Sashe 49
Mijin Haneefah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kallo daya Haidar ya masa ya watsar, ko zama beyi ba yace " what are you doing here?, Aisar ya kallesa cike da tausayi kafin yace ka zauna pls Haidar, saida ya 'dau lokaci kaman bazai zauna ba sai kuma ya zauna a kujera me fuskantan na Aisar gamida kauda kai gefe, shiru ne ya biyo baya kaman babu wanda zaiyi magana cikinsu, Aisar dai gaba daya kallon Haidar yake da mugun mamaki he just couldn't believe it wai Captain AA ne sanye da uniform din prisoners instead of uniform din Nigerian Navy,...... " Would you mind telling me what the heck brought you here, muryan Haidar ya dawo dashi daga duniyan tunanin da ya tafi.
"Aliyu me kake tunanin kayi for goodness sake, how could you so stupid, meyasa zaka amsa laifin daba kai kayi, haba Haidar after all kasan hukuncin wanda yayi kisa bisa ganganci da son rai cikinmu, you perfectly know that Sentence din death ne, why Haidar why..... " Enough! Haidar ya dakatar dashi, " don't you believe it, ni na kasheta I killed her, this is obvious, ko ka mance nayi wnn furucin a kofar office dinmu, in front of everyone. And her body was found in my house right.
"No Haidar koda zaka shekara kana fada mun haka I'll never believe that, wllhi ba kai ka kasheta ba, somebody frame you I knw that.
"Well believe it or not, I'm guilty. Ya yun'kura zai mi'ke Aisar ya riko hanunsa yana girgiza kai, no Haidar pls tell wa kake tunanin yayi framing dinka pls Haidar ka fada mun, don't ruin your own life just like this,
"Murmushin takaici Haidar yayi kafin yace" which life are you talking about dude, remember I have nothing left in this miserable life of mine, I lost everything, my parents and the love of my life Haneefah, so ina me shawartakan don't waste your sympathy on me, I got what I deserve. Daga haka ya mi'ke wani ganduroba yazo ya wuce dashi cikin cell.
"Mutuwan zaune Aisar yayi a wajen ya jima yana zaune kafin ya tashi ya tafi jiki a mace.
*********************************************
"Abban Haidar dan Allah kasa baki a magana nan, ya kamata musan wani hali Haidar ke ciki, mamy ta fadi hankali tashe.
"Abba ya ajiye spoon din hanunsa yace" tuni na cire Haidar cikin iyalaina ko kin mance ne, babu wanda zai taka wajensa cikin iyalai na, ai gashi kina ji a news yayi confessing yace shi yayi laifin, dama budurwasa ce ta saba kwana a gidansa, itama ta gaji dashi ta daina kwana shine ya kasheta sabida son zuciya, toh akan me ni kuma zan saka baki na, itama yarinyar tanada iyaye dole suso kar'ba mata hakkinta, ni ba hanuna cikin wnn al'amari yaje can ya 'karata." Mamy tace nifa gaskiya ban yarda Haidar zai aikata haka ba ya kamata a bincik a duba lamarin. Abba baice komai ba sai mikewa da yayi ya haye samansa, nan hawaye ya shiga sau'ka daga idanun mamy.
"Yau kusan sati guda knn da faruwan wnn al'amari, Abba ya hana kowa zuwa lag duba Haidar, harta Saif Abba ya hanasa zuwa, gaba daya family din sun shiga wani irin yanayi na 'kuncin rayuwa.
"Anty Hiba da Uncle Faruq ne zaune a dan madaidaicin parlorn su suna tattauna lamarin, Ajmal da Hanifa basa nan Hanifa ta kaisa islamiya dashike kisa dasu ne babu nisa.
"Uncle Faruq yace nifa inaga gwara a fa'da wa Hanifa halin da ake ciki kinsan eventually zata sani dole, Anty Hiba ta sau'ke ajiyan zuciya tace gaskiya ne nima tunanin da nake knn, tunda dai dole zata sani yafi a gaya mata, ku, a maybe idan ita Hanfar ta yafewa Haidar kila a samu Abba ya sau'ko.... sallaman Hanifa ne ya dakatar dasu, ta karaso ta gaishesu tana zama bisa sofa me zaman muyum 'daya. Uncle Faruq ya mike yana mata wasa da zolaya *Matar Navy* sunan da yake kiranta knn) kai uncle wllhi ko dadi fa sunan nan babu, Uncle Faruq ya fice yana mirmushi.
"Anty Hiba tace Hanifa akwai maganar da nake so muyi, " Hanifa ta gyara zama gamida cire hijabin jikinta dan taji Antyn nata sounds serious.
"Hanifa kina son Haidar pls just tell me truth, kar ki 'boye mun komai, be honest with me knji.
"Shiru Hanifa tayi sai bugawa da 'kirjinta keyi da sauri da sauri, kallon 'kasa kawai take tama kasa 'dago idanunta, nan da nan hawaye suka cika idanunta..
"Anty Hiba ta taso daga kijeran da take ta dawo kusa da Hanifa ta ri'ko 'yan ytsun hanunta tace " I know exactly how you're feeling right now, na sani this is hard for you, but I just wanna know if you really love him,
"Girgiza kai Hanifa ta shiga yi tana fa'din, " Anty I never loved him, I don't love yaHaidar, bana sonsa ko ka'dan Anty.
"Anty Hiba ta gyada kai tace shiknn ki daina kuka pls, na yarda baki sonsa,
"Ta goge hawayen idanunta kafin tace Anty meyasa kika tambaya.
"Anty Hiba tace" Hanifa the truth is that Haidar ya fa'da cikin mummunan jarabawa, gaban Hanifa ya fadi rass tana sauraren me Anty Hiba zata ce. Anty Hiba taci gaba da fadin, "Haidar was arrested last week, ana zarginsa da kisan wata budurwa. In ta'kaice maki zance Haidar ya amsa laifinsa, amma dukanmu bamu yarda zai aikata haka ba, snn Abba yace bashi ba Haidar tun kan abunda yayi maki, pls ki yafewa Haidar ko Abba zai yafe masa la'alla Haidar ya sami sau'ki cikin lamuransa....... "Tashin hankali gobaran gemu, innalillahi wa inna ilaihirraji'un..... gaba daya Hanifa tama rasa me take saurare da bakin Anty Hiba... kaman wacce aka zabura haka ta mi'ke, Anty Hiba ta ri'kota tana fadin ina zaki Hanifa.... " take hawaye suka shiga ambaliya a fuskanta tana fadin, " wajen yaHaidar zanje Anty, I really want to see him, wllhi 'karya ake masa Anty, wllhi bazai yi kisa haka kawai ba..... rungumeta Anty Hiba tayi tana fadin" calm down Hanifa, ya isa ki tsai da hankalinki waje guda.... kuka sosai Hanifa keyi tana fadin" dan Allah ki kaini na gansa inason sanin wani hali yake ciki, dan Allah ki kaini Anty kar ku kashesa nima mutuwa zanyi..... "Sosai hankalin Anty Hiba ya tashi har tayi da ta sanin sanarwa Hanifa, dan wuni tayi tana kuka ta'ki cin komai sai kuka kawai take yi, babu ywnda uncle faruq da Anty Hiba basuyi ba sun kwantarwa Hanifa hankali abu ya'kici ya'ki tura, a ranar haka tayi kwana zaune tana abu daya kuka tana tuno Haidar.
"Washe gari suka zo Kano, mamy ce suka soma haduwa da ita, mamy tana ganin yanayin Hanifa da ita kanta Anty Hiban harma da Uncle Faruq din ta gane akwai matsala.... da gudu Hanifa ta haye jikin mamy tana kuka me tsuma zuciya, itama mamyn kuka ne ya kifce mata.
"Haka illahirin mutan gidan suketa faman kuka harda inna da Sumy, abun sai ya dawo masu sabo.
"Abba da kanshi ya shigo har dakin mamy yanda Hanifa ke kwance, zama yayi gefenta da sauri ta tashi tana share ragowar hawayen dake idanunta, Abba yace daughter banson ganin hawayen nan, ki tashi kici abinci, snn ki cire magann Haidar gaba daya daga zuciyanki, he got what he deserves, daya daga cikin 'yan matansa da yake cin amanarki dasu ita ya kashe kinga babu abunda zamu iya yi. Tunda rayuwar da ya za'ba wa kansa knn.
"Murya na rawa take fadin" Abba wllhi sharri ne, wllhi 'karya ake masa, ni bazan ta'ba yarda yayi haka ba Abba, dan Allah Abba kasa baki a sakar mun miji..... " Enough Abba ya daka mata tsawa, abunda bai ta'ba mata ba, "koda wasa kar na kuma jin kin kira Haidar mijinki, he don't deserve you, he don't deserve any of us here, he's a murder kar ki mance he confenced it, ya aikata laifin, kafin a yanke masa hukuncin sa zai ruboto maki takardan sakin ki dan bazakiyi takaban sa ba.... daga haka Abba yasa kai ya fice...
"Kwanciya tayi bisa gadon taci gaba da rusa kuka mai tsuma rai.....
*****************************
"Babu yanda Aisar baiyi ba Haidar ya daina jinhina ma kansa laifi amma Haidar ya'ki, karshe ma idan Aisar yazo wajensa baya ko fitowa.
"A 'bangaren Hanifa ma abun yayi affecting dinta sosai, idan ka ganta yanzu sai ta baka tausayi, ita kanta bata san tana son yaHaidar har haka ba, yau tana kwance dakin Inna bayan ta gama lalla'bata ta 'dan saka wani abu a cikinta, sip dinta ta bude ta ciro ledan da kwanaki Haidar ya bata, wani kwali ta ciro a ciki, ta shiga juya kwalin, ta bude ta ciro wayace me dankaran kyau da tsada da gani yaji kudi, ta ciro cahajan ta jona a socket, gani tayi har ya kirata bata dauka ba kwanaki, alamun a kunne ya bar wayan knn, wallpaper din kan screen din kuwa hotonsa ne a jiki da kakinksa yasha bakar glasses yayi kyau sosai, tayi murmushi tana shafa kan screen din da hanunta bata san sanda bakinta ya furta I love you so much yaHaidar. Ta runtse idanunta siraran hawaue suka sauko, haka ta rungume wayan cikin 'kirjinta tana tuna ranar da suka rabu da daddare ranar dayiyata riritata yana rokonta gafara.... kuka sosai ta shiga yi tana fadin na yafe maka yaHaidar na yafe maka duniya da lahira, Allah ya toni asirin duk wanda ya 'kulla maka wnn ba'kin sharri.
👸🏻Queen Samy😍💄💋......
[5/21, 5:49 PM] 🌹 Muhammad🌺kabeer🌹: 🌹🌹🌹 *Mijin Haneefah*🌹🌹🌹
64
"A kwana a tashi babu wuya yau watan Haidar daya da sati daya gidan tasko, idan ka ganksa ya rame hakan nan ya 'danyi ba'ki alamunnba zaman jin da'di yake ba knn. Babu yanda Aisar beyiba akan yayi hiring good lawyer wa Haidar for their coming trial, amma fir Haidar ya'ki musamman dayaga babu wanda yazo wajensa, sai Saif shima din Abba baisan yaje ba a sace yaje. Koda Saif ya fada masa irin damuwar da Hanifa tayi be wani damu ba, abun na Haidar dai sai Addu'a kaman wanda aka sa masa hanu.
"Aliyu me kake tunanin kayi for goodness sake, how could you so stupid, meyasa zaka amsa laifin daba kai kayi, haba Haidar after all kasan hukuncin wanda yayi kisa bisa ganganci da son rai cikinmu, you perfectly know that Sentence din death ne, why Haidar why..... " Enough! Haidar ya dakatar dashi, " don't you believe it, ni na kasheta I killed her, this is obvious, ko ka mance nayi wnn furucin a kofar office dinmu, in front of everyone. And her body was found in my house right.
"No Haidar koda zaka shekara kana fada mun haka I'll never believe that, wllhi ba kai ka kasheta ba, somebody frame you I knw that.
"Well believe it or not, I'm guilty. Ya yun'kura zai mi'ke Aisar ya riko hanunsa yana girgiza kai, no Haidar pls tell wa kake tunanin yayi framing dinka pls Haidar ka fada mun, don't ruin your own life just like this,
"Murmushin takaici Haidar yayi kafin yace" which life are you talking about dude, remember I have nothing left in this miserable life of mine, I lost everything, my parents and the love of my life Haneefah, so ina me shawartakan don't waste your sympathy on me, I got what I deserve. Daga haka ya mi'ke wani ganduroba yazo ya wuce dashi cikin cell.
"Mutuwan zaune Aisar yayi a wajen ya jima yana zaune kafin ya tashi ya tafi jiki a mace.
*********************************************
"Abban Haidar dan Allah kasa baki a magana nan, ya kamata musan wani hali Haidar ke ciki, mamy ta fadi hankali tashe.
"Abba ya ajiye spoon din hanunsa yace" tuni na cire Haidar cikin iyalaina ko kin mance ne, babu wanda zai taka wajensa cikin iyalai na, ai gashi kina ji a news yayi confessing yace shi yayi laifin, dama budurwasa ce ta saba kwana a gidansa, itama ta gaji dashi ta daina kwana shine ya kasheta sabida son zuciya, toh akan me ni kuma zan saka baki na, itama yarinyar tanada iyaye dole suso kar'ba mata hakkinta, ni ba hanuna cikin wnn al'amari yaje can ya 'karata." Mamy tace nifa gaskiya ban yarda Haidar zai aikata haka ba ya kamata a bincik a duba lamarin. Abba baice komai ba sai mikewa da yayi ya haye samansa, nan hawaye ya shiga sau'ka daga idanun mamy.
"Yau kusan sati guda knn da faruwan wnn al'amari, Abba ya hana kowa zuwa lag duba Haidar, harta Saif Abba ya hanasa zuwa, gaba daya family din sun shiga wani irin yanayi na 'kuncin rayuwa.
"Anty Hiba da Uncle Faruq ne zaune a dan madaidaicin parlorn su suna tattauna lamarin, Ajmal da Hanifa basa nan Hanifa ta kaisa islamiya dashike kisa dasu ne babu nisa.
"Uncle Faruq yace nifa inaga gwara a fa'da wa Hanifa halin da ake ciki kinsan eventually zata sani dole, Anty Hiba ta sau'ke ajiyan zuciya tace gaskiya ne nima tunanin da nake knn, tunda dai dole zata sani yafi a gaya mata, ku, a maybe idan ita Hanfar ta yafewa Haidar kila a samu Abba ya sau'ko.... sallaman Hanifa ne ya dakatar dasu, ta karaso ta gaishesu tana zama bisa sofa me zaman muyum 'daya. Uncle Faruq ya mike yana mata wasa da zolaya *Matar Navy* sunan da yake kiranta knn) kai uncle wllhi ko dadi fa sunan nan babu, Uncle Faruq ya fice yana mirmushi.
"Anty Hiba tace Hanifa akwai maganar da nake so muyi, " Hanifa ta gyara zama gamida cire hijabin jikinta dan taji Antyn nata sounds serious.
"Hanifa kina son Haidar pls just tell me truth, kar ki 'boye mun komai, be honest with me knji.
"Shiru Hanifa tayi sai bugawa da 'kirjinta keyi da sauri da sauri, kallon 'kasa kawai take tama kasa 'dago idanunta, nan da nan hawaye suka cika idanunta..
"Anty Hiba ta taso daga kijeran da take ta dawo kusa da Hanifa ta ri'ko 'yan ytsun hanunta tace " I know exactly how you're feeling right now, na sani this is hard for you, but I just wanna know if you really love him,
"Girgiza kai Hanifa ta shiga yi tana fa'din, " Anty I never loved him, I don't love yaHaidar, bana sonsa ko ka'dan Anty.
"Anty Hiba ta gyada kai tace shiknn ki daina kuka pls, na yarda baki sonsa,
"Ta goge hawayen idanunta kafin tace Anty meyasa kika tambaya.
"Anty Hiba tace" Hanifa the truth is that Haidar ya fa'da cikin mummunan jarabawa, gaban Hanifa ya fadi rass tana sauraren me Anty Hiba zata ce. Anty Hiba taci gaba da fadin, "Haidar was arrested last week, ana zarginsa da kisan wata budurwa. In ta'kaice maki zance Haidar ya amsa laifinsa, amma dukanmu bamu yarda zai aikata haka ba, snn Abba yace bashi ba Haidar tun kan abunda yayi maki, pls ki yafewa Haidar ko Abba zai yafe masa la'alla Haidar ya sami sau'ki cikin lamuransa....... "Tashin hankali gobaran gemu, innalillahi wa inna ilaihirraji'un..... gaba daya Hanifa tama rasa me take saurare da bakin Anty Hiba... kaman wacce aka zabura haka ta mi'ke, Anty Hiba ta ri'kota tana fadin ina zaki Hanifa.... " take hawaye suka shiga ambaliya a fuskanta tana fadin, " wajen yaHaidar zanje Anty, I really want to see him, wllhi 'karya ake masa Anty, wllhi bazai yi kisa haka kawai ba..... rungumeta Anty Hiba tayi tana fadin" calm down Hanifa, ya isa ki tsai da hankalinki waje guda.... kuka sosai Hanifa keyi tana fadin" dan Allah ki kaini na gansa inason sanin wani hali yake ciki, dan Allah ki kaini Anty kar ku kashesa nima mutuwa zanyi..... "Sosai hankalin Anty Hiba ya tashi har tayi da ta sanin sanarwa Hanifa, dan wuni tayi tana kuka ta'ki cin komai sai kuka kawai take yi, babu ywnda uncle faruq da Anty Hiba basuyi ba sun kwantarwa Hanifa hankali abu ya'kici ya'ki tura, a ranar haka tayi kwana zaune tana abu daya kuka tana tuno Haidar.
"Washe gari suka zo Kano, mamy ce suka soma haduwa da ita, mamy tana ganin yanayin Hanifa da ita kanta Anty Hiban harma da Uncle Faruq din ta gane akwai matsala.... da gudu Hanifa ta haye jikin mamy tana kuka me tsuma zuciya, itama mamyn kuka ne ya kifce mata.
"Haka illahirin mutan gidan suketa faman kuka harda inna da Sumy, abun sai ya dawo masu sabo.
"Abba da kanshi ya shigo har dakin mamy yanda Hanifa ke kwance, zama yayi gefenta da sauri ta tashi tana share ragowar hawayen dake idanunta, Abba yace daughter banson ganin hawayen nan, ki tashi kici abinci, snn ki cire magann Haidar gaba daya daga zuciyanki, he got what he deserves, daya daga cikin 'yan matansa da yake cin amanarki dasu ita ya kashe kinga babu abunda zamu iya yi. Tunda rayuwar da ya za'ba wa kansa knn.
"Murya na rawa take fadin" Abba wllhi sharri ne, wllhi 'karya ake masa, ni bazan ta'ba yarda yayi haka ba Abba, dan Allah Abba kasa baki a sakar mun miji..... " Enough Abba ya daka mata tsawa, abunda bai ta'ba mata ba, "koda wasa kar na kuma jin kin kira Haidar mijinki, he don't deserve you, he don't deserve any of us here, he's a murder kar ki mance he confenced it, ya aikata laifin, kafin a yanke masa hukuncin sa zai ruboto maki takardan sakin ki dan bazakiyi takaban sa ba.... daga haka Abba yasa kai ya fice...
"Kwanciya tayi bisa gadon taci gaba da rusa kuka mai tsuma rai.....
*****************************
"Babu yanda Aisar baiyi ba Haidar ya daina jinhina ma kansa laifi amma Haidar ya'ki, karshe ma idan Aisar yazo wajensa baya ko fitowa.
"A 'bangaren Hanifa ma abun yayi affecting dinta sosai, idan ka ganta yanzu sai ta baka tausayi, ita kanta bata san tana son yaHaidar har haka ba, yau tana kwance dakin Inna bayan ta gama lalla'bata ta 'dan saka wani abu a cikinta, sip dinta ta bude ta ciro ledan da kwanaki Haidar ya bata, wani kwali ta ciro a ciki, ta shiga juya kwalin, ta bude ta ciro wayace me dankaran kyau da tsada da gani yaji kudi, ta ciro cahajan ta jona a socket, gani tayi har ya kirata bata dauka ba kwanaki, alamun a kunne ya bar wayan knn, wallpaper din kan screen din kuwa hotonsa ne a jiki da kakinksa yasha bakar glasses yayi kyau sosai, tayi murmushi tana shafa kan screen din da hanunta bata san sanda bakinta ya furta I love you so much yaHaidar. Ta runtse idanunta siraran hawaue suka sauko, haka ta rungume wayan cikin 'kirjinta tana tuna ranar da suka rabu da daddare ranar dayiyata riritata yana rokonta gafara.... kuka sosai ta shiga yi tana fadin na yafe maka yaHaidar na yafe maka duniya da lahira, Allah ya toni asirin duk wanda ya 'kulla maka wnn ba'kin sharri.
👸🏻Queen Samy😍💄💋......
[5/21, 5:49 PM] 🌹 Muhammad🌺kabeer🌹: 🌹🌹🌹 *Mijin Haneefah*🌹🌹🌹
64
"A kwana a tashi babu wuya yau watan Haidar daya da sati daya gidan tasko, idan ka ganksa ya rame hakan nan ya 'danyi ba'ki alamunnba zaman jin da'di yake ba knn. Babu yanda Aisar beyiba akan yayi hiring good lawyer wa Haidar for their coming trial, amma fir Haidar ya'ki musamman dayaga babu wanda yazo wajensa, sai Saif shima din Abba baisan yaje ba a sace yaje. Koda Saif ya fada masa irin damuwar da Hanifa tayi be wani damu ba, abun na Haidar dai sai Addu'a kaman wanda aka sa masa hanu.