Sashe 70
Mijin Haneefah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"A hankali Abba yaja Haidar suka fice haraban asibitin, kaman ra'kumi da akala haka Haidar ke bin Abba, kafa'dun Haidar Abba ya dafa yace" Son don't panic, Dr suna iya bakin 'ko'karinsu, snn kai musulmi ne nasan kayi imani da 'kaddar me kyau da maras kyau, da sannu Allah zai raba matarka da abunda ke cikinta lafiya, so I want to you to be very strong, save your strength remain a soldier, Allah na jin ro'kon bayinsa koda yaushe dan baya gyanga'di balle barci.
"Kalaman Abba sun 'karfafa wa Haidar gwiwa, gya'da kansa yayi kafin yace" haka ne Abba, insha Allah zanyi yanda kace, but Abba idan da hali inaso a fita da ita waje koda States ne ko wata 'kasa masu 'kwararrun likitoci sai a kaita... " girgiza kai Abba ya soma kafin yace " Haidar wnn duk me yuwuwa bane, ta riga ta fara labour snn suma likitocin nan sunada nasu 'kwarewan duk yanda mutum yaje idan Allah ya 'kaddara faruwan abu tofah sai ya faru dan haka fawalla wa Allah komai shine mafi alkhairi.
"Haidar ya gya'da kansa yace hakane Abba..... daidai nan Dr Kasim ya fito ya nufosu.... A tar suka nufesa suma.
"Haidar baki na rawa yace" How is she, how is my wife Dr, tell me pls how is she doing...... "Dr Kasim ya dafa kafa'dun Haidar yace" Navy you need to calm down everything is gonna be alright.
"Can I see her pls, I really want to see her, Haidar ya fa'di kaman me shirin sa kuka. Gaba 'daya yabawa Dr Kasim tausayi, ko jira sauraren amsan da Dr Kasim zai bashi beyi ba ya nufi cikin asibitin.
"Dr da Abba suka bisa da kallo cike da tausaywa, Dr ya maida dubansa ga Abba yace" Alhaji we need to talk mu 'karasa office dina, ba musu Abba yabi bayan Dr suka wuce.
"Abba ya jigum yana sauraren Dr sanda yake fa'din" Alhaji the truth is that, her condition is getting critical, we have no other option dole mu mata aiki dan ta riga ta galabaita, though aikin akwai ha'dari babba a ciki kashi 'daya ne cikin 'dari akasari suke tashi idan masu, she doesn't have any strength, she can't even breath yanzu haka oxygen ne a bakinta. So we need her husband to sign here tunda ya riga yazo.
"Inna lillahi wa inna'ilahiraji'un kawai Abba keta nanatawa a zuciyansa, duk sanyin dake Office din saida yaji zufa na karyo masa, tunowa yayi da 'kaninsa da kuma 'kanwar matarsa wato iyayen Hanifa, ya kuma tuna sanda suka kawota gidansa yaye wanda zuwan nata knn har ranar da ya aurar da ita ma Haidar, ya kasance yafi sonta fiye da 'ya'yansa na cikinsa, wasu hawayene suka zubo daga idon Abba, girgiza kai ya soma yana fa'din" Haidar bazai iya signing takardan nan ba na sani, jikin Dr yayi sanyi sosai ganin babban mutum kaman Abba na hawaye.... basu ankara ba sa ganin Hannun Haidar sukayi yana 'ko'karin kar'ban takardan daga hannun Abba, Abba ya 'dago kai yana kallonsa shima hawayene kwance a fuskansa, da kyar ya iya furta" I can do this Abba, if that's the only way... rungumesa Abba yayi suna matsan hawaye. Haidar da kansa yayi signing... Dr Kasim ya wuce aka soma preparation.
"Ana shirin shiga da ita Haidar ya ri'ko hannun Dr Kasim yace "let me see her pls even for a while, I won't take long..... "Dr ya gya'da masa kai ya uamarci sauran likitocin da nurses din su fito.
"Tun daga nesa ya hangota cikin ya girma sosai oxygen na manne a face 'dinta, idonta a lumshe tamkar me bacci, ji yayi 'kafarsa sun kasa 'daukansa, rayuwansu da ita kawai yake tunowa tun tashinta da kuma aurenta da yayi, da irin azaba da wahalan da ya bata a baya, har I zuwa lokcin da suka zama cikakkun ma'aurata masoya junansu..yana tafe yana tunanin har ya 'karaso jikin gadon da take, hawaye kuwa nata faman ambaliya a fuskan sa, shafa fuskanta ya shigayi yana hawaye yake fa'din" hey I know you can go through this, you're a fighter..... kwantar da kansa yayi gefen gadon yana ri'ke da hannunta maras cannula yake fa'din" don't leave me Hanee, you're the luv of my life, I luv you with all of my heart, I can't loose you..... kuka me sauti yake sosai kansa na bisa gadon a gefenta, saida nurses suka shigo tura gadon Haidar ya mi'ke har lokacin na ri'ke da hannunta, Dr Kasim yana 'ko'karin jansa inaa yana rike gam da hannunta har suka fito zasu wuce theater room, su Abba mamy Inna duk suka nufosu, da kyar Abba ya zare hannun Haidar daga na Hanifa, gana daya kuka suke idan ka 'dauke Abba dake rarrashinsu, Haidar ya kamo hannun mamy suka zauna waje daya mamy ta kwantar da kansa bisa cinyarta tana share masa nawayensa tana fa'din" kuka ba namu ba Haidar let's pray for her okay.
"I luv her mamy, ya fa'di yana me dago kai yana duban mamy, gyada kanta mamy tayi tace" I knw Son, na sani she'll be fine kaji insha Allah. Juyawa yayi ya kalli Inna duk ta ji'ka bakin zaninta tana share hawaye ya mi'ke ya 'karasa wajenta ya zauna a gefenta" hannun Inna ya ri'ko cikin nasa yace " addu'a zamu mata kinji Inna Allah yasa ayi a sa'a, Inna ta amsa da ameen Zaki, ta rungumosa cikin jikinta tana goge ragowar hawayen.
"Su Hajiyan Saif, Mum 'din Aisar, Shema da kuma Sady harma da Saif ne suka shigo, Haidar na hango Saif ya mi'ke ya nufesa suka rungume juna.
"Asibiti ta cika dam kowa da kalan addu'an da yake yi, lallai Hanifa 'yar dangi ce inji Queen Samy.
"Mintoci suka shu'de haka awanni ma, Dr ne ya fito yana since abin rufe hanci, gaba daya suka mi'ke suka nufesa.... A tare suka hau tambayansa meke faruwa. "Kallonsu yake cike da tausayawa kafin yace" Alhamdulillah the operation was quite good, take kaga annuri ya bayyana a fuskokinsu banda hamdala ga rabbil izza basa komai....."muryan Dr ne ya katse su sanda yake fa'din" but unfortunately we couldn't save...... Ai Haidar be gama ji ba ya soma fa'din" no no that's not true..... "Dr yace calm down Soldier, let me finish my statement first, babyn da ya fice daga placenta ya riga ya mutu, and Furtunately the remaining two babies and their mother are still alive.... "Haidar kam besan sanda ya zube yayi sujidi shukri ba, ya dago ya rungume Abba yana fadin" Abba Hanee is alive, my wife is alive..... "murmushi kawai Abba keyi ganin duk yanda Haidar ya daburce sabida murna, yace" Son mun gode Allah, Allah ya 'kara mata lafiya, gaba 'daya jama'an wajen bazan iya kwatanta maku irin farin cikin da suka shiga ba tareda mi'ka godiyansu ga ubangijin talikai.
"Su Sady suka soma fa'din Dr can we see the babies, Dr yace sure yanzu za'a fito dasu bayan an gama shiryasu..... aiko bai gama rufe baki ba nurses biyu suka fito dasu ri'ke a hannunsu, gaba daya mutanen wajen hankalinsu ya koma kan babies idan ka 'dauke Haidar da ko kulawa beyi ba, shi haushima suka basa, ya galla ma Sady harara a zuciyans yayi tsaki yace sarkin 'yan rawan kai.
"Bayan Dr Kasim yabi yana tambayansa, " Dr zan iya ganin matata, murmushi Dr Kasim ya danyi kafin yace" Soldier naga alama sunanka zai koma romieo fah irin wnn soyayya haka, Haidar yace pls Dr may I,
"Dr ya dan dara kafin yace" muna son ta 'dan sami hutu, snn ba yanzu zata farka ba ko ka shigama bacci take.... " yeah koma me take yi nide kawai son ganinta nake, Haidar ya katsesa.
"Ok fine zaka iya shiga but pls navy don't take long,.... gyada kansa yayi yace " yeah sure, Dr yayi directing Haidar room din da aka kwantar da Hanee, ji yake kaman ya maidata cikinsa dan so da 'kauna haka yayita kallonta yana shafa mata addu'o'i 'karshe ya manna mata peck a kumatunta kafin ya fice.
"Inna na ri'ke da macen ta mi'kawa Haidar tana fa'din" ungo kar'beta ka ganta mana, a yatsine ya kalli Inna kafin yace" wato duk baku damu da halin da Beautiful ke ciki ba duk kun maida hankalinku kan babies. ?..... "Baki sake Inna ke kallonsa kafin tace "toh sannu tsuntsun soyayya, kai zaki ban son iyayi baka fimu sonta ba ehe, idan baka son 'ya'yan kuma toh,... "Haidar ko saurarenta beyiba ya soma kallon yarinyar yana murmushi ya kai hannu ya kar'beta yana fa'din" welcome princess ya manna maya kiss a goshi, mamy ce ta 'karaso da namijin Haidar ya ha'desu duka biyu ya kar'besu tareda yi masu kiran sallah a kunnuwansu na dama.
"Sai lokacin Haidar ya samu zarafin zuwa gida yayi wanka ya wuce gidan mamy ya 'dan sami wani abun yaci.
"Kalaman Abba sun 'karfafa wa Haidar gwiwa, gya'da kansa yayi kafin yace" haka ne Abba, insha Allah zanyi yanda kace, but Abba idan da hali inaso a fita da ita waje koda States ne ko wata 'kasa masu 'kwararrun likitoci sai a kaita... " girgiza kai Abba ya soma kafin yace " Haidar wnn duk me yuwuwa bane, ta riga ta fara labour snn suma likitocin nan sunada nasu 'kwarewan duk yanda mutum yaje idan Allah ya 'kaddara faruwan abu tofah sai ya faru dan haka fawalla wa Allah komai shine mafi alkhairi.
"Haidar ya gya'da kansa yace hakane Abba..... daidai nan Dr Kasim ya fito ya nufosu.... A tar suka nufesa suma.
"Haidar baki na rawa yace" How is she, how is my wife Dr, tell me pls how is she doing...... "Dr Kasim ya dafa kafa'dun Haidar yace" Navy you need to calm down everything is gonna be alright.
"Can I see her pls, I really want to see her, Haidar ya fa'di kaman me shirin sa kuka. Gaba 'daya yabawa Dr Kasim tausayi, ko jira sauraren amsan da Dr Kasim zai bashi beyi ba ya nufi cikin asibitin.
"Dr da Abba suka bisa da kallo cike da tausaywa, Dr ya maida dubansa ga Abba yace" Alhaji we need to talk mu 'karasa office dina, ba musu Abba yabi bayan Dr suka wuce.
"Abba ya jigum yana sauraren Dr sanda yake fa'din" Alhaji the truth is that, her condition is getting critical, we have no other option dole mu mata aiki dan ta riga ta galabaita, though aikin akwai ha'dari babba a ciki kashi 'daya ne cikin 'dari akasari suke tashi idan masu, she doesn't have any strength, she can't even breath yanzu haka oxygen ne a bakinta. So we need her husband to sign here tunda ya riga yazo.
"Inna lillahi wa inna'ilahiraji'un kawai Abba keta nanatawa a zuciyansa, duk sanyin dake Office din saida yaji zufa na karyo masa, tunowa yayi da 'kaninsa da kuma 'kanwar matarsa wato iyayen Hanifa, ya kuma tuna sanda suka kawota gidansa yaye wanda zuwan nata knn har ranar da ya aurar da ita ma Haidar, ya kasance yafi sonta fiye da 'ya'yansa na cikinsa, wasu hawayene suka zubo daga idon Abba, girgiza kai ya soma yana fa'din" Haidar bazai iya signing takardan nan ba na sani, jikin Dr yayi sanyi sosai ganin babban mutum kaman Abba na hawaye.... basu ankara ba sa ganin Hannun Haidar sukayi yana 'ko'karin kar'ban takardan daga hannun Abba, Abba ya 'dago kai yana kallonsa shima hawayene kwance a fuskansa, da kyar ya iya furta" I can do this Abba, if that's the only way... rungumesa Abba yayi suna matsan hawaye. Haidar da kansa yayi signing... Dr Kasim ya wuce aka soma preparation.
"Ana shirin shiga da ita Haidar ya ri'ko hannun Dr Kasim yace "let me see her pls even for a while, I won't take long..... "Dr ya gya'da masa kai ya uamarci sauran likitocin da nurses din su fito.
"Tun daga nesa ya hangota cikin ya girma sosai oxygen na manne a face 'dinta, idonta a lumshe tamkar me bacci, ji yayi 'kafarsa sun kasa 'daukansa, rayuwansu da ita kawai yake tunowa tun tashinta da kuma aurenta da yayi, da irin azaba da wahalan da ya bata a baya, har I zuwa lokcin da suka zama cikakkun ma'aurata masoya junansu..yana tafe yana tunanin har ya 'karaso jikin gadon da take, hawaye kuwa nata faman ambaliya a fuskan sa, shafa fuskanta ya shigayi yana hawaye yake fa'din" hey I know you can go through this, you're a fighter..... kwantar da kansa yayi gefen gadon yana ri'ke da hannunta maras cannula yake fa'din" don't leave me Hanee, you're the luv of my life, I luv you with all of my heart, I can't loose you..... kuka me sauti yake sosai kansa na bisa gadon a gefenta, saida nurses suka shigo tura gadon Haidar ya mi'ke har lokacin na ri'ke da hannunta, Dr Kasim yana 'ko'karin jansa inaa yana rike gam da hannunta har suka fito zasu wuce theater room, su Abba mamy Inna duk suka nufosu, da kyar Abba ya zare hannun Haidar daga na Hanifa, gana daya kuka suke idan ka 'dauke Abba dake rarrashinsu, Haidar ya kamo hannun mamy suka zauna waje daya mamy ta kwantar da kansa bisa cinyarta tana share masa nawayensa tana fa'din" kuka ba namu ba Haidar let's pray for her okay.
"I luv her mamy, ya fa'di yana me dago kai yana duban mamy, gyada kanta mamy tayi tace" I knw Son, na sani she'll be fine kaji insha Allah. Juyawa yayi ya kalli Inna duk ta ji'ka bakin zaninta tana share hawaye ya mi'ke ya 'karasa wajenta ya zauna a gefenta" hannun Inna ya ri'ko cikin nasa yace " addu'a zamu mata kinji Inna Allah yasa ayi a sa'a, Inna ta amsa da ameen Zaki, ta rungumosa cikin jikinta tana goge ragowar hawayen.
"Su Hajiyan Saif, Mum 'din Aisar, Shema da kuma Sady harma da Saif ne suka shigo, Haidar na hango Saif ya mi'ke ya nufesa suka rungume juna.
"Asibiti ta cika dam kowa da kalan addu'an da yake yi, lallai Hanifa 'yar dangi ce inji Queen Samy.
"Mintoci suka shu'de haka awanni ma, Dr ne ya fito yana since abin rufe hanci, gaba daya suka mi'ke suka nufesa.... A tare suka hau tambayansa meke faruwa. "Kallonsu yake cike da tausayawa kafin yace" Alhamdulillah the operation was quite good, take kaga annuri ya bayyana a fuskokinsu banda hamdala ga rabbil izza basa komai....."muryan Dr ne ya katse su sanda yake fa'din" but unfortunately we couldn't save...... Ai Haidar be gama ji ba ya soma fa'din" no no that's not true..... "Dr yace calm down Soldier, let me finish my statement first, babyn da ya fice daga placenta ya riga ya mutu, and Furtunately the remaining two babies and their mother are still alive.... "Haidar kam besan sanda ya zube yayi sujidi shukri ba, ya dago ya rungume Abba yana fadin" Abba Hanee is alive, my wife is alive..... "murmushi kawai Abba keyi ganin duk yanda Haidar ya daburce sabida murna, yace" Son mun gode Allah, Allah ya 'kara mata lafiya, gaba 'daya jama'an wajen bazan iya kwatanta maku irin farin cikin da suka shiga ba tareda mi'ka godiyansu ga ubangijin talikai.
"Su Sady suka soma fa'din Dr can we see the babies, Dr yace sure yanzu za'a fito dasu bayan an gama shiryasu..... aiko bai gama rufe baki ba nurses biyu suka fito dasu ri'ke a hannunsu, gaba daya mutanen wajen hankalinsu ya koma kan babies idan ka 'dauke Haidar da ko kulawa beyi ba, shi haushima suka basa, ya galla ma Sady harara a zuciyans yayi tsaki yace sarkin 'yan rawan kai.
"Bayan Dr Kasim yabi yana tambayansa, " Dr zan iya ganin matata, murmushi Dr Kasim ya danyi kafin yace" Soldier naga alama sunanka zai koma romieo fah irin wnn soyayya haka, Haidar yace pls Dr may I,
"Dr ya dan dara kafin yace" muna son ta 'dan sami hutu, snn ba yanzu zata farka ba ko ka shigama bacci take.... " yeah koma me take yi nide kawai son ganinta nake, Haidar ya katsesa.
"Ok fine zaka iya shiga but pls navy don't take long,.... gyada kansa yayi yace " yeah sure, Dr yayi directing Haidar room din da aka kwantar da Hanee, ji yake kaman ya maidata cikinsa dan so da 'kauna haka yayita kallonta yana shafa mata addu'o'i 'karshe ya manna mata peck a kumatunta kafin ya fice.
"Inna na ri'ke da macen ta mi'kawa Haidar tana fa'din" ungo kar'beta ka ganta mana, a yatsine ya kalli Inna kafin yace" wato duk baku damu da halin da Beautiful ke ciki ba duk kun maida hankalinku kan babies. ?..... "Baki sake Inna ke kallonsa kafin tace "toh sannu tsuntsun soyayya, kai zaki ban son iyayi baka fimu sonta ba ehe, idan baka son 'ya'yan kuma toh,... "Haidar ko saurarenta beyiba ya soma kallon yarinyar yana murmushi ya kai hannu ya kar'beta yana fa'din" welcome princess ya manna maya kiss a goshi, mamy ce ta 'karaso da namijin Haidar ya ha'desu duka biyu ya kar'besu tareda yi masu kiran sallah a kunnuwansu na dama.
"Sai lokacin Haidar ya samu zarafin zuwa gida yayi wanka ya wuce gidan mamy ya 'dan sami wani abun yaci.