje nayi fa".
"Uhhhhmm!"
Kawai yafad'a ya ture hannunta ya ida zare rigar gaba d'ayama, Aysha ta matse idanunta, hawayen masu d'umi suka zubo, baibi takantaba yacira bra d'inma, sannan yad'auketa cak yadire a kwamin wanka, shima yashige.
Haka akayi wannan wanka idon Aysha arufe, shiyayi kid'ansa yay rawarsa, harya gama yanad'ota a towul bayan yasakata yin alwala.
Mai yashafama kansa, sannan yajuyo ga Aysha dake zaune kamar gunki ido arufe, dariya tabashi amma baiyiba, yamatso kusada ita bayan yasaka k'ananun kaya ajikinsa, man yafara shafa mata, tana kakkaucewa har aka gama.
Yabud'e wadrob nashi ya d'akko doguwar riga Arabian gown, ita mamakin wad'annan kaya dayake fiddowa d'ai-d'ai takeyi, dakansa yasaka mata, takuwa yimata azabar k'yau, ta haskaka farar fatarta, sannan tamata cif tamkar an gwadata, ita kanta Aysha rigar ta birgeta sosai.
Nidai 'Yar rahotonku haushi yafara kamani😠, sai wani Abu sukeyi kamar kurame😏.
Sallar Azhur yajasu, bayan sun idar yajuyo yana kallonta, yajikinki? Yafad'a ahankali".
Cikin turo baki tace, "nidai lfyata lau, kainedai za'ace yajikinka?".
Baisan sanda yasaka guntun murmushi ba, yasa yatsansa ya d'alli bakinta data turo gaba.
Da sauri tasaka hannu tadafe bakin, saiga hawaye.
Jikinsa yajawota ya rungume, " kewai baki gajiya da shagwa6ane? Laififa kikayi na hukuntaki, to miye nakuma asarar hawayen? Ke kullum babu Abu mafi arha agareki irin hawaye?, waishi saunawa kikeyin kuka arana?".
Yay maganar yana d'ago fuskarta tareda zuba mata idanu.
Shiru tamasa tana kuma kwa6e fuska zatayi wani sabon kukan, "a'a nikarkimin kuka, tashi muje kibani abinci nasha magani, inga zuwa la'asar zan iya fita, inason naje office akan maganar yaran jiya dasuka shigo gidanan.
Kanta ta jinjina masa tana yunk'urin mik'ewa, da sauri yajawota tadawo saman cinyarsa, " magana zakimin dabaki, kinsan banason shariya".
Kallonsa tayi damamki, shi babu dad'i yakema mutane shariyar?, amma afili saitace to". 'Cikin sanyin murya'.
"Hummmm abin mamaki, waini yau kinzama ustaziyane?, kokuma wani salihancine yazo bayan biyan kaza?".
Kunyace takama Aysha, tacusa fuskarta a k'irjinsa tana dariya k'asa-k'asa.
Shima rungumeta yayi tsam yana sakin tattausan murmushi.
Daka gansu kasan suna matuk'ar farinciki da nishad'i na musamman................😂✍
*_inayinkufa wlhy🙋🏻, acigaba da gashi, suya sai anacin uban hajia babba♀😜_*
🏃♀🏃♀🏃♀🏃♀🏃♀🏃♀babu ruwana karta kaini karuwanci turai, masoyan hajia babba amin afuwa😆🤭.
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤💋💋💋💋
[9/18, 3:59 PM] Aysha Galadima: *_Typing📲_*
🤰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{🔪wuk'a bata hudashi🗡}_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
*_HASKE WRITERS ASSOCIATION_*
_~Home of experts and perfect writers~_
*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🤲🏻😭
*_part 2_*
(littafi na biyu📕)
1⃣8⃣
Zazza6i dai yak'i sakin ya khaleel, yana kwance a d'akinsa cikin bargo, Ammah da Anty Mamie duk suna d'akin, kowa jigum-jigum, Aysha ma tana gefe ta zabga tagumi, tunani a zuciyarta barkatai, dama haka mazan keshan wahala idan hakan tafaru? yawanci alabarai saidai kaji ance matace tasha wahala a daren farko, to amma ita nasu sai yazo da ban, dukda tasan tasha wahala, har yanzuma zata iya cewa bata gama dawowa dai-daiba, ammah ya khaleel yafi bata tausayi, danya fita wahaltuwa, jiyamafa haka suka kwana yana rawar sanyi, wannan wane irin ciwone haka?......
Shigowar baffah da doctor ne yakatsema Aysha tunani, yau Dr Faisal ne zai dubashi, Wanda yakasance family doctor nasu.
Anty Mamie tajanye bargon da ya khaleel yarufe har fuskarsa,, yad'ago idon yana kallon Anty Mamie, sunyi jajur dagani kasan bayajin dad'i kam.
"Sannu babana kaji".
Cikin murmushin k'arfin hali yad'agama Anty Mamie kansa, baffah yamatso ya taimaka masa yatashi zaune ya jigina da fuskar gadon, yakai dubansa ga Aysha dakecan zaune ta zabga tagumi, kasancewar itama shitake kallo suka had'a ido, ita tafara janye nata, sannan shima ya d'auke nasa yamaida kan Dr Faisal dake masa tambayoyi.
Ganin kamar yanajin nauyin amsawa Dr Faisal yace, "please Alhaji kozaku d'an bamu wajene?".
Baffah yace, "OK babu damuwa doctor, bismillah kayi aikinka".
Har Aysha tamik'e zata fita Ammah race, "a'a kekam yi zamanki".
Babu yanda zatayi, dole takoma tazauna, sukuma suka fice.
Ya khaleel yayma Dr Faisal bayani kamar yanda yayma Dr Abraham jiya, Yakuma Sanar masa Dr Abraham yabashi magani harda allura.
Dr Faisal yakar6i magungunan yaduba, "kwarai yabaka magani mai k'yau, zazza6inne kawai yamaka naci, kuma inaga hakan yahad'a da buk'atar Hutu da jikinka keso".
Guntun murmushi ya khaleel yayi, "Dr aii Hutu bai ganniba nikam, kasan yanayin aikin namu".
"Hakane Ibraheem, amma gaskiya kad'an dinga dubawa, kana ayyukan dasukafi k'arfin jikinka sosai, garashin isashshen barci, amma tushen matsalar gaba d'aya shine tuzuranci". ' yay maganar cikin zolaya'.
Murmushi ya khaleel yayi, "Dr kaima zaka ta6ani kenan".
"Hhhh aikai d'innefa, shekaru kusa 37 babu mata? Amaryama tayi k'ok'ari data iya kar6arka".
"Hummm Dr kenan, bazaka ganeba ne kawai". 'Ya khaleel yay maganar idonsa nakan Aysha, datum d'azun take cikin matsananciyar kunya, saboda bayanin da ya khaleel kema Dr ko kunya babu, bawai fallasa sirrinsu yakeyiba, a'a musabbabin ciwon nasa yafad'amasa.
"yanzu dai bara ak'ara maka magunguna, saikuma nasaka maka k'arin ruwa".
Ya khaleel ya amsa da to yana janye idonsa daga kan Aysha.
Dr Faisal yasakama ya khaleel k'arin ruwa, sannan yace a samu towel k'arami a d'an jik'a da ruwa ana dannama ya khaleel d'in goshinsa, saboda yaji kansa yayi matuk'ar zafi.
Godiya baffah yamasa sannan yatafi, Anty Mamie tace, " Aysha tashi ki d'akko towel, saiki zubo ruwa ak'amin roba".
"To".
Aysha ta amsa tana mik'ewa.
Koda tadawo saita Taras su Anty Mamie duksun fice, wannan ya tabbatar mata cewa aikin natane, ganin idonsa alumshe tad'auka barci yakeyi, saman gadon tahau ta zauna kusada Kansa, tamatse towel d'in dagan ruwan ahankali tad'ora bisa goshinsa.
Ajiyar zuciya ya saki tareda bud'e lumsassun idanunsa yasauke kan Aysha saboda sanyin ruwan.
"sorry ruwan da sanyi ko?", 'tafad'a kamar zatayi kuka'.
Guntun murmushi yasaki, sannan yamaida idonsa yalumshe, k'in cigaba dayi tayi, saima ta6ige da kallon fuskarsa, jin shiru bata cigababa Yakuma bud'e idanun nasa akanta yace, "miya faru?".
Daburcewa Aysha tayi, bataso yakamata tana kallonsaba, shikuma saiyayi tamkarma baisan mitakeyiba, "cigaba Dayimin mana, kobakiso nasamu sauk'i?".
Girgiza masa kai kawai tayi, amma takasa magana, cigaba tayi da saka masa towel d'in tayi, ahankali kan yafara hucewa.