Sashe 44
Mijin Haneefah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*Ahmadu Bello University Zariya*
"Horn yaketa ma 'yan matan dake tsaye bakin titi gefen wani business center yanda masu saida recharge cards suke amma ko ajikinsu, yanda kasannba mota bace ke masu horn haka sukayi, waya na manne a kunnensa yana fa'din, gani cikin sch din but bansan ta yanda zan sameka ba, daga daya bangaren mutumin yace, just keep going slowly yanzu zan fito.
"Daya daga cikin 'yan matan tace Kunaji ana maku horn kuna tsaye.... da sauri Sady ta katseta ta hanyar fadin, kefa Rashida wllhi haka kike, to meye laifin idan mun tsaya a shoulder naga dai ba kan titi muke tsaye ba ko, idan hanyan ta masa kadan ya tashi sama mana, wllhi bamu barin wajen nn sai mun gama loda katinmu.
"Aisar cikin kuluwa ya fito da kansa ta glass din window yana kara danna masu horn da iya karfinsa, take biyu daga cikin 'yan matan nan suka juyo suma a hasale, banda Sady wacce take faman saka kati a wayanta Rashida da Fadila har suna hada baki wajen cewa woow, me motan da motar ya burgesu.
"Ganin sunyi tsaye suna kallomsa yasa jan tsaki kafin yace " are you guys deaf,ko baku gane horn ne. Sosai abun yabawa Sady haushin jin mutumin nan yana masu Fadila masifa su kuma suna tsaye sunyi shiru. "Aiko a hasale ta juyo sukayi ido hudu kallon kallo sukeyi, cikin masifa ta karaso gabansa tana fadin " idan mu kurame ne kai kuma mene ne? Kana driving tsaban bakasan dokan tuki ba amma kana making call, ko kuma cewa akayi har kan shoulder na tukin motana ne, daka bi takanmu da kafi burgeni..... "Da mugun mamaki Aisar ke kallon yanda take masifa, murmushi yayi ya fito daga cikin motan ya 'karaso gabanta, yana sanye da shirt na kakin land army da bakar three quarter, duk suka bisa da kallo banda Sady da ta wani hade rai ta rike 'kugunta kai kace dukan tsiya zatayi wa mutumin nan, har gabanta Aisar ya tsaya kafin yace" kikace dana fi burgeki, yayi wata murmishi kafin yace so you have a crush.... " What ni Allah ya kiyaye ni wllhi, I've never seen a disgusting mutum kaman kai ba a rayuwata, taja dogon tsaki zata wuce ya riko gyalenta, fizgewa tayi tace dalla malam karka sake ri'ke mun mayafi, ya mayso da fuskansa kusa da nata yace ko kuma me? Me zaki iya mun, nan fah su Fadila suka matso suka shiga basa hakuri, suna jan Sadiya. Murmushi yayi yace kinci darajan 'kawayenki da yau kin gane kurenki yarinya, da kinyi frog jump yanzun nan.... dogon tsaki taja tana fizge hanunta daga rikon dasu Rashida suka mata tace," kai kana tunanin zaka iya sani wani abunne, wllhi kayi kadan kayi punishing dina, karyan kakin jikinka kake.... daidai nan Malam Aminu lecturer a sch din, ya karaso wajen yana fadin a'a navy what's going on here? Aisar yayi murmushi yace ba komai friend, nayi new catch ne a schl dinku. Dogon tsaki Sady taja tace dalla kuzo mu tafi... malam a
Aminu yabisu da kallo sanda yaga irin hararar da Sady ta watsawa abokinsa, rai 'bace yace wai me ya hadaka da yaran nan, kasan fa students din bawai kunya bane dasu. Aisar yayi murmushi kawai ya mika ma Aminu hannu suka gaisa, Aminu na murmushi kasa kasa yace kodai kaso masu hali ne..... "Aisar yayi murmishi yace sanin da ka mun a da knn, I've changed completely, anyway mu karasa. Nan suka wuce har lokacin Aisar na hango su Sady har suka 'bace ma ganinsa.
"Hanifa Sumy da Shema ne zaune a parlorn mamy dashike Shema ta biyo Sumy daga sch sun karaso gidan, hira sosai suke da gani sunyi kewan juna, mamy ce ta fiti ta zauna taji da'din ganin girls din nata a haka, ta shige tsakiyansu tana fadin barinyi taking place din Sady. Gaba daya suka sa dariya sukace ayya Sady 'kawar masifan Hany da tana nan da yanzu an kasa hali, Mamy tayi murmushi a 'kasan ranta kuma tausayin Hanifa ne zalla. Shema wuni ta masu ranan bata tafi ba sai wajajen magrib Saif yazo ya dauketa.
"Washe gari Sameer ya tafi, su Hanifa da Sumayya har airport suka rasa sa, Abba da mamy sosai suka masa godiya sukayi exchanging phone number dan yanzu an zama daya.
"Gaba daya ya kasa ko fiya balle su hadu da Abba, besan ta yanda zai 'bullo wa al'amarin ba, agogon dake manne a parlornsa ya duba ya nuna 'karfe 11:12am, fuzar da iska yayi ya mike ya nufi sashen Inna, dan yasan itace kawai zai samu yayi convincing dinta tasa Abba ya janye 'kudirinsa.
"Shiru ya samu sashen Inna babu kowa, nan ya tuna ashe ta tafu islamiyan su na ysofi da ake masu da safe, gajeren tsaki yayi ya fito ya nufi sashensa..... a hanya ya hangi Hanifa dawowansu knn daga airport, malam Haruna ya dawo da ita gida ya saka Sumy a sch. "Tsayuwa Haidar yayi jikin garu tana 'karasowa cak ya dauketa ya shibe sashensa da ita. Sosai ta razana dan bata san da mutum a wajen ba, ta kuwa shiga dukansa da iya kafinta tana fadin ya ajiyeta. Bai ajiyeta ba sai a bedroom dinsa.
"Mi'kewa tayi tana huci ta shiga fadin," meye haka yaHaidar meye kake tunanin kayi, Haidar jiki na rawa ya rungumeta " murya can 'kasa yake fadin" pls my Haneefah don't do this to me, pls don't leave me I love you, kinji Hany na... turesa ta shiga yi da iya 'karfinta tana fadin nika sake I don't love you, I hate you..... saka bakinsa yayi cikin nata ya shiga kissing dinta, jikinsa na rawa ya shiga sarrafa dukkan sassan jikinta..... kuka Hanifa ta shiga tun tana nuna masa 'karfi har ta daina ta soma magiya tana ro'konsa amma inaaa kaman cewa take ya kara, gaba daya Haidar ya canza mata bai ta'ba mata irin hakan ba, shi kuwa sosai hankalinsa ta tafi wata duniya baimasan kukan da Hanifa keyi ba, har ransa ba haka yaso ya kusanceta ba, yafi so sai ya koya mata yanda zata soshi sosai amma bashida wata za'bi..... hawaye ne kawai ke fita a idonta muryanta ma ya daina fitowa..... sanda ya shigeta sosai ya rungumeta jin yanda ta 'kankamesa tasa saka wata 'kara, sosai yake jin tausayinta nan hawaye ya shiga zarya a fuskansa..... bai sarara mata ba saida ya maida ta cikakakkiyar mace.
"Rungumeta yayi sosai cikin jikinsa hawaye na fita a idanunsa yake fadin, "I'm sorry Haneefah am truly sorry, pls forgive me my love, dan Allah kar ki rabu dani Haneefah, kar ki bari su Abba su raba mu, you're the love of my life, you're my dream of love, I cannot possibly do without you, pls Haneee na say a word say you love me..... jin kaman bata motsi yasa sa saurin tashi yana kallonta, gani yayi hawye ne kawi ke bin 'kuncinta, yaga aika aikan da yayi, a sittin ya tashi yana fadin " Hanee na da zafi ko naji maki ciwo koh, oh Allah am so sorry, da gudu ya fada bathroom ya bude ruwan zafi ya fito yana dagota yake fadin muje nasaki a ruwan zafi..... fizge hanunta tayi dukda azaban da take sha taci gaba da kuka tana fa'din " na tsaneka na tsaneka yaHaidar..... dafe kansa yayi yace pls kiyi hakuri muje ki shiga ruwan..... bai gama rufe baki ba ta shiga ambaton Mamy da Inna, babu yanda baiyi ba ya taimaka mata taki, dole ya saka kayansa ya fito, sashen Inna ya nufa ko ta dawo amma bai ganta ba, hankalinsa duk a tashe baisan sanda ya nufi sashen mamy ba, mamy na zuba kaya a wardrobe taga muyum kikam a jikin kofa yana muzurai.
"Meye kake nema kai kuma.... ta tambaya tana watsa masa mugun kallo... "em dama dama Hanifa ce bata.... bata da lafiya mamy.... "da mugun mamaki Mamy ke kallonsa kafin tace Hanifa kuma, meya sameta.... kasa magana yayi sai shafa gashin kansa yake.... " A hasale mamy ta soma fadin" me ka mata Haidar, ka fada mun abunda ka mata wllhi wnn karan kam kaci zalinta ba kyaleja zamuyi ba.... bai tsaya sauraren bayanan mamy ba ya shiga jan hanunta har kofan parlons, daga haka ya silale ya wuce guests room.
👸🏻 Queen Samy😍💄💋......
[5/21, 5:35 PM] 🌹 Muhammad🌺kabeer🌹: 🌹🌹🌹 *Mijin Haneefah*🌹🌹🌹
59
"Sosai mamy ta razana da ganin yanayin Hanifa, da sauri ta karasa wajenta jiki a sanyaye dan sarai ta gane me ya faru, kuka sosai Hanifa keyi, mamy ta shiga lallashinta, ta taimaka mata ta tashi suka nufi bathroom din Haidar, saida mamy ta saka a ruwan zafi har sau uku tana canzawa kafin ta barta tace tayi wankan tsarki ta fito, 'dakin mamy ta dawo ta shiga tattara wajen, zuciyanta ta rasa me take ji gameda wnn al'amari, gefe guda na zuciyarta wani irin haushin Haidar take ji wato iyakacinsu yake son nuna masu, wani bangare kuma dadi take ji tana ji ina yanda yanzu Haidar da Hanifa suka zama cikakakkun ma'aurata, inama hakan me 'dorewa ne ta har abada.
"Horn yaketa ma 'yan matan dake tsaye bakin titi gefen wani business center yanda masu saida recharge cards suke amma ko ajikinsu, yanda kasannba mota bace ke masu horn haka sukayi, waya na manne a kunnensa yana fa'din, gani cikin sch din but bansan ta yanda zan sameka ba, daga daya bangaren mutumin yace, just keep going slowly yanzu zan fito.
"Daya daga cikin 'yan matan tace Kunaji ana maku horn kuna tsaye.... da sauri Sady ta katseta ta hanyar fadin, kefa Rashida wllhi haka kike, to meye laifin idan mun tsaya a shoulder naga dai ba kan titi muke tsaye ba ko, idan hanyan ta masa kadan ya tashi sama mana, wllhi bamu barin wajen nn sai mun gama loda katinmu.
"Aisar cikin kuluwa ya fito da kansa ta glass din window yana kara danna masu horn da iya karfinsa, take biyu daga cikin 'yan matan nan suka juyo suma a hasale, banda Sady wacce take faman saka kati a wayanta Rashida da Fadila har suna hada baki wajen cewa woow, me motan da motar ya burgesu.
"Ganin sunyi tsaye suna kallomsa yasa jan tsaki kafin yace " are you guys deaf,ko baku gane horn ne. Sosai abun yabawa Sady haushin jin mutumin nan yana masu Fadila masifa su kuma suna tsaye sunyi shiru. "Aiko a hasale ta juyo sukayi ido hudu kallon kallo sukeyi, cikin masifa ta karaso gabansa tana fadin " idan mu kurame ne kai kuma mene ne? Kana driving tsaban bakasan dokan tuki ba amma kana making call, ko kuma cewa akayi har kan shoulder na tukin motana ne, daka bi takanmu da kafi burgeni..... "Da mugun mamaki Aisar ke kallon yanda take masifa, murmushi yayi ya fito daga cikin motan ya 'karaso gabanta, yana sanye da shirt na kakin land army da bakar three quarter, duk suka bisa da kallo banda Sady da ta wani hade rai ta rike 'kugunta kai kace dukan tsiya zatayi wa mutumin nan, har gabanta Aisar ya tsaya kafin yace" kikace dana fi burgeki, yayi wata murmishi kafin yace so you have a crush.... " What ni Allah ya kiyaye ni wllhi, I've never seen a disgusting mutum kaman kai ba a rayuwata, taja dogon tsaki zata wuce ya riko gyalenta, fizgewa tayi tace dalla malam karka sake ri'ke mun mayafi, ya mayso da fuskansa kusa da nata yace ko kuma me? Me zaki iya mun, nan fah su Fadila suka matso suka shiga basa hakuri, suna jan Sadiya. Murmushi yayi yace kinci darajan 'kawayenki da yau kin gane kurenki yarinya, da kinyi frog jump yanzun nan.... dogon tsaki taja tana fizge hanunta daga rikon dasu Rashida suka mata tace," kai kana tunanin zaka iya sani wani abunne, wllhi kayi kadan kayi punishing dina, karyan kakin jikinka kake.... daidai nan Malam Aminu lecturer a sch din, ya karaso wajen yana fadin a'a navy what's going on here? Aisar yayi murmushi yace ba komai friend, nayi new catch ne a schl dinku. Dogon tsaki Sady taja tace dalla kuzo mu tafi... malam a
Aminu yabisu da kallo sanda yaga irin hararar da Sady ta watsawa abokinsa, rai 'bace yace wai me ya hadaka da yaran nan, kasan fa students din bawai kunya bane dasu. Aisar yayi murmushi kawai ya mika ma Aminu hannu suka gaisa, Aminu na murmushi kasa kasa yace kodai kaso masu hali ne..... "Aisar yayi murmishi yace sanin da ka mun a da knn, I've changed completely, anyway mu karasa. Nan suka wuce har lokacin Aisar na hango su Sady har suka 'bace ma ganinsa.
"Hanifa Sumy da Shema ne zaune a parlorn mamy dashike Shema ta biyo Sumy daga sch sun karaso gidan, hira sosai suke da gani sunyi kewan juna, mamy ce ta fiti ta zauna taji da'din ganin girls din nata a haka, ta shige tsakiyansu tana fadin barinyi taking place din Sady. Gaba daya suka sa dariya sukace ayya Sady 'kawar masifan Hany da tana nan da yanzu an kasa hali, Mamy tayi murmushi a 'kasan ranta kuma tausayin Hanifa ne zalla. Shema wuni ta masu ranan bata tafi ba sai wajajen magrib Saif yazo ya dauketa.
"Washe gari Sameer ya tafi, su Hanifa da Sumayya har airport suka rasa sa, Abba da mamy sosai suka masa godiya sukayi exchanging phone number dan yanzu an zama daya.
"Gaba daya ya kasa ko fiya balle su hadu da Abba, besan ta yanda zai 'bullo wa al'amarin ba, agogon dake manne a parlornsa ya duba ya nuna 'karfe 11:12am, fuzar da iska yayi ya mike ya nufi sashen Inna, dan yasan itace kawai zai samu yayi convincing dinta tasa Abba ya janye 'kudirinsa.
"Shiru ya samu sashen Inna babu kowa, nan ya tuna ashe ta tafu islamiyan su na ysofi da ake masu da safe, gajeren tsaki yayi ya fito ya nufi sashensa..... a hanya ya hangi Hanifa dawowansu knn daga airport, malam Haruna ya dawo da ita gida ya saka Sumy a sch. "Tsayuwa Haidar yayi jikin garu tana 'karasowa cak ya dauketa ya shibe sashensa da ita. Sosai ta razana dan bata san da mutum a wajen ba, ta kuwa shiga dukansa da iya kafinta tana fadin ya ajiyeta. Bai ajiyeta ba sai a bedroom dinsa.
"Mi'kewa tayi tana huci ta shiga fadin," meye haka yaHaidar meye kake tunanin kayi, Haidar jiki na rawa ya rungumeta " murya can 'kasa yake fadin" pls my Haneefah don't do this to me, pls don't leave me I love you, kinji Hany na... turesa ta shiga yi da iya 'karfinta tana fadin nika sake I don't love you, I hate you..... saka bakinsa yayi cikin nata ya shiga kissing dinta, jikinsa na rawa ya shiga sarrafa dukkan sassan jikinta..... kuka Hanifa ta shiga tun tana nuna masa 'karfi har ta daina ta soma magiya tana ro'konsa amma inaaa kaman cewa take ya kara, gaba daya Haidar ya canza mata bai ta'ba mata irin hakan ba, shi kuwa sosai hankalinsa ta tafi wata duniya baimasan kukan da Hanifa keyi ba, har ransa ba haka yaso ya kusanceta ba, yafi so sai ya koya mata yanda zata soshi sosai amma bashida wata za'bi..... hawaye ne kawai ke fita a idonta muryanta ma ya daina fitowa..... sanda ya shigeta sosai ya rungumeta jin yanda ta 'kankamesa tasa saka wata 'kara, sosai yake jin tausayinta nan hawaye ya shiga zarya a fuskansa..... bai sarara mata ba saida ya maida ta cikakakkiyar mace.
"Rungumeta yayi sosai cikin jikinsa hawaye na fita a idanunsa yake fadin, "I'm sorry Haneefah am truly sorry, pls forgive me my love, dan Allah kar ki rabu dani Haneefah, kar ki bari su Abba su raba mu, you're the love of my life, you're my dream of love, I cannot possibly do without you, pls Haneee na say a word say you love me..... jin kaman bata motsi yasa sa saurin tashi yana kallonta, gani yayi hawye ne kawi ke bin 'kuncinta, yaga aika aikan da yayi, a sittin ya tashi yana fadin " Hanee na da zafi ko naji maki ciwo koh, oh Allah am so sorry, da gudu ya fada bathroom ya bude ruwan zafi ya fito yana dagota yake fadin muje nasaki a ruwan zafi..... fizge hanunta tayi dukda azaban da take sha taci gaba da kuka tana fa'din " na tsaneka na tsaneka yaHaidar..... dafe kansa yayi yace pls kiyi hakuri muje ki shiga ruwan..... bai gama rufe baki ba ta shiga ambaton Mamy da Inna, babu yanda baiyi ba ya taimaka mata taki, dole ya saka kayansa ya fito, sashen Inna ya nufa ko ta dawo amma bai ganta ba, hankalinsa duk a tashe baisan sanda ya nufi sashen mamy ba, mamy na zuba kaya a wardrobe taga muyum kikam a jikin kofa yana muzurai.
"Meye kake nema kai kuma.... ta tambaya tana watsa masa mugun kallo... "em dama dama Hanifa ce bata.... bata da lafiya mamy.... "da mugun mamaki Mamy ke kallonsa kafin tace Hanifa kuma, meya sameta.... kasa magana yayi sai shafa gashin kansa yake.... " A hasale mamy ta soma fadin" me ka mata Haidar, ka fada mun abunda ka mata wllhi wnn karan kam kaci zalinta ba kyaleja zamuyi ba.... bai tsaya sauraren bayanan mamy ba ya shiga jan hanunta har kofan parlons, daga haka ya silale ya wuce guests room.
👸🏻 Queen Samy😍💄💋......
[5/21, 5:35 PM] 🌹 Muhammad🌺kabeer🌹: 🌹🌹🌹 *Mijin Haneefah*🌹🌹🌹
59
"Sosai mamy ta razana da ganin yanayin Hanifa, da sauri ta karasa wajenta jiki a sanyaye dan sarai ta gane me ya faru, kuka sosai Hanifa keyi, mamy ta shiga lallashinta, ta taimaka mata ta tashi suka nufi bathroom din Haidar, saida mamy ta saka a ruwan zafi har sau uku tana canzawa kafin ta barta tace tayi wankan tsarki ta fito, 'dakin mamy ta dawo ta shiga tattara wajen, zuciyanta ta rasa me take ji gameda wnn al'amari, gefe guda na zuciyarta wani irin haushin Haidar take ji wato iyakacinsu yake son nuna masu, wani bangare kuma dadi take ji tana ji ina yanda yanzu Haidar da Hanifa suka zama cikakakkun ma'aurata, inama hakan me 'dorewa ne ta har abada.