Sashe 54
Ciki Da Gaskiya Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ya khaleel office d'in babban likitan yaje gaba d'aya, yafad'a masa aikin dayakeso amasa yanzun cikin gaggawa, Dan gudun kar gubar tafara aiki ajikin wad'anda sukaci, inhar gaskiya Ayshan takeyi.
Babu kuwa 6ata lokaci aka kira duk Wanda yaci meatpia d'in, likitoci dayawane suka maida hankali Kansu, harda meat pia d'in da ya khaleel yad'akko a Leda.
Yini guda zubur a asibitin sukayishi, Dan har zuwa bayan isha'i anata bincike, Aysha kuma ta farka, amma sun mata allurar barci.
Ganin dare yayi aka sallamesu akan sukoma gida, zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu komai zai kammala, amma dukkan wanda yaci meatpia d'in anmasa allurar rigakafi, dukda dai doctors d'in sunga alamun babu guba ajikinsu.
Ya khaleel da baffah sai anty mamie gwaggo bintu kawai aka bari a asibitin, sauran duk baffa yace su koma gida, tuni ya khaleel yabaza ma'aikata a asibitin.
Dukda hakan bai hanasu hajia babba k'ule-k'ullensuba akan Aysha, saidai har yanzun basu sami nasarar aiwatarwa bane.
*****"*****
Daren ranar gaba d'aya hajia babba bata rintsaba, tasan wanene khaleel akan bin k'wak'wk'wafi, dukda babu wata hanyar daza'a gane tabasu meatpia mai guba, tunda sauran 'yan gidan Wanda babu gubane tabasu, kuma dije tayi saurin canja Wanda tabama Ayshar.
Haka taita safa da marwa a d'akinta, takasa zaune takasa tsaye.
******
Kusan dukkan ahalin gidan atsorace suka kwana jiya, musamman ma yara😉.
*WASHE GARI*
Washe gari takama lahadi, salla ce kawai ta fidda ya khaleel daga jikin d'akin da aka kwantar da Aysha, garama baffah bayan sallar asuba yaje gida ya kimtsa yadawo.
Aysha har sannan barci takeyi sosai, tafiyar baffah babu dad'ewa saiga Momy.
Ya khaleel ya gaidata, ta tambayi jikin Aysha yace da sauk'i badai ta farkaba har yanzun.
Dad'i sosai Momy taji.
Tace, "to aii dakunje gida kaidasu Bilkeesu, nisaina tsaya wajenta kafin kudawo".
" A'a Momy, saidai su Anty Mamie suje su, amma ni barin asibitinnan bai kama niba yanzun".
Shiru Momy tamasa bata tankaba, Dan yazama dole tayi yanda zatayi subar asibitin, dansu sami damar aiwatar da shirinsu, zuwacan wani tunani yafad'o mata, tabbas baikamata ta matsa akan saisun tafinba, Dan zai iya zargar wani abun.
Suna nan zaune awaje su duka Dan ba'a buk'atar yima Aysha hayaniya, wata nurse ce tazo tashiga d'akin da Aysha take kwance, kusan mintuna 30 tafice, fitarta dakamar minti 10 saiga watama, kamar ya khaleel zaiyi magana amma saiyayi shiru, yakoma yasake jingina da bango.
Kusan mintuna 20 nurse d'in ta d'auka ad'akin Aysha, sannan tafito ad'an hanzarce, harta gotasu ya khaleel ya tsaidata dafad'in jimana".
Idanu tarintse, gabanta Na fad'uwa tadawo baya.
Ya khaleel yace, "mike faruwane sai shigi da fici kukeyi?, kunk'i kuce mana komai, tafarkane naga kin fito jikinki Na rawa?".
Gabantane yakuma fad'uwa, muryarta Na rawa tace, " sorry Alhaji, zankira doctor, naga kamar tana motsawa".
Ajiyar zuciya ya khaleel ya sauke, da hannu yamata alamar taje to.
Da saurinta kuwa tayi gaba.
Saida ta6acema ganinsa kuma saiyaji zuciyarsa takasa nutsuwa, da sauri yatura k'ofar d'akin da Aysha ke kwance yashiga, idanu yazaro waje😳, Dan ganin halin da Aysha take ciki, sai juye-juye takeyi kumfa Na fita ta bakinta.
Aguje yafito, su baffah Na tambayarsa lfy, INA bai sauraresuba yashige sashin offices d'in doctors d'in asibitin.
Ganin haka suma suka afaka d'akin da gusu.
Sallallami kowa yakamayi, Anty Mamie da Momy suka fashe da kuka, gwaggo bintu ce tayi k'arfin halin rik'e Aysha daketa fisge-fisge, harta fincike k'arin ruwan da aka saka mata.
Da doctors uku ya khaleel yashigo, cikin hanzari suka kori su baffah waje, sukuma suka duk'ufa kan aikinsu, duk yanda sukaso ya khaleel yafita yak'i fita, yanzukan hankalinsa atashe yake, yadafe kai yana jujjuyawa, waimike faruwane haka a gudundune? Wlhy kwalwar kansafa Na neman tarwatsewa daga jiya zuwa yau.
Ganin halin dayake ciki doctor Faisal ya lalla6ashi da k'yar yakaishi waje.
Yana zama kiran youseef yashigo wayarsa, tamkar zai fasa kuka yad'aga wayar.
Daga can youseef ya sanar masa cewar sunfa sauka Nigeria dasu glory, babu wani Neman bayani yace, sukaisu su ajiye.
Cikin mamaki youseef yace, "j! Kana lfy kuwa?".
Huci ya khaleel ya furzo kawai, amma yakasa cema youseef komai.
" j! Kayi shiru, kana inane wai?".
"Asibiti".
Abinda ya iya fad'a kenan ya yanke wayar.
Youseef ya sanarma su Samuel da Taheer, gaba d'ayansu suka furta asibiti kuma? Atare.
''Haka kawai yace ya yanke wayar".
Taheer yace, " tabbas babu lafiya, nidama tun a jiya dana kirashi yak'i d'aga waya kusan 18 call nacemuku badai lfy ba, tunda yasan irin aikin damukaje yi mai had'arine".
Gaskiyane, yanzu dai kawai munemi asibitin dayake, wani yakira mana Emanuel.
OK.
Bayan sun kira Emanuel yamusu bayanin abinda yasani shima, yace suna babban asibiti.
Cikin mintuna 40 saigasu kuwa.
Bak'aramin tashin hankali suka shigaba daganin abokin nasu, kuma ogansu ta fannin aiki, gaba d'aya yafita hayyacinsa, gawata uwar rama ta kwana biyu dayayi.
Basu nemi ba'asi awajensaba, sai baffah ne yamusi bayanin komai, babu abinda sukace sai ALLAH ya k'yauta.
Babu Wanda yay tunanin tafiya gida yahuta acikinsu, Dan isowarsu kenan daga islands uk, sunsami nasarar kamo glory da yaranta su Lola, amma john basu sameshiba.
Kusan awanni biyu likitocin suka d'auka aciki, sannan ne suka fito kowanne yana yarce gumi, ya khaleel ya taresu da tambayoyi.
"Cool down mana j! Zomuje office zanmaka bayani". 'Cewar Dr Faisal'.
Yajuya yakalli sauran doctors d'in, inason a ajiye security a k'ofar d'akinnan yanzunnan Doctor Ahmad".
"OK sir".
Ya khaleel yajuya yana kallonsu Taheer, wannan aikinmu ne bana doctors ba.
Atare suka jinjina masa kai.
Tsurewa Momy tayi, dandanan tafara k'yak'yk'yafta idanu.
Saurin bin bayan khaleel tayi office d'in doctor Faisal.
Amma tana shiga doctor Faisal yanemi alfarmar tafita, da khaleel kawai yakeson ganawa, sai baffah.
Kamar hajia babba tashak'e doctor Faisal haka taji, tafice tana dalla masa harara, aranta tana fad'in zanyi maganinka ne aii.
Tana fita doctor Faisal yakira baffah awaya.
Baffah yashigo yazauna akujerar dake kusada ta ya khaleel.
Kusan mintuna 3 doctor Faisal Na 'yan rubuce-rubucensa, saida yagama yad'ago yana kallonsu baffah, ''maganar gaskiya Alhaji akwai wani 6oyayyen Al'amari dake faruwa, ajiya duk na duba mutanen gidanka babu wanda yaci guba, munkuma bincika meatpia d'in da Ibraheem yabamu, shima babu komai acikinsa, to amma ita matar khaleel tabbas inhar taci wani Abu ko yayane to shine aka sakama gubar, shinema yafara aiki ajikinta jiya, Dan tabbas ta had'iya, kodai abisa kuskurene kokuma bayan zubar da meatpia d'in bakinta bata wanke bakinba ta had'iya yawu, dan gubar tanada k'arfi sosai, cikin mintuna 20 kacal take fara aiki ajikin mutum, Alhmdllh kunyi azamar kawota asibiti jiya, muka samu nasarar ceto rayuwarta, saboda gubar batada tasirin dazata hallakata, dama cikin jikintane abin damuwa, amma Alhmdllh yanacikin k'oshin lafiya".
"Abinda kuma yafaru yau, tabbas akwai Wanda yashiga d'akin datake kwance yabata wata gubar.......".
Zabura ya khaleel yayi daga zaune, jikinsa har rawa yakeyi yace, "nurse d'inku biyu sunshiga d'akin, kuma ina zargin ta k'arshe, dan alamun rashin gaskiya sun bayyana tartare da ita, harna tsaidata amma tacemin zataje kirankane A'eesha ta farka".
"Ni!, no nurse d'aya natura d'akin da take kwance, kuma bana zarginta, sister Ruk'ayya ce, kuma tasanarmin taje tadubata tana barci har lokacin, bayan ita ban tura kowaba, babu kuma wata nurse datazo wajena saikai Daka kiramu,
Amma ina zuwa, waya ya d'auka yakira wani doctor, yana d'auka yace, "doctor Hambali inason a tattara dukkan nurses d'in asibitinnan".
" no dukansu, harda masu aikin safe dasukazo yanzun".
Yana ajiye wayar ya khaleel yace wannan ba aikinku baneba, namune.
Waya ya d'akko shima yakira Joseph, "hello Joseph, kunemi Dr Hambali inason a atattara min dukkan doctors da nurses dake cikin Hospital d'inan, harda ma'aikata cleaners".
"OK sir".
Babu kuwa 6ata lokaci aka kira duk Wanda yaci meatpia d'in, likitoci dayawane suka maida hankali Kansu, harda meat pia d'in da ya khaleel yad'akko a Leda.
Yini guda zubur a asibitin sukayishi, Dan har zuwa bayan isha'i anata bincike, Aysha kuma ta farka, amma sun mata allurar barci.
Ganin dare yayi aka sallamesu akan sukoma gida, zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu komai zai kammala, amma dukkan wanda yaci meatpia d'in anmasa allurar rigakafi, dukda dai doctors d'in sunga alamun babu guba ajikinsu.
Ya khaleel da baffah sai anty mamie gwaggo bintu kawai aka bari a asibitin, sauran duk baffa yace su koma gida, tuni ya khaleel yabaza ma'aikata a asibitin.
Dukda hakan bai hanasu hajia babba k'ule-k'ullensuba akan Aysha, saidai har yanzun basu sami nasarar aiwatarwa bane.
*****"*****
Daren ranar gaba d'aya hajia babba bata rintsaba, tasan wanene khaleel akan bin k'wak'wk'wafi, dukda babu wata hanyar daza'a gane tabasu meatpia mai guba, tunda sauran 'yan gidan Wanda babu gubane tabasu, kuma dije tayi saurin canja Wanda tabama Ayshar.
Haka taita safa da marwa a d'akinta, takasa zaune takasa tsaye.
******
Kusan dukkan ahalin gidan atsorace suka kwana jiya, musamman ma yara😉.
*WASHE GARI*
Washe gari takama lahadi, salla ce kawai ta fidda ya khaleel daga jikin d'akin da aka kwantar da Aysha, garama baffah bayan sallar asuba yaje gida ya kimtsa yadawo.
Aysha har sannan barci takeyi sosai, tafiyar baffah babu dad'ewa saiga Momy.
Ya khaleel ya gaidata, ta tambayi jikin Aysha yace da sauk'i badai ta farkaba har yanzun.
Dad'i sosai Momy taji.
Tace, "to aii dakunje gida kaidasu Bilkeesu, nisaina tsaya wajenta kafin kudawo".
" A'a Momy, saidai su Anty Mamie suje su, amma ni barin asibitinnan bai kama niba yanzun".
Shiru Momy tamasa bata tankaba, Dan yazama dole tayi yanda zatayi subar asibitin, dansu sami damar aiwatar da shirinsu, zuwacan wani tunani yafad'o mata, tabbas baikamata ta matsa akan saisun tafinba, Dan zai iya zargar wani abun.
Suna nan zaune awaje su duka Dan ba'a buk'atar yima Aysha hayaniya, wata nurse ce tazo tashiga d'akin da Aysha take kwance, kusan mintuna 30 tafice, fitarta dakamar minti 10 saiga watama, kamar ya khaleel zaiyi magana amma saiyayi shiru, yakoma yasake jingina da bango.
Kusan mintuna 20 nurse d'in ta d'auka ad'akin Aysha, sannan tafito ad'an hanzarce, harta gotasu ya khaleel ya tsaidata dafad'in jimana".
Idanu tarintse, gabanta Na fad'uwa tadawo baya.
Ya khaleel yace, "mike faruwane sai shigi da fici kukeyi?, kunk'i kuce mana komai, tafarkane naga kin fito jikinki Na rawa?".
Gabantane yakuma fad'uwa, muryarta Na rawa tace, " sorry Alhaji, zankira doctor, naga kamar tana motsawa".
Ajiyar zuciya ya khaleel ya sauke, da hannu yamata alamar taje to.
Da saurinta kuwa tayi gaba.
Saida ta6acema ganinsa kuma saiyaji zuciyarsa takasa nutsuwa, da sauri yatura k'ofar d'akin da Aysha ke kwance yashiga, idanu yazaro waje😳, Dan ganin halin da Aysha take ciki, sai juye-juye takeyi kumfa Na fita ta bakinta.
Aguje yafito, su baffah Na tambayarsa lfy, INA bai sauraresuba yashige sashin offices d'in doctors d'in asibitin.
Ganin haka suma suka afaka d'akin da gusu.
Sallallami kowa yakamayi, Anty Mamie da Momy suka fashe da kuka, gwaggo bintu ce tayi k'arfin halin rik'e Aysha daketa fisge-fisge, harta fincike k'arin ruwan da aka saka mata.
Da doctors uku ya khaleel yashigo, cikin hanzari suka kori su baffah waje, sukuma suka duk'ufa kan aikinsu, duk yanda sukaso ya khaleel yafita yak'i fita, yanzukan hankalinsa atashe yake, yadafe kai yana jujjuyawa, waimike faruwane haka a gudundune? Wlhy kwalwar kansafa Na neman tarwatsewa daga jiya zuwa yau.
Ganin halin dayake ciki doctor Faisal ya lalla6ashi da k'yar yakaishi waje.
Yana zama kiran youseef yashigo wayarsa, tamkar zai fasa kuka yad'aga wayar.
Daga can youseef ya sanar masa cewar sunfa sauka Nigeria dasu glory, babu wani Neman bayani yace, sukaisu su ajiye.
Cikin mamaki youseef yace, "j! Kana lfy kuwa?".
Huci ya khaleel ya furzo kawai, amma yakasa cema youseef komai.
" j! Kayi shiru, kana inane wai?".
"Asibiti".
Abinda ya iya fad'a kenan ya yanke wayar.
Youseef ya sanarma su Samuel da Taheer, gaba d'ayansu suka furta asibiti kuma? Atare.
''Haka kawai yace ya yanke wayar".
Taheer yace, " tabbas babu lafiya, nidama tun a jiya dana kirashi yak'i d'aga waya kusan 18 call nacemuku badai lfy ba, tunda yasan irin aikin damukaje yi mai had'arine".
Gaskiyane, yanzu dai kawai munemi asibitin dayake, wani yakira mana Emanuel.
OK.
Bayan sun kira Emanuel yamusu bayanin abinda yasani shima, yace suna babban asibiti.
Cikin mintuna 40 saigasu kuwa.
Bak'aramin tashin hankali suka shigaba daganin abokin nasu, kuma ogansu ta fannin aiki, gaba d'aya yafita hayyacinsa, gawata uwar rama ta kwana biyu dayayi.
Basu nemi ba'asi awajensaba, sai baffah ne yamusi bayanin komai, babu abinda sukace sai ALLAH ya k'yauta.
Babu Wanda yay tunanin tafiya gida yahuta acikinsu, Dan isowarsu kenan daga islands uk, sunsami nasarar kamo glory da yaranta su Lola, amma john basu sameshiba.
Kusan awanni biyu likitocin suka d'auka aciki, sannan ne suka fito kowanne yana yarce gumi, ya khaleel ya taresu da tambayoyi.
"Cool down mana j! Zomuje office zanmaka bayani". 'Cewar Dr Faisal'.
Yajuya yakalli sauran doctors d'in, inason a ajiye security a k'ofar d'akinnan yanzunnan Doctor Ahmad".
"OK sir".
Ya khaleel yajuya yana kallonsu Taheer, wannan aikinmu ne bana doctors ba.
Atare suka jinjina masa kai.
Tsurewa Momy tayi, dandanan tafara k'yak'yk'yafta idanu.
Saurin bin bayan khaleel tayi office d'in doctor Faisal.
Amma tana shiga doctor Faisal yanemi alfarmar tafita, da khaleel kawai yakeson ganawa, sai baffah.
Kamar hajia babba tashak'e doctor Faisal haka taji, tafice tana dalla masa harara, aranta tana fad'in zanyi maganinka ne aii.
Tana fita doctor Faisal yakira baffah awaya.
Baffah yashigo yazauna akujerar dake kusada ta ya khaleel.
Kusan mintuna 3 doctor Faisal Na 'yan rubuce-rubucensa, saida yagama yad'ago yana kallonsu baffah, ''maganar gaskiya Alhaji akwai wani 6oyayyen Al'amari dake faruwa, ajiya duk na duba mutanen gidanka babu wanda yaci guba, munkuma bincika meatpia d'in da Ibraheem yabamu, shima babu komai acikinsa, to amma ita matar khaleel tabbas inhar taci wani Abu ko yayane to shine aka sakama gubar, shinema yafara aiki ajikinta jiya, Dan tabbas ta had'iya, kodai abisa kuskurene kokuma bayan zubar da meatpia d'in bakinta bata wanke bakinba ta had'iya yawu, dan gubar tanada k'arfi sosai, cikin mintuna 20 kacal take fara aiki ajikin mutum, Alhmdllh kunyi azamar kawota asibiti jiya, muka samu nasarar ceto rayuwarta, saboda gubar batada tasirin dazata hallakata, dama cikin jikintane abin damuwa, amma Alhmdllh yanacikin k'oshin lafiya".
"Abinda kuma yafaru yau, tabbas akwai Wanda yashiga d'akin datake kwance yabata wata gubar.......".
Zabura ya khaleel yayi daga zaune, jikinsa har rawa yakeyi yace, "nurse d'inku biyu sunshiga d'akin, kuma ina zargin ta k'arshe, dan alamun rashin gaskiya sun bayyana tartare da ita, harna tsaidata amma tacemin zataje kirankane A'eesha ta farka".
"Ni!, no nurse d'aya natura d'akin da take kwance, kuma bana zarginta, sister Ruk'ayya ce, kuma tasanarmin taje tadubata tana barci har lokacin, bayan ita ban tura kowaba, babu kuma wata nurse datazo wajena saikai Daka kiramu,
Amma ina zuwa, waya ya d'auka yakira wani doctor, yana d'auka yace, "doctor Hambali inason a tattara dukkan nurses d'in asibitinnan".
" no dukansu, harda masu aikin safe dasukazo yanzun".
Yana ajiye wayar ya khaleel yace wannan ba aikinku baneba, namune.
Waya ya d'akko shima yakira Joseph, "hello Joseph, kunemi Dr Hambali inason a atattara min dukkan doctors da nurses dake cikin Hospital d'inan, harda ma'aikata cleaners".
"OK sir".