← Book details Musayar Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 26 OF 53

Sashe 26

Musayar Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 11 min read

A true life story
*K.A.S Precious Hajja ce*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(Home of expert & perfect writer's)
*VOTE me on wattpad @Hajjac*
*DEDICTEED TO:* Sanah Isma'il Matazu
Page *21*
Ganin yak'i denayi mata dariya yasa ta lalubo towel d'inta ta d'aura ta kwanta tare da janyo bargo ta rufa sabida wani sanyi dataji yana shiga cikin jikinta. A hankali ya matsa kusa da ita tare da zura hannunsa ya rungumeta tana jinsa ta kasa yin koda kwakwaran motsi sabida jikinta duk ya lafe a haka bacci ya d'auketa shi kuwa kasa yi yayi se tashi mayayi yaje yayi wanka sannan yayi sallah ya d'auki sallayar ya maida ita inda zai dinga kallon fuskarta. Yana jan carbi yana shafar gashinta tare da shafar fashin goshinta wanda yake d'ansiriri.
Har aka kira asuba INdo bata koyi juyi ba bare asaran zata tashi ya mik'e daga kan sallayar yashiga bathroom ya tarar mata ruwa sannan ya fito, a hankali cikin nutsuwa ya fara tashinta amma babu alamar zata motsa sai ya yaye mata bargon ya fara k'ok'arin kwance mata towel tayi saurin tashi tana rarumarsa tana furta "6arawo..!" ta d'auka 6arawo ne sabida a tunaninta wannan uban gidan baza'a rasa 6arayin dazasu shigo yi musu sata ba. A mamakin ce Abubakar ya kalleta ganin yadda ta cakumeshi tayi saurin sakinsa tare da saurin komawa ta kudindine a bargo yace mata.
"Humairah a mimakwan yin auziya sai ki furta 6arawo? Toh ina 6arawon tashi ki gaya min ko mafarki kikayi..?!"
Tana cikin bargon tace "Allah mafarki nayi kayi hakuri."
"Toh tashi kiyi wankan tsarki sai kiyi sallah."
"Wane iri kuma dacta?!"
Ta tambaya da mamaki yace "na janaba ko bakisan anayi ba?"
Sai yanzu ta gane kenan a makaranta da aketayi musu bayanin wanka haila, wankan janaba da wankan bik'i shi yanzu wanda zata yi shine na janaba ikon Allah dan ita a karatu idan ba practical ba toh theories dakyar suke shigarta.
"Kin iya ko..?!"
Ya tambayeta tayi shiru ya kwanta a bayanta tare da janyota ya matseta, ihu ta farayi sannan tace.
"Toh sani nayi ne, ka gaya min mana."
Yace "Okey kin iya wankan tsarki na haila?" 'Daga kai tayi yace "tashi ki nunin in gani ko dai-dai kikeyi?"
Dakyar ta tashi zaune tana gwada mai ya gyagyara mata sannan yace taje tayi amma ta canzaxani.Ta shiga bathroom d'in da sauri wai dan yana kallonta, tana fitowa sukayi sallah sannan yace tazo su yi karatu, tundaga Nasi ya fara mata har akazo inda ta iya sannan yace toh zai dinga koya mata kullum da asuba indai yana gari.
Gadon ya sake janta ita INdo bata sabayin baccin safe ba hakan yasa tace mai ita kallo zataje tayi ya hanata dole taje suka kwanta, romance d'inta kawai yayi mai tsayawa a wuya dan tana k'ar6ar sakon yadda ya kamata kafin kace mene tuni INdo tayi baci shima ya samu yayi har kusan 9:16am sannan ya farka yana zare jikinsa itama ta farka a kunyace dan ko kallonsa bata iya yi.
"Muje kitchen yau dakan mu zamuyi breakfast."
Kama hannunta yayi suka fita suna zuwa kitchen ya sargafe hannu a k'irji yana jiran yaga ta ina zata fara, itama tsayawar tayi tana kuma bin kayayyakin kitchen d'in da ido.
"Jiya na shigo da slender bari na had'a sai ki soya kwai da tea."
Tace "Toh akan slimba d'in Zan d'ora."
"No Humairah slender itace abinda za'a zuba kalanzir toh ba shi za'a zuba ba gas za'a saka ajona na wannan sai da kin kunna zai kawo wuta idan ya k'are kuma zakiga yak'i kawowa."
Jinjina kai tayi tamkar ta fahimta, shi kuma dayake yasan dawa yake tare sai ya kamo hannunta suka nufi bayan kitchen d'in, a kan idonta yasa dan watarana idan ba kowa ya zama na ta iya. Komawa cikin kitchen d'in sukayi sannan ya kunna cooker d'in sai ga wuta INdo ta dinga murmushi kusan duk shi yayi koma tana kallonsa suna yi yana nuna mata amfanin komai na kitchen d'in komai saida ya nuna mata sannan suka kwashi breakfast d'in suka kai dining.
Yauma kamar jiya daddare shi yayi feeding d'inta taci sannan shina yaci suka koma wajan TV lokacin injinsu ya mutu suka kalli juna yace.
"Muje d'aki ki gani."
Yana rungume da ita yace suka shiga ya d'akko laptop d'insa ya kunna mata kallon yaga alamar tana masifar son yin kallo tana zaune a tsakiyar gado ya d'ora kansa a cinyarta tayi dariya tana kallonta. Hannunta ya kamo ya d'ora akansa tare da cewa.
"Sweetie bazaki dinga shafani ba, please inason ki koyi soyayya fa ni Ina son love."
Sosa mai ta fara yi ya dank'e hannun tare da cewa,
"Bafa haka akeyi ba, haka...!"
Ya fad'a yana rik'e da hannunta yana shasshafa kansa, haka Abubakar ya dinga tarairayar INdo yana nuna mata abubuwan da zata dinga mai cikin ko wane irin abu ko yanayi sai da ya nuna mata irin abinda zata yi mai tun tanajin nauyi da kunya harta fara sakin jiki tana yi mai ba tare da ya nema ko ya nuna buk'atar hakan ba.
Cikin sati d'aya INdo ta kuma wayewa da wasu abubuwan tayi kyau abinta ranar da ta cika kwana takwas ya d'auketa sukaje gida su Mama suka dinga shi musu albarka INdo bajin kai k'annansa duk babu wanda bata wasa dashi sun dad'e Kafin su tafi gidan Sadeeq sai INdo tayi mamaki ganin gidanta yafi kyau sai akayi sa'a bata kwafsa tayi maganar ba.
Sosai suka sha hira shima Sadeeq ya sakar mata fuska Fateema taja ta suka kule d'aki, nan ma sun dad'e kafin Abubakar yace tazo suka tafi.
Washe gari ya d'auketa suka jajje gidan abokansa na nan sannan ya kaita har Munjibur park wayyo farin ciki a gurin INdo ba'a musallatawa duk abinda taga anhau sai tahau shi kuma ya biya duk bata san sai ya biya ba sha'aninta kawai takeyi suka yi hotuna wasu tare wasu kuma ita kad'ai. Sun dad'e kafin suka koma gida INdo cike da murna ya kalleta shima cikin shauk'inta da soyayyarta sannan yace.
"Zo kimin tausa tunda yauma kin gajiyar dani."
Zuwa tayi tana shan ice cream tana mai sannan shima ta bashi yasha wani shauk'i yana fisgarta bata san lokacin da ta kwanta a bayansa ba a hankali ta furta mai.
"I love you mijina."
"Oh my God what did you say? Allah yasa ba mafarki nakeyi ba sweetie d'an jijjiga ni."
Cikin dariya INdo da bugeshi a baya ya juyo tare da janyo ta aikuma ice cream d'in ya zube a saman k'irjinshi yace.
"Aikuwa sai kin lashe shi kuma ki gama ki wanke ni ah bazan yadda ba."
"Ah my key nifa bani ce silaba kai kaiwa jikinka haka."
Ta fad'a tana masa cukali tana d'iban na k'irjin nasa tana sha yanzu duk ta waye bata kyama ganin shima vaya nuna mata akan komai na jikinta.
"Nifa inajin zafin na cukalin nan ki ajiyeshi."
"Toh baki zansa?!"
Ta tambaya kai tsaye shima kai tsaye yace mata "Eh shi nake so."
Harshe tasa ta fara lasa har sai data sud'e tass sannan shima ya faki idonta ya d'akko ragowar na rubar ya 6arar mata a k'irji yace.
"Ashhh sorry bari na ramamiki kema."
Dariya suka saki tare cikin dariyar tace.
"Kaifa kana sane."
Ya rik'ota yasa baki tass shima ya lashe mata daga nan kuma al'amra suka canza. Ana gobe zai koma abuja suna kwance duk sun mak'ala juna suna sauk'e ajiyar Zuciya kad'an-kad'an Abubakar yana shafar kanta yace.
"Humairah banson tafiya na barki anya bazan tafi dake ba?!"
Shiru INdo tayi babu amsa ya kuma janta jikinsa yana d'an shafarta tana biye mai ya kuma cewa.
"Kinyi shiru Humaira ko dama kin k'agara na tafi.?"
Tace "A'a bansan abinda zance ba nima shi yasa nayi shiru fa."
"Okey kema kina son ki bini ko?"
Tace "Eh mana."
Hannunta ya rik'o ya d'ora a k'irjinsa tare da cewa.
"Ina sonki Humaih ina kaunarki ban ta6ajin Ina kaunar mutum ba kamar yadda nake sonki, please kema ki soni koda bekai yadda nake miki ba kinji..?!"
"Toh ai Ina sanka nima."
Ta fad'a cikin sanyin jiki suka rungumi juna da haka sukayi bacci, washe gari tunda asuba suka yi wanka INdo tayi kwalliya irinta kauye tasa zani daban riga ma haka da d'ankwali. Abubakar na shigowa d'akin daga shi sai boxer da singlet ya kalleta yana murmushi yaga kwalliyar tayi mata kyau ya k'arasa ciki yana cewa.
"Woww sweetie gaskiya sai na biya wannan wanka I like it."
"Toh nawa zaka biya domin da tsada...?"
Ta tambayesa tana jan hancinsa, bakin gado ya zauna yana rik'e da kugunta yace.
"Bari kigani."
Kissing d'in bakinta yayi duk ya kwashe janbakin datasa ya matseta a jikinsa yace.
"Allah ya miki albarka matata kafin in dawo Zan samar miki makaranta damun koma saiki shiga."
"Kanason nayi karatu da yawa, nikuma kaga ban iya turanci ba."
Ta fad'a tana shafar sajansa ya sanya kansa tsakiyar kirjinta yana goga fuskarsa a jiki yace.
"Zaki iya kema sweetie ai da koyo akasan gwani, abaya ma dandai baki tsaya kin koya bane amma yanzu kisa aranki cewar kema zaki iya turanci kinji ko..?!"
"Allah yasa toh.."
Ta fad'a yace "Amin sai kuma abani bye-bye dan bazan tafi haka ba"
Rufe fuska tayi ta zauna kan cinyarsa wannan karan itace ta fara sanya mai mouth nata cikin nashi ya k'ara tabbatar da lallai tana d'aukar naganar tana kuma jinta tare da aikata ta a aikace. Sai da ya samu nutsuwa sannan sukayi wanka kamar karsu rabu duk da yace mata kwana biyar zaiyi yaxo yayi weekend amma gani yake tamkar rasa ta zaiyi, itama haka ta dinga cewa ya barta su tafi abuja tare dama bata ta6a zuwa ba amma ya dinga kwantar mata da hankali yace kila ma jibi ya dawo idan yaje ya rage wasu abubuwa.
'Dakinsa saka koma ya shirya duk ta nanik'e mai ya kalleta yace.
"Idan na tafi kiyi tafiyarki gidan Mama ko gidan M twinnie ki zauna kuyi hira zuwa yamma sai ki dawo dan nace dasu Haleema suzo su zauna a nan harna dawo kinji.?!"
"Toh.."
Tabashi amsa ta fesa mai turare sukaci abincin daya dafa musu suna gamawa sadeeq na yin knocking .
Sai data fara sanyo hijjab sannan Abubakar yaje ya bud'e masa kasan cewar ya hanata zama a haka idan wasu suka zo.
"Aishatu Hamza..."
Cewar Sadeeq cike da zolaya tayi murmushi tare da cewa.
"Malam Sadeeq ya gida..?!"
"Kalau."
Yabata amsa Abubakar yace.
"Twinnie gidana a hannunka please ka kular min da babyna."
"Au wai kana nufin sai an kula da ita? Ta6 Aisha ai ta iya haura katanga bakada case da ita ka kwantar da hankalin ka."
INdo ta turo baki haushinsa ya cika ta Abubakar ya janyo ta tare da cewa.
"Kabari twinnie ai dane kuma kaima ai kayi kana yaro."
Ya kalli INdo tare da cewa "Sorry sweetie karki kulasa Zan dawo na d'aukeki."
Suna dariya dukansu suka fita Abubakar ya shiga mota shida Sadeeq zai saukesa gidan Mama idan yaje, INdo ta zagaya 6angaran Abubakar idonta yayi ruwa murya na rawa tace.
"Allah ya kiyaye hanya."
"Amin." Ya fad'a yana zuro hannu sukayi musabuha yaja motar suka bar gidan, tana share hawaye ta rufe gate d'in tare da shiga cikin gidan. Suna hanyar zuwa gidan Mama Abubakar ya dinga ba Sadeeq hakkin lurar mai da gida musamman ma INdo abin ya dinga bawa Sadeeq mamaki wai yau INdo ce take da matsayi a zuciyar d'an uwansa, koda yake yafishi sanin INdo tun a kauyan Sani.
Bayan sunyi sallama da mutanan gidan ya kama hanya ya tafi bayan ya bugawa INdo waya yace mata ya tafi tayi mai fatan sauka lafiya.
****
K'arfe 11:36am tana zaune a falo tana kallo bama taje gidan Maman ba ganin an kawo wuta, shigowa yayi kai tsaye gidan tana ganinsa ta mik'e da gudu raje ta rungume shi kamar yadda ya sabar mata. Jin jikinsa yana rawa ne yasan ya INdo d'agowa tana kallon kafin k'irjinta ya fara bugawa sam bata gane bashi bane ta sha'afa da kayan dayasa tace.
"My key menene? Inzo mutafi?!"
Wani kallo dataga yayi mata ne yasa hankalinta dawowa jikinsa ta zaro ido tana kallon fuskarsa tace.
"Malam Sadeeq kayi hakuri na d'auka Yaya Abubakar ne."
Da kyar Sadeeq ya samu ya bud'e baki yace.
"Aisha jeki d'akko hijjabinki zamu gidan Mama."
INdo ta kallesa cikin sauke numfashi tana warware d'ankwalinta tayi mayafi dashi tana cewa.
"Ah ai inajin sai anjima zani idan ma banjeba ai yace su Haleema zasu zo."
"Ki d'akko hijjab nace miki kenake jiya bawai surutu ba."
Juyawa tayi tana kunkuni ta d'akko ta fito shi kuma ya juya ya fita. Saida ta fito sanye cikin atamfa blue da zanen ganye fari ta sanya blue d'in mayafi suka fita ya rufe gate d'in suka shiga mota. Kasa tukawa yayi jikinsa sai rawa yake yi INdo ta bishi da kallo cikin mamaki k'arshe ya fito daga motar yace.
"Fito muje."
A k'afa suka taka har bakin titi ya tarar musu napep suka shiga aka kaisu gidan Mama lokacin har mutane an fara taruwa a k'ofar gida Sadeeq ya cewa INdo.
"Shiga ciki gurinsu."
Yana dad'a ya juya yabarta ita kuma ta nufi ciki tana bin mutanan da kallo. Tana shiga parking space taji abbansu yana waya yana cewa.
"Eh wallahi Abubakar d
inne....
*HAJJA CE*
[7/31, 5:13 PM] Aisha Galadima: *
MUSAYAR ZUCIYA...
Chapter 26 · 0% Book details