Sashe 13
Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin dare na yi ya sa Hajja miqewa, Aeeshaa ji tai kamar ta bita su koma, tsananin tsoron Khaleefa ya hana ta shan iska da kyau.
Drivern gidan Baba General ne zai maida su, dan bai wuce ba yana jiran su zo ya maida su dama.
Gida ya rage daga Khaleefa sai Aeeshaa ko mai gadi babu, saboda sabon gida ne, ba su samu mai gadi ba tukunna.
Sai da ya tabbatar kowa ya tafi, ba mai dawowa, dan haka ya shiga ya watsa ruwa, ya sauya qananan kaya, ya feshe jikin shi da turarukan shi masu qamshin gaske, ya du key din motr shi ya nufi dakin Aeeshaa.
A zaune take bakin gado, tayi kuka har ta gaji, sai shessheqa take, idon ta na zubo da hawaye, lokaci zuwa lokaci tana sharewa.
Bataji sanda ma ya bude qofar ba, sai jin an jefo mata abu tayi a cinya.
"Tashi muje ki rufe gida, zan fita, in bani kk ji ba kar ki sake ki bude qofa, dan akwai 'yan iskan unguwa masu shiga gidan amare su masu fyade kuma suyi sata,"
Wani irin mugun tsoro ne ya kama ta, da sauri ta miqe tana waro manyan idanun ta waje, shi ko murmushin mugunta ne ya subuce masa,
'Zaki san an maren akan ki, azaba sai kin sha ta har kin gudu da qafafun ki'
Wasu sabbin hawaye ne ya sake balle mata
'Oh Allah in laifi na yi ka yafe ni, ka sassauta ma rayuwata wannan azabobi danake sha'
"Kina ma jin me nake fada kuwa?"
"Immm.....ammmm yi hakuri me kace,"
"Oh bakiji ma me nake fada ba ko? Kiyi bacci na dawo baki buden ba ki gani,"
Ficewar shi yayi, kamar ta bishi ta hana shi barin ta ita daya, a parlour ta zube tana kuka mara sauti, dan muryar ta ta dusashe sosai saboda kuka.
Bai tsaya a ko ina ba sai gidan Rebbeca, ta masa alqawarin kan ta yau, indai ya baro amaryar shi ya je gare ta, amma da alama ba zai samu ba, dan in ban bata ji ba abinda na jiyo a cikin gidannan shi khaleefa ya jiyo😨😨😨😨
*Allah sarki Aeeshaa me kuke gani game da rayuwar ta? Shin mutum mumini dama na shiga wahalar rayuwa haka? Mu tattauna dan samun ilimin junan mu*
💅🏼 *KUN MAKARO* 💅🏼
*BY HAERMEEBRAERH*
Page 10:
D sauri ya kashe motar shi ya qarasa jikin qofar shiga qayataccen parlourn, yana kusantar wajen kidan da dariyar Rebecca na qara shigar masa kunne, murda knob din yayi ya tura kai ciki, mummunan gamo yayi da wani garjejen magidanci, Rebecca na kwance saman cinyar shi tana rawa a jikin shi, yana saka mata kudin qasar amurka a dan kamfan ta, ta juya baya dan haka bata ga shigar shi ba.
"Kai waye kai zaka shigo mana waje haka?"
Banza Khaleefa yayi dashi, daidai lokacin Rebecca ta waiwaya ganin wanda ake wa magana, wani abu ta hadiya sakamakon ganin wani irin kallo da Khaleefa yake mata, bata son ta rada shi, tana matuqar jin dadin shi, in ta rasa shi wadannan Alhazan sai dai suji dadi da ita, bata wani morar su sai kudin su.
"Give me a minute Alhaji na,"
Kissing din shi tayi a lips ya lumshe ido,ya gyara qaton tumbin shi ya kwanta a kujerar yana jiran ta.
Hannun Khaleefa tai niyyar kamawa ya kwace ya dau hanyar fita.
Da gudu ta bishi ta sha gaban shi, direct qasan shi ta kai hannun ta tana juya jikin ta a nashi, kundai san Khaleefa da jaraba, nan da nan ya rikice, ya manna ta da jikin motar shi,
"Me yasa zaki min haka, kin san wannan me kama da aladun zai zo zaki gayyacen?"
"Ka yi hakuri my sugar, ban san zai zo ba, na gama shirya maka kaina kawai yamin waya wai naje na dakko shi, nan zai kwana, in banda jaraba ko gidan shi bai je ba fa, ya sauka anan, daga tafiya suka dawo da His highness amma ya zo min nan, ka san ina samu a wajen shi sosai, shi ya sai min motar danake hawa yanzu, ka min hakuri zuwa jibi ko gata,"
Janye ta Khaleefa yayi dan takaici, har gata? Yaushe zai iya kaiwa gata bai jishi yana service ba, inaaa.
Komai bai ce ba y bude mota ya shige, bin shi tai tana ta kwankwasa glass din ko kula ta bai ba ya fice, yarfe hannu tai ta kama goshin ta, ta san kan ya sakko sai ta dade, damuwar ta har ya je ya kwana da amarya tafita komai ya aje ta a gefe, haske ta yayi da fitilar motar shi sanda zai fita, wani.matsanancin sha'awa ke dawainiya da Khaleefa, musamman da ya ganta daga ita sai bikini.
Da mugun gudu yake komawa gida.
Zaune take tana ta rera karatun qur'ani a hankali, kuma cikin ikon Allah a hankali ciwon kan ke sauka, amma goshin ta na zafi wannan kuma ta san harda bacci.
Horn taji ana dannawa da qarfin tsiya,aiko da gudu ta miqe ta je waje, tana son ta bude bata san waye ba, ko barayin ne suka zo, wani qara cikin ta ya bada, in sune anya zasuna horn haka?
Shahada tai ta bude, koma waye ta san ba mai cutarwa bane tinda har yayi horn.
A guje ya parker motar shi ya fita, ko bi ta kan ta bai ba ya shige,
'Ikon Allah ni zan rufe ma gidan,'
Rifewa tai tayi ayatul kursiyyu ta tofa ta koma ciki, hankalin ta ya kwanta tinda ya dawo lfy xata iya baccin ta yanzu.
Kayan ta ta cire bayan ta shiga bandakin dake dakin ta, wanka ta fara, sannan tayi alwalar bacci,ta fito, duba kayan sawa ta shiga yi, da dikkan alamu, kayan ta anyi mistake an kai mata wani wajen dan nan daga atampopi sai laces da dogayen riguna ta gani.
'Ina to suka saka min qananan kayana da n bacci ni Aeeshaa?'
Dubawa take amma iya abinda take ta karo d su kenan, hijab ta saka babba, ta nufi dayan dakin, dan dubawa ko can aka aje mata.
Daki uku ne a gidan manya, sai parlour biyu babba d qarami, da store sai babban kitchen sannan wajen dinning, gidane wanda kwararren magini ya tsara shi, Hajja da kan ta ta zabi kayayyakin dakin, kai har na kitchen ma, da su Balqis na ganin za a saka kaya marasa kyau tinda Hajja ce zata zaba, a ganin su tsohuwa me ta sani na zamani, Aeeshaa mamakin ganin kyau da tsaruwar wajen take,tama manta me ya fito da ita,ta leqa nan ta leqa can.
Qarar TV taji a daya daga cikin dakunan, gashi irin nishin da taji watannin baya da suka wuce a dakin Khaleefa a gidan su shi take sake jiyo wa, duba lokaci tayi taga qarfe 2:12am, d sauri2 ta qarasa bakin qofar, ta kasa kunnen ta dan ta tabbatar da me take jiyowa.
Khaleefa wanda ya maida hankali wajen sabon Allahn shi d ya saba ne ya ga inuwar mutum a bakin qofar dakin shi, dakatawa yayi, yana kallon wajen, murmushin mugunta yayi daya ga ba a bar wajen ba, ya tabbata ita ce, yau zai maganin ta, ta yi na biyu gobe bazata sake na uku ba.
Sauka yayi a gadon nashi, ya qarasa fidda boxern shi, ya nufi bakin qofar dakin, shiru yayi na wasu daqiqu da basu wuce biyar ba, da qarfi ya bude qofar, aiko da ka ta fada dakin, cike da tsananin tashin hankali da kidima take qoqrin yin magana,amma A ta kasa fita.
Da hanzari ta rufe idon ta, ganin Khaleefa ba komai a jikin shi, tsaya mata yayi qere2 yana kallon yanayin yanda take a tsorace, murmushi yayi sannan ya bata rai
"Ke me kk min a qofar daki? Labe ko?"
"Ahhhh.....ahhhh Yah Khaleefa, naji kamar hayaniya ne shhhhshiii neee na ce barrrii naji, dan Allah ka rufan asiri kayi hakuri ka yafemin ba zan sake ba,wannan alqawarri na dauka har abada ba zan sake zuwa inda kk ba sai ka kirawo ni, tsautsayi ne ya sa na kasa maka kunne,"
Hayaniyar ta na damun shi, cike da tsawa ya dakatar da ita,
"Keep quit stupid! In kk qara cewa tak anan sai na babballaki, ba mai taimakon ki, wuce muje,"
"Ina😨"
"Ciki"
"Ayi me?"
"Irin wancan, kar ki sake magana or else...."
Gum tai da bakin ta tana tsinewa karambanin daya sa ta kasa masa kunne,ba halin ta bane, azal ce ta janyo ta,yau ta shiga uku.
"Bude idon ki da kyau ki kalla, dik abinda kk ga anayi kema shi zaki min,in kuma kk qi, sai jikin ki ya gaya maki yau, ba dai an aura min ke ba? Ai kn talatta a garen, so kar ki damu"
"Dan Allah, dan soyayyar ka da Annabin rahama ka tausayamin, ni ban taba kallon irin wannan sabon Allahn ba, ka tausaya min ka barni na tafi, inshaa Allahu hanyar ma da kabi ba zan sake bi ba, in ba kai ja kirani ba, ka tausayamin bani da lafiya,"
Yanda take maganar ya mugum bawa Khaleefa dariya,dik iskancin shi na shiru2 yau ji yake kamar ya kwanta dan dariya.
Sai da ya yi dariya sosai, ita kuma tana tsugunne tana kuka, sannan ya bata rai, ya nufe ta gadan2, ya cire hijabin ta, mayafin da ta yafa sanda aka kawo ta shi ta daura, ba abinda yake boye a jikin ta, Khaleefa tinda yake kallon fina2n iskancin shi bai taba kallon mai dirarren jiki irin na Aeeshaa ba, wata matsananciyar sha'awar ta ce ta kama shi.
Dambe suka fara, zai cire xanin ita kuma tana qoqarin kwacewa.
Ta san ko a islamiyya an sanar dasu saduwar aure, da yanda miji ke zuwa matar shi a daren farko, bata ga daya daga cikin wannan ba, ko ba komai ba zata so Allah ya azurta su da zuri'a a wannan halin qazantar ba,yana kallon film din batsa sannan ya sadu da ita inaaa, yau sai dai ya mata duka, amma ba zata bar shi ba.
Drivern gidan Baba General ne zai maida su, dan bai wuce ba yana jiran su zo ya maida su dama.
Gida ya rage daga Khaleefa sai Aeeshaa ko mai gadi babu, saboda sabon gida ne, ba su samu mai gadi ba tukunna.
Sai da ya tabbatar kowa ya tafi, ba mai dawowa, dan haka ya shiga ya watsa ruwa, ya sauya qananan kaya, ya feshe jikin shi da turarukan shi masu qamshin gaske, ya du key din motr shi ya nufi dakin Aeeshaa.
A zaune take bakin gado, tayi kuka har ta gaji, sai shessheqa take, idon ta na zubo da hawaye, lokaci zuwa lokaci tana sharewa.
Bataji sanda ma ya bude qofar ba, sai jin an jefo mata abu tayi a cinya.
"Tashi muje ki rufe gida, zan fita, in bani kk ji ba kar ki sake ki bude qofa, dan akwai 'yan iskan unguwa masu shiga gidan amare su masu fyade kuma suyi sata,"
Wani irin mugun tsoro ne ya kama ta, da sauri ta miqe tana waro manyan idanun ta waje, shi ko murmushin mugunta ne ya subuce masa,
'Zaki san an maren akan ki, azaba sai kin sha ta har kin gudu da qafafun ki'
Wasu sabbin hawaye ne ya sake balle mata
'Oh Allah in laifi na yi ka yafe ni, ka sassauta ma rayuwata wannan azabobi danake sha'
"Kina ma jin me nake fada kuwa?"
"Immm.....ammmm yi hakuri me kace,"
"Oh bakiji ma me nake fada ba ko? Kiyi bacci na dawo baki buden ba ki gani,"
Ficewar shi yayi, kamar ta bishi ta hana shi barin ta ita daya, a parlour ta zube tana kuka mara sauti, dan muryar ta ta dusashe sosai saboda kuka.
Bai tsaya a ko ina ba sai gidan Rebbeca, ta masa alqawarin kan ta yau, indai ya baro amaryar shi ya je gare ta, amma da alama ba zai samu ba, dan in ban bata ji ba abinda na jiyo a cikin gidannan shi khaleefa ya jiyo😨😨😨😨
*Allah sarki Aeeshaa me kuke gani game da rayuwar ta? Shin mutum mumini dama na shiga wahalar rayuwa haka? Mu tattauna dan samun ilimin junan mu*
💅🏼 *KUN MAKARO* 💅🏼
*BY HAERMEEBRAERH*
Page 10:
D sauri ya kashe motar shi ya qarasa jikin qofar shiga qayataccen parlourn, yana kusantar wajen kidan da dariyar Rebecca na qara shigar masa kunne, murda knob din yayi ya tura kai ciki, mummunan gamo yayi da wani garjejen magidanci, Rebecca na kwance saman cinyar shi tana rawa a jikin shi, yana saka mata kudin qasar amurka a dan kamfan ta, ta juya baya dan haka bata ga shigar shi ba.
"Kai waye kai zaka shigo mana waje haka?"
Banza Khaleefa yayi dashi, daidai lokacin Rebecca ta waiwaya ganin wanda ake wa magana, wani abu ta hadiya sakamakon ganin wani irin kallo da Khaleefa yake mata, bata son ta rada shi, tana matuqar jin dadin shi, in ta rasa shi wadannan Alhazan sai dai suji dadi da ita, bata wani morar su sai kudin su.
"Give me a minute Alhaji na,"
Kissing din shi tayi a lips ya lumshe ido,ya gyara qaton tumbin shi ya kwanta a kujerar yana jiran ta.
Hannun Khaleefa tai niyyar kamawa ya kwace ya dau hanyar fita.
Da gudu ta bishi ta sha gaban shi, direct qasan shi ta kai hannun ta tana juya jikin ta a nashi, kundai san Khaleefa da jaraba, nan da nan ya rikice, ya manna ta da jikin motar shi,
"Me yasa zaki min haka, kin san wannan me kama da aladun zai zo zaki gayyacen?"
"Ka yi hakuri my sugar, ban san zai zo ba, na gama shirya maka kaina kawai yamin waya wai naje na dakko shi, nan zai kwana, in banda jaraba ko gidan shi bai je ba fa, ya sauka anan, daga tafiya suka dawo da His highness amma ya zo min nan, ka san ina samu a wajen shi sosai, shi ya sai min motar danake hawa yanzu, ka min hakuri zuwa jibi ko gata,"
Janye ta Khaleefa yayi dan takaici, har gata? Yaushe zai iya kaiwa gata bai jishi yana service ba, inaaa.
Komai bai ce ba y bude mota ya shige, bin shi tai tana ta kwankwasa glass din ko kula ta bai ba ya fice, yarfe hannu tai ta kama goshin ta, ta san kan ya sakko sai ta dade, damuwar ta har ya je ya kwana da amarya tafita komai ya aje ta a gefe, haske ta yayi da fitilar motar shi sanda zai fita, wani.matsanancin sha'awa ke dawainiya da Khaleefa, musamman da ya ganta daga ita sai bikini.
Da mugun gudu yake komawa gida.
Zaune take tana ta rera karatun qur'ani a hankali, kuma cikin ikon Allah a hankali ciwon kan ke sauka, amma goshin ta na zafi wannan kuma ta san harda bacci.
Horn taji ana dannawa da qarfin tsiya,aiko da gudu ta miqe ta je waje, tana son ta bude bata san waye ba, ko barayin ne suka zo, wani qara cikin ta ya bada, in sune anya zasuna horn haka?
Shahada tai ta bude, koma waye ta san ba mai cutarwa bane tinda har yayi horn.
A guje ya parker motar shi ya fita, ko bi ta kan ta bai ba ya shige,
'Ikon Allah ni zan rufe ma gidan,'
Rifewa tai tayi ayatul kursiyyu ta tofa ta koma ciki, hankalin ta ya kwanta tinda ya dawo lfy xata iya baccin ta yanzu.
Kayan ta ta cire bayan ta shiga bandakin dake dakin ta, wanka ta fara, sannan tayi alwalar bacci,ta fito, duba kayan sawa ta shiga yi, da dikkan alamu, kayan ta anyi mistake an kai mata wani wajen dan nan daga atampopi sai laces da dogayen riguna ta gani.
'Ina to suka saka min qananan kayana da n bacci ni Aeeshaa?'
Dubawa take amma iya abinda take ta karo d su kenan, hijab ta saka babba, ta nufi dayan dakin, dan dubawa ko can aka aje mata.
Daki uku ne a gidan manya, sai parlour biyu babba d qarami, da store sai babban kitchen sannan wajen dinning, gidane wanda kwararren magini ya tsara shi, Hajja da kan ta ta zabi kayayyakin dakin, kai har na kitchen ma, da su Balqis na ganin za a saka kaya marasa kyau tinda Hajja ce zata zaba, a ganin su tsohuwa me ta sani na zamani, Aeeshaa mamakin ganin kyau da tsaruwar wajen take,tama manta me ya fito da ita,ta leqa nan ta leqa can.
Qarar TV taji a daya daga cikin dakunan, gashi irin nishin da taji watannin baya da suka wuce a dakin Khaleefa a gidan su shi take sake jiyo wa, duba lokaci tayi taga qarfe 2:12am, d sauri2 ta qarasa bakin qofar, ta kasa kunnen ta dan ta tabbatar da me take jiyowa.
Khaleefa wanda ya maida hankali wajen sabon Allahn shi d ya saba ne ya ga inuwar mutum a bakin qofar dakin shi, dakatawa yayi, yana kallon wajen, murmushin mugunta yayi daya ga ba a bar wajen ba, ya tabbata ita ce, yau zai maganin ta, ta yi na biyu gobe bazata sake na uku ba.
Sauka yayi a gadon nashi, ya qarasa fidda boxern shi, ya nufi bakin qofar dakin, shiru yayi na wasu daqiqu da basu wuce biyar ba, da qarfi ya bude qofar, aiko da ka ta fada dakin, cike da tsananin tashin hankali da kidima take qoqrin yin magana,amma A ta kasa fita.
Da hanzari ta rufe idon ta, ganin Khaleefa ba komai a jikin shi, tsaya mata yayi qere2 yana kallon yanayin yanda take a tsorace, murmushi yayi sannan ya bata rai
"Ke me kk min a qofar daki? Labe ko?"
"Ahhhh.....ahhhh Yah Khaleefa, naji kamar hayaniya ne shhhhshiii neee na ce barrrii naji, dan Allah ka rufan asiri kayi hakuri ka yafemin ba zan sake ba,wannan alqawarri na dauka har abada ba zan sake zuwa inda kk ba sai ka kirawo ni, tsautsayi ne ya sa na kasa maka kunne,"
Hayaniyar ta na damun shi, cike da tsawa ya dakatar da ita,
"Keep quit stupid! In kk qara cewa tak anan sai na babballaki, ba mai taimakon ki, wuce muje,"
"Ina😨"
"Ciki"
"Ayi me?"
"Irin wancan, kar ki sake magana or else...."
Gum tai da bakin ta tana tsinewa karambanin daya sa ta kasa masa kunne,ba halin ta bane, azal ce ta janyo ta,yau ta shiga uku.
"Bude idon ki da kyau ki kalla, dik abinda kk ga anayi kema shi zaki min,in kuma kk qi, sai jikin ki ya gaya maki yau, ba dai an aura min ke ba? Ai kn talatta a garen, so kar ki damu"
"Dan Allah, dan soyayyar ka da Annabin rahama ka tausayamin, ni ban taba kallon irin wannan sabon Allahn ba, ka tausaya min ka barni na tafi, inshaa Allahu hanyar ma da kabi ba zan sake bi ba, in ba kai ja kirani ba, ka tausayamin bani da lafiya,"
Yanda take maganar ya mugum bawa Khaleefa dariya,dik iskancin shi na shiru2 yau ji yake kamar ya kwanta dan dariya.
Sai da ya yi dariya sosai, ita kuma tana tsugunne tana kuka, sannan ya bata rai, ya nufe ta gadan2, ya cire hijabin ta, mayafin da ta yafa sanda aka kawo ta shi ta daura, ba abinda yake boye a jikin ta, Khaleefa tinda yake kallon fina2n iskancin shi bai taba kallon mai dirarren jiki irin na Aeeshaa ba, wata matsananciyar sha'awar ta ce ta kama shi.
Dambe suka fara, zai cire xanin ita kuma tana qoqarin kwacewa.
Ta san ko a islamiyya an sanar dasu saduwar aure, da yanda miji ke zuwa matar shi a daren farko, bata ga daya daga cikin wannan ba, ko ba komai ba zata so Allah ya azurta su da zuri'a a wannan halin qazantar ba,yana kallon film din batsa sannan ya sadu da ita inaaa, yau sai dai ya mata duka, amma ba zata bar shi ba.