Sashe 41
Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"Shine fa na tattara, na rufe shi kamar yana bacci,na saka kayana, na dau akwati na, na kunna sigari na na fto kamar ba komai, motar da muka saba fita, na fita daga garin Abuja a daren, ashe labari ya bazu, ko da na dawo Kano qofar gidana cike yake da 'yan sanda da sojoji, kwana nayi na fita a motar na gudu, wasu ne suka kula da motar suka sanar da hukuma,tin daga nan nake gudu,bana can bana nan, dan Allah Sugar ka taimaken, in aka kamani kasheni za ai, ni garin mu ma zan koma, in komai ya lafa,"
"Kar ki damu, zaki zauna anan har na sama maki wajen da zaki koma,"
"In an isa shegiya nake, wace karuwar ce zata sauna min a gida? Tabd jam, ai ba zata sabu ba bindiga a ruwa, tashi zaki yanda kk rarrafo ki fice, yau auren mu kwana biyu ba zaki rusan jin dadina ba, rannan kin kirani qaramar karuwa, naji yanzu jice da shi na har abada mutu ka raba,ke babbar karuwa ina connections din ki, da ba zasu wanke ki ba yanzu?"mu sauna dake muma ki kashe mu?"
Sai ga Becca an kwanta a qasa ana ba Hadiza hakuri, Khaleefa ne ya daka ma Hadiza tsawa,yace kar ta sake magana,shiru tai ranta bace,aiko indai zata zauna ita gida zata shiga,in yaso sanda ta tafi ta koma.
"Gidan mu zan je sai ku qarata dama mai hali baya fasawa ai,"
Wani mari Khaleefa ya bata, d sauri ta dafe kuncin ta, hawaye na tsiyaya,
"Ni ka mara?"
Daburcewa yayi,ya bita zai kamo ta ta ruga dakin su d gudu, binta yayi a baya, suna shiga ya ja ta ya matse da qarfi,tana ta rusa kuka tana tafiya za tai,kuma sai ta fada Hajja ya aje karuwa mai kisan kai.
"🗣👂🏻 ke ki nutsu,kina ta hauka ni mahaukacin ina ne zan barta anan? Hukuma ta san na bata kariya ni kaina kama ni za ai, ki ci gaba da bori ki je gida, zan kira police a wuce da ita yanzu, ai inna nuna bana tare da ita gaba sa tai,"
Kissing din shi ta hau yi,sannan ta sake shi ta saka doguwar riga, ta sa mayafi tana ta masifa ta fice, yana bata hakuri,
"Sugar kayi hakuri na sa matar ka ta bar gida,"
"Ba komai, ina zuwa,"
Daki yaje ya samu no Sabeer yace ya tura masa kowacce no ta bokan shi masu damara, nan d nan ya tura masa, through message ya fada masu komai, sannan yace su zo ga address su wuce da ita,yana saune yana tura saqon ba tare da ta gani na.
Hira sike tayi, ta tashi ta rage kayan jikin ta, sai da Khaleefa yayi yaqi sosai d zuciyar shi wajen danne kwadayin daya taso masa, Rebecca ta hadu matuqa, ga kalar fatar ta mai kyau,magrib aka kira yace bari yaje yayi sallah, yana tashi ana buga gate,'yan sanda ne suka zagaye gidan ko ta ina,Khaleefa leqawa yayi dayaga sune ya ce mata yana zuwa.
Taso ta leqa taga waye, sai tayi tinanin ko Hadiza ce? Koma waye yau dai sai ta dan dana Khaleefa ta dade bata yi komai ba,yau ta samu abinci da wajen kwana ai ta samu dan tayin kwana ko?
Da qarfi aka bude qofar 'yan sanda suka bayyana, ihu ta saka,ta fara zagin Khaleefa yan maqale da hannayen shi, ko a gikin shi,suka fice da ita, sai fadin take
"Bani na kashe shi ba, bani bace, ya riga ya mutu kafin na bar gidan, Allah bani bace,"
Ba wanda ya kula ta haka suka tankada qeyar ta cikin motar kyauta.
Hadiza na waje,tana jiran su fice ta koma gidan ta, tana shiga ta maqalqale Khaleefa kamar za a kwace mata shi tana sauke ajiyar zuciya.
Bayan sun yi sallah suka yi karatun qur'ani da azkar, kafin su gama an kira isha'i,sallah sukai suka ci abincin da bai ci ba tinda ya dawo.
Sannan suka yi wanka sukai brush, Hadiza sarkin qalqale jiki aka sha gayu, Khaleefa tin da Becca na nan maganin nan ya fara masa aiki, kafin su gama komai suje bacci ya gama jiquwa a jikin shi, a ranar dai Hadiza ta sha mamaki matuqa,dan ko a baya bata taba jin Khaleefa haka ba.
Sai santi take zubawa, abinda khaleefa ke so kenan, mace ta yaba kwazon shi, ta nuna masa shi din ba kamar shi,ai kuwa ranar shi ya sama macen,dan kuwa washegari shi ya gyara gida, yayi girki, Hadiza na maqale dik inda yayi, tana nuna masa ita fa yayi ya gama ya sammata,sai yayi dariya yace me zai sammata? Tace abun nannnn, a haka zasuyi ta dariya suna hira cikn so da qauna.
Sai da sukai wata biyu Maman khaleefa ta bada Ahmad da akaiwa Yayen dole aka dawo da dashi, ta roqe su da su basu shi ya koma wajen ta da zama,Khaleefa yaqi, amma Hadiza ta ma Mama alqawarin zasu na kawo shi lokaci zuwa lokaci yana zama da ita.
***********************
Ameerah na gidan Ummah, ta zama 'yammatan Umma, Sabeer kam yau yace zai je ya dakko diyar su tinda Umma ta murje ido ta hana su, zai aje kunya a gefe ya amshi 'yar shi, Aeeshaa na ta masa dariya, dan in yana fada wani dadi ke kama ta.
Ameenaa da Abdul ne suka je gaida su, inda suka tafi da Ameerah, tana shiga taga Sabeer da gudu ta sauka a jikin Abdul tana kiran
"Baabaa"
Sabeer ne ya daga ta sama, yana kissing din ta suna ta dariya, abun gwanin dadi.
Sun jima suna hira,Aeeshaa na tsokanar Ameena da cewa waye saurayin ta ne itana da alama auren wuri za a mata, dan tana da girman jiki,
"Ni ban da saurayi Adda, na wa nake da za ai mganar aure na? Gaskiya ni sai na yi digiri nai digirgir,"
"Ba a gaban Umma ba yarin ya kin sani ai, ko jiya me tace maki?"
"Rabu da ita wasa take, kuma naga dai nice auta ai bazata so na bar ta ba da wuri,"
"Hummm a dai bar maganar har ki qara girma, amma aure da wuri wajib,"
Sai yamma suka tafi, bayan sun isa sukai waya da Aeeshaa,daga nan Umma ta karba,sukai ta hira, tana bata wasu daga cikin tips din da zasu qara mata zaman lfy d kuma ni'ima.
*********************
Bayan shekara biyu,Aeeshaa na dauke da ciki wata takwas, Hassana ta haifi 'yan biyu suma.mata, Hadiza har yanzu dai ba haihuwa, suna nan da Ahmad dai.
"Ni gaskiya sai naje suna,"
"Ni gaskiya ba zaki baaa,"
"Uhummmm plssss naaaa,"
"Uhummmm nooo naaaa,"
"Dan Allah Abban Ameerah ka barni naje ko a jirgi ne,"
"Ki haihu a hanya? Ni dai ki bari ki zauna ki ta aikin lada shawara ta kenan,"
Harar wasa ya jefa mata,tinawa yayi Ameerah na gidan Hajja, dan haka ya kama ta ya daga sama, a kan katafaren gadon su daua sha gyara ya aje ta,nan da nan ta gano shi, zillo ta hau yi zata sauka ya qi barin ta, salon daya fara mata ne ya sa ta manta da komai d kowa,dan walaqanci har ni danake lahe a bakin qofa, sai hakura nai d dakko maku rahoto na tafi ina kukan wulaqantani da Aeeshaa tayi, wai kan mage ya fita daga leda, yarinyar nan har ta iya sumbatar miji a gaban😭😭🤧🤧🤧Yaran zamani masu zamammiyar qeya...............
*Alhamdu lilLAAH this is the end of Aeesha's tory, Allah ya sa mun amfana da abubuwan da aka koyar a cikin wannan labarin, zan ji dadi matuqa innaji comments din ku akai, musamman akan abinda ke akan kan ki kk koya, thank u all for everything.*
*Haermeen Haermmaerg loves all her fans domin Allah* ❤
*Yahhhhhhh i am so ready for this wedding,hummmm in kuka ga yanda na ke doki kamar nice Sabeer, dan na kula yafi kowa son auren, ko akwai wanda ya fishi?*
"Kar ki damu, zaki zauna anan har na sama maki wajen da zaki koma,"
"In an isa shegiya nake, wace karuwar ce zata sauna min a gida? Tabd jam, ai ba zata sabu ba bindiga a ruwa, tashi zaki yanda kk rarrafo ki fice, yau auren mu kwana biyu ba zaki rusan jin dadina ba, rannan kin kirani qaramar karuwa, naji yanzu jice da shi na har abada mutu ka raba,ke babbar karuwa ina connections din ki, da ba zasu wanke ki ba yanzu?"mu sauna dake muma ki kashe mu?"
Sai ga Becca an kwanta a qasa ana ba Hadiza hakuri, Khaleefa ne ya daka ma Hadiza tsawa,yace kar ta sake magana,shiru tai ranta bace,aiko indai zata zauna ita gida zata shiga,in yaso sanda ta tafi ta koma.
"Gidan mu zan je sai ku qarata dama mai hali baya fasawa ai,"
Wani mari Khaleefa ya bata, d sauri ta dafe kuncin ta, hawaye na tsiyaya,
"Ni ka mara?"
Daburcewa yayi,ya bita zai kamo ta ta ruga dakin su d gudu, binta yayi a baya, suna shiga ya ja ta ya matse da qarfi,tana ta rusa kuka tana tafiya za tai,kuma sai ta fada Hajja ya aje karuwa mai kisan kai.
"🗣👂🏻 ke ki nutsu,kina ta hauka ni mahaukacin ina ne zan barta anan? Hukuma ta san na bata kariya ni kaina kama ni za ai, ki ci gaba da bori ki je gida, zan kira police a wuce da ita yanzu, ai inna nuna bana tare da ita gaba sa tai,"
Kissing din shi ta hau yi,sannan ta sake shi ta saka doguwar riga, ta sa mayafi tana ta masifa ta fice, yana bata hakuri,
"Sugar kayi hakuri na sa matar ka ta bar gida,"
"Ba komai, ina zuwa,"
Daki yaje ya samu no Sabeer yace ya tura masa kowacce no ta bokan shi masu damara, nan d nan ya tura masa, through message ya fada masu komai, sannan yace su zo ga address su wuce da ita,yana saune yana tura saqon ba tare da ta gani na.
Hira sike tayi, ta tashi ta rage kayan jikin ta, sai da Khaleefa yayi yaqi sosai d zuciyar shi wajen danne kwadayin daya taso masa, Rebecca ta hadu matuqa, ga kalar fatar ta mai kyau,magrib aka kira yace bari yaje yayi sallah, yana tashi ana buga gate,'yan sanda ne suka zagaye gidan ko ta ina,Khaleefa leqawa yayi dayaga sune ya ce mata yana zuwa.
Taso ta leqa taga waye, sai tayi tinanin ko Hadiza ce? Koma waye yau dai sai ta dan dana Khaleefa ta dade bata yi komai ba,yau ta samu abinci da wajen kwana ai ta samu dan tayin kwana ko?
Da qarfi aka bude qofar 'yan sanda suka bayyana, ihu ta saka,ta fara zagin Khaleefa yan maqale da hannayen shi, ko a gikin shi,suka fice da ita, sai fadin take
"Bani na kashe shi ba, bani bace, ya riga ya mutu kafin na bar gidan, Allah bani bace,"
Ba wanda ya kula ta haka suka tankada qeyar ta cikin motar kyauta.
Hadiza na waje,tana jiran su fice ta koma gidan ta, tana shiga ta maqalqale Khaleefa kamar za a kwace mata shi tana sauke ajiyar zuciya.
Bayan sun yi sallah suka yi karatun qur'ani da azkar, kafin su gama an kira isha'i,sallah sukai suka ci abincin da bai ci ba tinda ya dawo.
Sannan suka yi wanka sukai brush, Hadiza sarkin qalqale jiki aka sha gayu, Khaleefa tin da Becca na nan maganin nan ya fara masa aiki, kafin su gama komai suje bacci ya gama jiquwa a jikin shi, a ranar dai Hadiza ta sha mamaki matuqa,dan ko a baya bata taba jin Khaleefa haka ba.
Sai santi take zubawa, abinda khaleefa ke so kenan, mace ta yaba kwazon shi, ta nuna masa shi din ba kamar shi,ai kuwa ranar shi ya sama macen,dan kuwa washegari shi ya gyara gida, yayi girki, Hadiza na maqale dik inda yayi, tana nuna masa ita fa yayi ya gama ya sammata,sai yayi dariya yace me zai sammata? Tace abun nannnn, a haka zasuyi ta dariya suna hira cikn so da qauna.
Sai da sukai wata biyu Maman khaleefa ta bada Ahmad da akaiwa Yayen dole aka dawo da dashi, ta roqe su da su basu shi ya koma wajen ta da zama,Khaleefa yaqi, amma Hadiza ta ma Mama alqawarin zasu na kawo shi lokaci zuwa lokaci yana zama da ita.
***********************
Ameerah na gidan Ummah, ta zama 'yammatan Umma, Sabeer kam yau yace zai je ya dakko diyar su tinda Umma ta murje ido ta hana su, zai aje kunya a gefe ya amshi 'yar shi, Aeeshaa na ta masa dariya, dan in yana fada wani dadi ke kama ta.
Ameenaa da Abdul ne suka je gaida su, inda suka tafi da Ameerah, tana shiga taga Sabeer da gudu ta sauka a jikin Abdul tana kiran
"Baabaa"
Sabeer ne ya daga ta sama, yana kissing din ta suna ta dariya, abun gwanin dadi.
Sun jima suna hira,Aeeshaa na tsokanar Ameena da cewa waye saurayin ta ne itana da alama auren wuri za a mata, dan tana da girman jiki,
"Ni ban da saurayi Adda, na wa nake da za ai mganar aure na? Gaskiya ni sai na yi digiri nai digirgir,"
"Ba a gaban Umma ba yarin ya kin sani ai, ko jiya me tace maki?"
"Rabu da ita wasa take, kuma naga dai nice auta ai bazata so na bar ta ba da wuri,"
"Hummm a dai bar maganar har ki qara girma, amma aure da wuri wajib,"
Sai yamma suka tafi, bayan sun isa sukai waya da Aeeshaa,daga nan Umma ta karba,sukai ta hira, tana bata wasu daga cikin tips din da zasu qara mata zaman lfy d kuma ni'ima.
*********************
Bayan shekara biyu,Aeeshaa na dauke da ciki wata takwas, Hassana ta haifi 'yan biyu suma.mata, Hadiza har yanzu dai ba haihuwa, suna nan da Ahmad dai.
"Ni gaskiya sai naje suna,"
"Ni gaskiya ba zaki baaa,"
"Uhummmm plssss naaaa,"
"Uhummmm nooo naaaa,"
"Dan Allah Abban Ameerah ka barni naje ko a jirgi ne,"
"Ki haihu a hanya? Ni dai ki bari ki zauna ki ta aikin lada shawara ta kenan,"
Harar wasa ya jefa mata,tinawa yayi Ameerah na gidan Hajja, dan haka ya kama ta ya daga sama, a kan katafaren gadon su daua sha gyara ya aje ta,nan da nan ta gano shi, zillo ta hau yi zata sauka ya qi barin ta, salon daya fara mata ne ya sa ta manta da komai d kowa,dan walaqanci har ni danake lahe a bakin qofa, sai hakura nai d dakko maku rahoto na tafi ina kukan wulaqantani da Aeeshaa tayi, wai kan mage ya fita daga leda, yarinyar nan har ta iya sumbatar miji a gaban😭😭🤧🤧🤧Yaran zamani masu zamammiyar qeya...............
*Alhamdu lilLAAH this is the end of Aeesha's tory, Allah ya sa mun amfana da abubuwan da aka koyar a cikin wannan labarin, zan ji dadi matuqa innaji comments din ku akai, musamman akan abinda ke akan kan ki kk koya, thank u all for everything.*
*Haermeen Haermmaerg loves all her fans domin Allah* ❤
*Yahhhhhhh i am so ready for this wedding,hummmm in kuka ga yanda na ke doki kamar nice Sabeer, dan na kula yafi kowa son auren, ko akwai wanda ya fishi?*