Sashe 63
Mijin Haneefah Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"Gaba daya kallon mutanen dake parlorn ya dawo kansu, idan ka dauke Aisar da gaba daya kunyar Haidar yake ya kasa dago kai ya dubesa, Haidar ya fahimci hakan.
" 'karasowa sukayi suka Haidar ya soma fa'din Abba dama nan kuka nufa, Abba yace ku 'karaso son, Hanifa ta 'karasa ta gaida mum haka Haidar ma, mum ta amsa masu cikin sakin fuska tayiwa Haidar murnan cin nasara shima ya yi mata jajen abunda ya faru gameda dad din Aisar, mum ta 'dan share kwallanta sanda ta juya tana kallon Aisar, shima Haidar kallon Aisar 'din yayi wanda da gani hawayene ke fita daga idonsa koda kan nasa a sunkuye yake.
"Haidar ya mi'ke ya nufi Aisar, kafa'dansa ya soma dafawa yana furta" kayi ha'kuri Aisar komai mu'kaddari ne daga Allah.... Aisar cikinnkuka yana girgiza kai ya soma fa'din" Haidar I don't deserve you, I failed you, bazan iya ha'da ido da kai ba...." Haidar ya soma girgiza kai yana fa'din" haba Aisar ka daina fa'din haka pls, what you did was absolutely right, kar ka mance for the sake of your mum kayi haka, itace wacce tafi kowa muhimmacin a rayuwarka, Aisar I do understand you, idan da bakayi haka bane sai nace you failed, Aisar you really is a great Hero, we are all proud of you, what you did to me was an incredible I can't repay you, kaida Sameer and my entire family Allah ne kawai zai biyaku, I was never be alone, baku bar ni ni kadai by my self ba, " Kaida Sameer banida abunda zan iya biyanku dashi, kunsadaukar da rayuwarku a gareni, kun tsare mun matata snn a sanadiyana aka kidnapping mum dinka, Aisar thank you thank you for all you've done...... " ya riko hannun Aisar ya 'karasa ya ri'ko na Sameer ya hadasu duka baki daya yace" kun tuna lokacin da nake prison haka muka hada hannun mu mukace we're a team..... gaba daya suka murmusa harda sauran jama'an dake cikin parlorn, Haidar yaci gaba da fa'din babu abunda ya rage mun kaman naga 'yan 'kanne na sun samu maza irinku wanda suke fighting wa Family dinsu, ya juyo yana kallon su Abba kafin yace "Abba these my two brothers are madly in love with your daughters I hope zaka basu Abba..... gaba daya aka sa dariya, Sady da Sumy kuwa sunne kai kawai sukayi suna murmushi.
"Abba ya 'karaso ya dafasu dukansu yace "Haidar koda bayan raina ne Aisar da Sameer basu da mata sai Sadiya da Sumayya, burin ko wani uba knn 'ya'yansa su samu mazaje na 'kwarai... Mum na murmushi tace ku dakata wai ina 'yatan take ne nifa ban ganeta ba dan naga duk kamaninsu kusan 'daya, dariya akayi "Aisar ya 'karaso gaban Sady yana 'dan mata hararan wasa da suka saba yace oya jeki gaisa da mum dinki, dan kwanan zaki bar hannun mamy ki dawo hannunta dan nasan mamy ma ta gaji da fitinarki, mum zakiyi handing over, dan wnn new daughter dinki fitinane da ita...... gaba daya aka sa dariya banda Sady da ta gallawa Aisar harara, mum ta karaso ta rungume Sady tana fadin kyalesa daughter zaizo ya sameni ne.
"Abba ne ya masu add'ua kafin a watse saida ya saka ranar bikin Sady da Sumy nan da Wata uku masu zuwa, kowa yaji da'din hakan, koda zasu tafi masauki Mum tace an 'dan bar mata Sady ta 'dan jima mata anjima sai Aisar ya mayar da ita.
"Haka mu, ta wuni rabon fa'dan Sady da Aisar, yamma lis mum tace Aisar ya mayar da Sady bayan ta cikata da kayan arziki, a mota ma haka sukata kasa hali, saida ya biya da ita wani mall ya mata shopping, turo baki gaba tayi tana fa'din nidai wann kaya sunmin yawa bayan wanda mum ta bani, mamy zatayi fa'da, 'keyarta Aisar ya dungure yace" wancan na mum ne wann kuma nawa, cikin ledan recharge card na 'yan 'dari biyu ya fa'do, ta dauko tana bin katin da kallo kafin tace "what's this, murmushi yayi yace kin tuna sanda muka fara ha'duwa akan kina saka katin dari biyu ne kika kasa bani hanya na wuce...... dariya kawai tayi tana binsa da kallo komai nasa na burgeta tana jin sonsa na shiganta." Bu'de mata kofan mota yayi yace" bismillah Queen, murmushi kawai tayi ta shige cikin motan suka soma tafiya.
"A daidai gate din Hotel din sukayi clash da motan Haidar na fitowa shida Hanifa, horn kawai sukayiwa juna sukanshige.
👸🏻Queen Samy😍💄💋.....
[5/21, 10:33 PM] 🌹 Muhammad🌺kabeer🌹: 🌹🌹🌹 *Mijin Haneefah*🌹🌹🌹
77
"Haidar ya dubi phillips yace " Phillips just park the car here, anjima ka'dan zan fita, phillips ya amsa da ok Sir snn yayi kaman yanda Haidar yace. Da sauri Phillips ya sau'ko ya bu'de masu 'kofa hade da sarawa, a ladabce ya mikawa Haidar key sukayi sallama, nan fa securities masu tsaron gate suka shiga zuwa 'diban gaisuwa, gaba daya sai murnan dawowansa suke da murnan kawar da azzalumin Admiral.
"Haidar ya juyo ya kalli Hanifa gani yayi ta 'dan langa'be kai a 'kirjinsa dan tsawonta a daidai 'kirjinsa take, murmushi yayi bata ankara ba saiji tayi ya dauketa kaman baby.
"YaHaidar what's this, Haidar baice mata komai ba saida suka iso parlorn su ya ajiyeta, kallonta yake da kyawawan idanunsa kafin yace " I love you Beautiful, murmushi tayi ba tareda tace komai ba, ta 'dan mi'ke zaune tana 'ko'karin gyara mayafinta, hannunsa ya daura kan nata ya zame mayafin kafin yace" see you nan fah gidanki ne ko kin mance ne.
"Murmushi ta kuma yi batace komai ba har yanzu, "
"Beautiful bana son kunya kunyan nan naki, nida ke we are one dan haka ki saki jikinki, ta 'dago dara daran idanunta tana dubansa, giran sama Haidar ya daga mata kafin ya manna mata peck a goshinta, ta 'dan muskuta tace "yaHaidar kaga yanzu za'a kira magrib, tunda na rakoka kaman yanda kace ka tashi ka maidani su mamy kar suji shiru....
"Wani kallo kawai Haidar ya mata ya mi'ke yana fa'din" Beautiful babu wanda zai damu kar ki mance da mijinki kike tare, su mamy ma sun fi son haka. ya soma cire agogon hannunsa yana fadin barin yi wanka, mi'kewa tayi tana murmushi tace toh barin 'dan gyara maka gidan kafin ayi kiran sallah, hannunta Haidar ya riko yace " no way banaso ki wahalar mun da baby, ba Dr ya baki bed rest ba, turo baki ta 'danyi tace " am fine fah yaHaidar wllhi zan iyayi pls.
"Ok fine amma kar kiyi da yawa, kai ta gya'da sanda take rage doguwar rigar jikinta, wani mayen kallo Haidae yabita dashi, ganin yana kallonta yasata 'dan jin kunya zata wuce ya jawota jikinsa ya rungumeta ha'de da lumshe ido yace I love you Haneefah, I love you so much. A hankali ta zame jikinta jin zance na neman canza salo " yaHaidar kayi wankan kafin a kira sallah, murmishi yayi ya sunkuyo da kansa saitin cikinta ya soma magana da cikin" daddy's Champion kar momy ta wahalar mun da kai ko, oya hi five ya wani mi'ka hannu sai ka rantse da wani yake magana.... dariya Hanifa tayi tace" yaHaidar baijinka fah, Haidar ya dago ido yana dubanta yace wayagaya maki yana jina ina jinshi. "Murmushi ta kumayi snn tace" is it daddy's champion or daddy's princess tunda kace yana ji." Haidar yace both duka biyu ne a cikinki daddy's Champ and Princess....." Zaro ido Hanifa tayi tace tab twins fah rainon akwai wuya yaHaidar,
"Aike naki ma 'yan uku ne irin na mamy zakiyi bari ki gani, rufe fuskanta tayi ta wuce kitchen da sauri. Murmushi yayi ya mi'ke ya nufi bedroom 'dinsa.
" 'karasowa sukayi suka Haidar ya soma fa'din Abba dama nan kuka nufa, Abba yace ku 'karaso son, Hanifa ta 'karasa ta gaida mum haka Haidar ma, mum ta amsa masu cikin sakin fuska tayiwa Haidar murnan cin nasara shima ya yi mata jajen abunda ya faru gameda dad din Aisar, mum ta 'dan share kwallanta sanda ta juya tana kallon Aisar, shima Haidar kallon Aisar 'din yayi wanda da gani hawayene ke fita daga idonsa koda kan nasa a sunkuye yake.
"Haidar ya mi'ke ya nufi Aisar, kafa'dansa ya soma dafawa yana furta" kayi ha'kuri Aisar komai mu'kaddari ne daga Allah.... Aisar cikinnkuka yana girgiza kai ya soma fa'din" Haidar I don't deserve you, I failed you, bazan iya ha'da ido da kai ba...." Haidar ya soma girgiza kai yana fa'din" haba Aisar ka daina fa'din haka pls, what you did was absolutely right, kar ka mance for the sake of your mum kayi haka, itace wacce tafi kowa muhimmacin a rayuwarka, Aisar I do understand you, idan da bakayi haka bane sai nace you failed, Aisar you really is a great Hero, we are all proud of you, what you did to me was an incredible I can't repay you, kaida Sameer and my entire family Allah ne kawai zai biyaku, I was never be alone, baku bar ni ni kadai by my self ba, " Kaida Sameer banida abunda zan iya biyanku dashi, kunsadaukar da rayuwarku a gareni, kun tsare mun matata snn a sanadiyana aka kidnapping mum dinka, Aisar thank you thank you for all you've done...... " ya riko hannun Aisar ya 'karasa ya ri'ko na Sameer ya hadasu duka baki daya yace" kun tuna lokacin da nake prison haka muka hada hannun mu mukace we're a team..... gaba daya suka murmusa harda sauran jama'an dake cikin parlorn, Haidar yaci gaba da fa'din babu abunda ya rage mun kaman naga 'yan 'kanne na sun samu maza irinku wanda suke fighting wa Family dinsu, ya juyo yana kallon su Abba kafin yace "Abba these my two brothers are madly in love with your daughters I hope zaka basu Abba..... gaba daya aka sa dariya, Sady da Sumy kuwa sunne kai kawai sukayi suna murmushi.
"Abba ya 'karaso ya dafasu dukansu yace "Haidar koda bayan raina ne Aisar da Sameer basu da mata sai Sadiya da Sumayya, burin ko wani uba knn 'ya'yansa su samu mazaje na 'kwarai... Mum na murmushi tace ku dakata wai ina 'yatan take ne nifa ban ganeta ba dan naga duk kamaninsu kusan 'daya, dariya akayi "Aisar ya 'karaso gaban Sady yana 'dan mata hararan wasa da suka saba yace oya jeki gaisa da mum dinki, dan kwanan zaki bar hannun mamy ki dawo hannunta dan nasan mamy ma ta gaji da fitinarki, mum zakiyi handing over, dan wnn new daughter dinki fitinane da ita...... gaba daya aka sa dariya banda Sady da ta gallawa Aisar harara, mum ta karaso ta rungume Sady tana fadin kyalesa daughter zaizo ya sameni ne.
"Abba ne ya masu add'ua kafin a watse saida ya saka ranar bikin Sady da Sumy nan da Wata uku masu zuwa, kowa yaji da'din hakan, koda zasu tafi masauki Mum tace an 'dan bar mata Sady ta 'dan jima mata anjima sai Aisar ya mayar da ita.
"Haka mu, ta wuni rabon fa'dan Sady da Aisar, yamma lis mum tace Aisar ya mayar da Sady bayan ta cikata da kayan arziki, a mota ma haka sukata kasa hali, saida ya biya da ita wani mall ya mata shopping, turo baki gaba tayi tana fa'din nidai wann kaya sunmin yawa bayan wanda mum ta bani, mamy zatayi fa'da, 'keyarta Aisar ya dungure yace" wancan na mum ne wann kuma nawa, cikin ledan recharge card na 'yan 'dari biyu ya fa'do, ta dauko tana bin katin da kallo kafin tace "what's this, murmushi yayi yace kin tuna sanda muka fara ha'duwa akan kina saka katin dari biyu ne kika kasa bani hanya na wuce...... dariya kawai tayi tana binsa da kallo komai nasa na burgeta tana jin sonsa na shiganta." Bu'de mata kofan mota yayi yace" bismillah Queen, murmushi kawai tayi ta shige cikin motan suka soma tafiya.
"A daidai gate din Hotel din sukayi clash da motan Haidar na fitowa shida Hanifa, horn kawai sukayiwa juna sukanshige.
👸🏻Queen Samy😍💄💋.....
[5/21, 10:33 PM] 🌹 Muhammad🌺kabeer🌹: 🌹🌹🌹 *Mijin Haneefah*🌹🌹🌹
77
"Haidar ya dubi phillips yace " Phillips just park the car here, anjima ka'dan zan fita, phillips ya amsa da ok Sir snn yayi kaman yanda Haidar yace. Da sauri Phillips ya sau'ko ya bu'de masu 'kofa hade da sarawa, a ladabce ya mikawa Haidar key sukayi sallama, nan fa securities masu tsaron gate suka shiga zuwa 'diban gaisuwa, gaba daya sai murnan dawowansa suke da murnan kawar da azzalumin Admiral.
"Haidar ya juyo ya kalli Hanifa gani yayi ta 'dan langa'be kai a 'kirjinsa dan tsawonta a daidai 'kirjinsa take, murmushi yayi bata ankara ba saiji tayi ya dauketa kaman baby.
"YaHaidar what's this, Haidar baice mata komai ba saida suka iso parlorn su ya ajiyeta, kallonta yake da kyawawan idanunsa kafin yace " I love you Beautiful, murmushi tayi ba tareda tace komai ba, ta 'dan mi'ke zaune tana 'ko'karin gyara mayafinta, hannunsa ya daura kan nata ya zame mayafin kafin yace" see you nan fah gidanki ne ko kin mance ne.
"Murmushi ta kuma yi batace komai ba har yanzu, "
"Beautiful bana son kunya kunyan nan naki, nida ke we are one dan haka ki saki jikinki, ta 'dago dara daran idanunta tana dubansa, giran sama Haidar ya daga mata kafin ya manna mata peck a goshinta, ta 'dan muskuta tace "yaHaidar kaga yanzu za'a kira magrib, tunda na rakoka kaman yanda kace ka tashi ka maidani su mamy kar suji shiru....
"Wani kallo kawai Haidar ya mata ya mi'ke yana fa'din" Beautiful babu wanda zai damu kar ki mance da mijinki kike tare, su mamy ma sun fi son haka. ya soma cire agogon hannunsa yana fadin barin yi wanka, mi'kewa tayi tana murmushi tace toh barin 'dan gyara maka gidan kafin ayi kiran sallah, hannunta Haidar ya riko yace " no way banaso ki wahalar mun da baby, ba Dr ya baki bed rest ba, turo baki ta 'danyi tace " am fine fah yaHaidar wllhi zan iyayi pls.
"Ok fine amma kar kiyi da yawa, kai ta gya'da sanda take rage doguwar rigar jikinta, wani mayen kallo Haidae yabita dashi, ganin yana kallonta yasata 'dan jin kunya zata wuce ya jawota jikinsa ya rungumeta ha'de da lumshe ido yace I love you Haneefah, I love you so much. A hankali ta zame jikinta jin zance na neman canza salo " yaHaidar kayi wankan kafin a kira sallah, murmishi yayi ya sunkuyo da kansa saitin cikinta ya soma magana da cikin" daddy's Champion kar momy ta wahalar mun da kai ko, oya hi five ya wani mi'ka hannu sai ka rantse da wani yake magana.... dariya Hanifa tayi tace" yaHaidar baijinka fah, Haidar ya dago ido yana dubanta yace wayagaya maki yana jina ina jinshi. "Murmushi ta kumayi snn tace" is it daddy's champion or daddy's princess tunda kace yana ji." Haidar yace both duka biyu ne a cikinki daddy's Champ and Princess....." Zaro ido Hanifa tayi tace tab twins fah rainon akwai wuya yaHaidar,
"Aike naki ma 'yan uku ne irin na mamy zakiyi bari ki gani, rufe fuskanta tayi ta wuce kitchen da sauri. Murmushi yayi ya mi'ke ya nufi bedroom 'dinsa.