Sashe 12
Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kana da hankali kuwa? Baba General ya yanke hukunci nace baimin ba? Yau ko ni na kawo rashin kunya a duniya Ubana yayi wa diyata miji da babban jikan shi ai baxan musa ba, kenan kana nufin na yi ma mahaifana tashin kunya akan abinda suke da iko akai, dani d ita dik mallakin su ne, ba zan taba musanta masu ba, .....my boy, ka kwantar d hankalin ka, kayi hakuri, ka nemi wata, Allah ya baka wadda ta fi ta, na san kana son ta, kana qaunar ta, amma ya zama dole ka yi hakuri da son ta, ka yafeni akan abinda na aikata wanda bai maka daidai ba,"
Juyawa tai zata fita, dan zuciyar ta ta mata nauyi, bata taba zaton tana son Aeeshaa irin haka ba, ashe dik abinda take mata aikin banxa ne,son nan da take qin nuna mata yana nan danqare a ran ta,kuka take buqatar yi itama,dan sai yanzu ta ke hangowa diyar ta ta xaman quncin da zatai da Khaleefa, a halin shi d suka sani shi din ba wanda zai yi laushi bane ba tare da an ci baqar kwakwa ba.
Kamo hannun ta Sabeer yayi yana kuka, ya durqusa.
"Umma ki yafemin ba zan sake abinda na aikata maki ba yanzu, amma ina neman izini zan koma bakin aikina a yau, ba zan iya ci gaba da zama ba, zuciyata kamar zata fashe haka nake ji,"
Cikin tsananin tausayin shi ta ke shafa kan shi, tana hawaye,
"Na amince maka ka koma bakin aikin ka dana, amma ka bari sai gobe, yanxu zakai dare, Allah ya maka albarka, ya sauqaqa maka abinda ke damun ka a zuciyar ka, Allah ya sanya ka a cikin bayin shi masu hakuri,"
"Ameen Ummana,"
"Xauna na kawo maka abinci kaci,"
"Umma bana son cin komai, ki dai hadan tea ya isheni, shima magani nake son nasha ko na rage jin zogin da kaina yake min,"
Bata musanta masa ba ta fice tana gyara fuskar ta, amma qawayen ta sai da suka gane tayi kuka, nan suka hau tambayar ta me ya same shi ya shige kamar wanda aka koro? Murmushi kawai tayi tace bashi d lafiya ne, nan suka jinjina shaquwar dake tsakanin su, dan baida lfy take kuka itama.
Sai d ta dafa masa ruwan tea din da kayan qamshi ta hada masa mai kauri da maganin ciwon kai ta dora a tray, inda kayan gara yake ta nufa da plate, ta zuba masa dibilan da cincin da dai sauran abin bikin a plate ta nufi dakin nashi, shiru taji dakin gashi bata ga alamar kayan Sabeer ba, ajewa tayi ta hau duba dakin, tsaf har toilete ta duba baya nan, zama tai a bakin gadon zuciyar ta cike da baqin cikin abinda Sabeer yayi, ashe ba zai ji maganar ta ba yanzu, ya hakura zuwa gobe.
"Allah ya kiyaye hanya,Allah ya kare min yarona dik inda yake, ya Allah ka sauqaqa masa wannan qunci dayake ciki"
Dauke kayan tayi ta fita da su, haka sika yi wunin bikin da qawayen ta ba wani kwari a jikin ta, tausayin Aeeshaa da Sabeer ke dawainiya da ita, gashi ko a qawayen ta ba wadda ta sakewa sike dan maganar Aeeshaa da ita balle ta yi masu maganar ko zataji dan sanyi a ran ta (sai ko maganar ta cinye ki tinda ke kk jawo, kunya kamar a rugga)
***********************
"Dan Allah General a kai yarinya dakin mijin ya ba sai an yi wani yawace2 ba,ina ce nan yarinyar nan ta zo a yi biki gaba daya anan qi tai, abu tuwona mai na, sannan naga ba wai ta damu da yarinyar nan bane, da za a b tawa da kai ta kawai akai"
"Hajja tawa kenan, ke in banda abinki ya za a kai yarinya dakin miji ba tare da mahaifiya ta sa mata albarka ba? Tana raye ba a mace ba? Habaaa kar ki sa wannan a ranki, whatever it is mahaifiyar ta ce, and in banda abinki ai can ma mutane zasu je,ina ga shine dalilin ta na qin zuwa, ai tana da qawaye, kuma ga wasu daga 'yan uwa ma musamman dangin mahaifin yarinyar ai sun je can bayan an gama anan, dik dai ba sauqin mu bane da kuma samun wajen kwana, canfa shine asalin yarinya nan ne gidan iyayen ta, nan gidan kakannin ta ne, so ki cire komai a ran ki ku kai ta can, daga nan sai a wuce da ita gidan mijin ta, Allah ya muku albarka ya baku zaman lfy, Allah ya kare ku daga dikkan sharrin mutum da aljan,"
Aeeshaa da take riqe jikin Hamdiyya da Sai kuka take, kewar mahaifin ta ya dame ta, ga uwa tana da ita amma kamar bata da ita,jin ta take kamar marainiya, ga miji mara halin kirki, amma ba wanda ya bincika ganin shi din na gida ne, da mahaifin ta na nan ai da shi ya bincika kuma zai tsaya mata akan wannan lamarin da kowa ya rufe ido akai.
Sai lallashin ta suke, Balqis sarkin kuka da tausayi ganin kukan Aeeshaa kawai na kuka ya sa ta kuka itama.
Haka akai ta shiga motoci abokan aikin Khaleefa na tuqawa suna wucewa da wasu gidan Amaryar wasu gidan Umma, Khaleefa na tsaye jikin motar shi data sha wanki, dan ya sha alwashin ba mai daukar masa mota da sunan wani kai amare, ai akwai motoci a gidan ayi amfani fa su, yaga me daukar tashi.
Niko nace rabon ka dauka da kan ka ne,tinda in baka bada key ba wa zai ja motar😂😂😂
"Dannema mai qaton kai, kai kullum a aske kamar bayahude, zo nan ka kaimu gidan Khadeeja, daga nan mu wuce gidan naku, tinda gaka tsaye,"
Juyawa yayi yana waige2 kamar ba da shi ake ba.
"Khaleefa ka kiyayeni, da ubanwa nake da in ba kai ba,dare nayi kowa ya wuce kazo ka kaimu kana tsaye uban wa zai kaimu in ba kai ba?"
Cike da rashin kunya da qunquni yake takawa zuwa gefen driver, da qarfi ya zauna yana masifa, ko kula shi Hajja batai ba suka shiga suka sauna su Uku, Hamdiyya da ita Hajjan sai Aeeshaa, daga can Hamdiyya zata tsaya mijin ta sai dauke ta, su kwana gidan iyayen shi washegari su wuce garin su,anan zasu dauki matar Uncle din Aeeshaan su kaita gidan ta.
Har suka isa ba mai cewa komai,sai da suka fita zasu tafi Hajja ta dawo baya,
"In ka cika kai dan iska ne ka tafi naka waje baka kai amarya va, zaka ga tijara, zan nuna maka ni kakar ka ce ni na haifi uban ka"
Banza yayi d ita, ya bude motar ya zira qafar shi ta waje, kallon bayan su yayi lokacin da zasu shiga gidan, wowww Aeeshaa ta yi kyau ba kadan ba.
Doguwar riga ce scarlet red,da wasu stones masu kyalli, ta baya tayi tsaho, ta gaba an barta daidai qafar ta, ta gaban rigar ya dago mata albarkatun qirjin ta masha'Allah, ba a cika mata fuska da kwalliya ba, an mata mai sauqi mai kyau, ga kuma wani dauri da ta sha na zamani, mayafin shara2, hips dn ta abin kallo ne, tana matuqar jin kunya, amma a dole haka a ka sa ta sanya wannan rigar.
Kauda kai yayi, ya zaro wayar shi, ya hau chatting d Rebbeca, hira kawai suke zubawa ta batsa kamar suna ganin juna ko suna taba juna haka suke jin su.
(Jarababbe kawai)
A zaune Umma take qawayen ta dik sun tafi sauran dangin mahaifin Aeeshaa, suna shiga gidan wata kwalla ta taru a idon umma, Aeeshaa da gudu ta fada jikin ta ta saki wani marayan kuka, qanqame ta tayi kamar ba zata sake ganin ta ba.
Umma shiru tayi tana jin wani qaunar diyar ta na ratsa ta, hawaye sai zuba yake ta kasa tsaida shi, a hankali ta janye jikin ta tana fada,
"Meye haka zaki wani zo ki riqe ni, sai kace wadda za a kai ma dodo ita, dan uwan ki ne ba wani bare ba, dole ki masa biyayya, Allah ya baku zaman lfy ya sanya albarka, ta shi ki daga ni ni,"
"Ai shi mai hali in bai halin shi ba sai kowa ya zaci ba shi din bane, da an bi ta tawa ko ganin ta zaki yi ma?"
"Hajja dan Allah ku bar wannan maganar, muje kunsan halin Yah Khaleefa, yanzu na san yana can ya qagu mu kai masa amaryar shi, aunties ku tashi muje, dare nayi"
Da sauri Umma ta nufi dakin ta, kuka sosai take ji, tabbas yau tasan ba zata taba iya bacci ba.
Aeeshaa bin qofar tayi da kallo tana tsananta kukan ta, dik fuskar ta tayi jawur, ka wani matsanancin ciwon kai da ke damun ta, a hankali ta miqe kamar ba zata iya tashin bama, ta fara takawa zuwa waje.
Da gudu Ameena ta fito tana kuka ta qanqame Aeeshaa, ta kasa magana sai kuka take,Abdul na tsaye yana kallon su,dik rashin kunyar shi yau sai yaji baya son Aeeshaa ta bar su, amma a fuskar shi sam ba wani emotion.
Da kyar aka raba su, Aeeshaa ta kasa cewa komai itama, sai shessheqar kuka.
Yana ganin su ya yi saurin shigewa motar dan ba zai so su ga yanayin dayake ciki ba, kashe data yayi ya zauna kamar su yake jira, ya bata rai.
Da gudu yake tafiya sakamakon titin da ya zama ba motoci sosai
"Dan uban ka ka tafi damu a hankali, kar ka je ka kashe mu, mara mutunci, ni ban san haka kk ba, ko dan da ba na shiga harkar ka ne, oho, amma iskancin ka Khaleefa yawa ne da shi"
Auntyn Aeeshaa ce tace
"Hajja kiyi hakuri, kar ki mai fada gaban amaryar shi, Allah ya kaimu lfy,"
Hajja dai bata samu tai shiru ba har suka isa zagin Khaleefa take tn kumawa, sai masifa take masa, har suka isa.
Bayan sun aje amarya suka hau masu nasiha gabaki dayan su, Hajja harda shafa kan Khaleefa ana masa nasiha cikin lallashi, da kuma dan kokawa, ita a dole ya rage baqin rai.
Juyawa tai zata fita, dan zuciyar ta ta mata nauyi, bata taba zaton tana son Aeeshaa irin haka ba, ashe dik abinda take mata aikin banxa ne,son nan da take qin nuna mata yana nan danqare a ran ta,kuka take buqatar yi itama,dan sai yanzu ta ke hangowa diyar ta ta xaman quncin da zatai da Khaleefa, a halin shi d suka sani shi din ba wanda zai yi laushi bane ba tare da an ci baqar kwakwa ba.
Kamo hannun ta Sabeer yayi yana kuka, ya durqusa.
"Umma ki yafemin ba zan sake abinda na aikata maki ba yanzu, amma ina neman izini zan koma bakin aikina a yau, ba zan iya ci gaba da zama ba, zuciyata kamar zata fashe haka nake ji,"
Cikin tsananin tausayin shi ta ke shafa kan shi, tana hawaye,
"Na amince maka ka koma bakin aikin ka dana, amma ka bari sai gobe, yanxu zakai dare, Allah ya maka albarka, ya sauqaqa maka abinda ke damun ka a zuciyar ka, Allah ya sanya ka a cikin bayin shi masu hakuri,"
"Ameen Ummana,"
"Xauna na kawo maka abinci kaci,"
"Umma bana son cin komai, ki dai hadan tea ya isheni, shima magani nake son nasha ko na rage jin zogin da kaina yake min,"
Bata musanta masa ba ta fice tana gyara fuskar ta, amma qawayen ta sai da suka gane tayi kuka, nan suka hau tambayar ta me ya same shi ya shige kamar wanda aka koro? Murmushi kawai tayi tace bashi d lafiya ne, nan suka jinjina shaquwar dake tsakanin su, dan baida lfy take kuka itama.
Sai d ta dafa masa ruwan tea din da kayan qamshi ta hada masa mai kauri da maganin ciwon kai ta dora a tray, inda kayan gara yake ta nufa da plate, ta zuba masa dibilan da cincin da dai sauran abin bikin a plate ta nufi dakin nashi, shiru taji dakin gashi bata ga alamar kayan Sabeer ba, ajewa tayi ta hau duba dakin, tsaf har toilete ta duba baya nan, zama tai a bakin gadon zuciyar ta cike da baqin cikin abinda Sabeer yayi, ashe ba zai ji maganar ta ba yanzu, ya hakura zuwa gobe.
"Allah ya kiyaye hanya,Allah ya kare min yarona dik inda yake, ya Allah ka sauqaqa masa wannan qunci dayake ciki"
Dauke kayan tayi ta fita da su, haka sika yi wunin bikin da qawayen ta ba wani kwari a jikin ta, tausayin Aeeshaa da Sabeer ke dawainiya da ita, gashi ko a qawayen ta ba wadda ta sakewa sike dan maganar Aeeshaa da ita balle ta yi masu maganar ko zataji dan sanyi a ran ta (sai ko maganar ta cinye ki tinda ke kk jawo, kunya kamar a rugga)
***********************
"Dan Allah General a kai yarinya dakin mijin ya ba sai an yi wani yawace2 ba,ina ce nan yarinyar nan ta zo a yi biki gaba daya anan qi tai, abu tuwona mai na, sannan naga ba wai ta damu da yarinyar nan bane, da za a b tawa da kai ta kawai akai"
"Hajja tawa kenan, ke in banda abinki ya za a kai yarinya dakin miji ba tare da mahaifiya ta sa mata albarka ba? Tana raye ba a mace ba? Habaaa kar ki sa wannan a ranki, whatever it is mahaifiyar ta ce, and in banda abinki ai can ma mutane zasu je,ina ga shine dalilin ta na qin zuwa, ai tana da qawaye, kuma ga wasu daga 'yan uwa ma musamman dangin mahaifin yarinyar ai sun je can bayan an gama anan, dik dai ba sauqin mu bane da kuma samun wajen kwana, canfa shine asalin yarinya nan ne gidan iyayen ta, nan gidan kakannin ta ne, so ki cire komai a ran ki ku kai ta can, daga nan sai a wuce da ita gidan mijin ta, Allah ya muku albarka ya baku zaman lfy, Allah ya kare ku daga dikkan sharrin mutum da aljan,"
Aeeshaa da take riqe jikin Hamdiyya da Sai kuka take, kewar mahaifin ta ya dame ta, ga uwa tana da ita amma kamar bata da ita,jin ta take kamar marainiya, ga miji mara halin kirki, amma ba wanda ya bincika ganin shi din na gida ne, da mahaifin ta na nan ai da shi ya bincika kuma zai tsaya mata akan wannan lamarin da kowa ya rufe ido akai.
Sai lallashin ta suke, Balqis sarkin kuka da tausayi ganin kukan Aeeshaa kawai na kuka ya sa ta kuka itama.
Haka akai ta shiga motoci abokan aikin Khaleefa na tuqawa suna wucewa da wasu gidan Amaryar wasu gidan Umma, Khaleefa na tsaye jikin motar shi data sha wanki, dan ya sha alwashin ba mai daukar masa mota da sunan wani kai amare, ai akwai motoci a gidan ayi amfani fa su, yaga me daukar tashi.
Niko nace rabon ka dauka da kan ka ne,tinda in baka bada key ba wa zai ja motar😂😂😂
"Dannema mai qaton kai, kai kullum a aske kamar bayahude, zo nan ka kaimu gidan Khadeeja, daga nan mu wuce gidan naku, tinda gaka tsaye,"
Juyawa yayi yana waige2 kamar ba da shi ake ba.
"Khaleefa ka kiyayeni, da ubanwa nake da in ba kai ba,dare nayi kowa ya wuce kazo ka kaimu kana tsaye uban wa zai kaimu in ba kai ba?"
Cike da rashin kunya da qunquni yake takawa zuwa gefen driver, da qarfi ya zauna yana masifa, ko kula shi Hajja batai ba suka shiga suka sauna su Uku, Hamdiyya da ita Hajjan sai Aeeshaa, daga can Hamdiyya zata tsaya mijin ta sai dauke ta, su kwana gidan iyayen shi washegari su wuce garin su,anan zasu dauki matar Uncle din Aeeshaan su kaita gidan ta.
Har suka isa ba mai cewa komai,sai da suka fita zasu tafi Hajja ta dawo baya,
"In ka cika kai dan iska ne ka tafi naka waje baka kai amarya va, zaka ga tijara, zan nuna maka ni kakar ka ce ni na haifi uban ka"
Banza yayi d ita, ya bude motar ya zira qafar shi ta waje, kallon bayan su yayi lokacin da zasu shiga gidan, wowww Aeeshaa ta yi kyau ba kadan ba.
Doguwar riga ce scarlet red,da wasu stones masu kyalli, ta baya tayi tsaho, ta gaba an barta daidai qafar ta, ta gaban rigar ya dago mata albarkatun qirjin ta masha'Allah, ba a cika mata fuska da kwalliya ba, an mata mai sauqi mai kyau, ga kuma wani dauri da ta sha na zamani, mayafin shara2, hips dn ta abin kallo ne, tana matuqar jin kunya, amma a dole haka a ka sa ta sanya wannan rigar.
Kauda kai yayi, ya zaro wayar shi, ya hau chatting d Rebbeca, hira kawai suke zubawa ta batsa kamar suna ganin juna ko suna taba juna haka suke jin su.
(Jarababbe kawai)
A zaune Umma take qawayen ta dik sun tafi sauran dangin mahaifin Aeeshaa, suna shiga gidan wata kwalla ta taru a idon umma, Aeeshaa da gudu ta fada jikin ta ta saki wani marayan kuka, qanqame ta tayi kamar ba zata sake ganin ta ba.
Umma shiru tayi tana jin wani qaunar diyar ta na ratsa ta, hawaye sai zuba yake ta kasa tsaida shi, a hankali ta janye jikin ta tana fada,
"Meye haka zaki wani zo ki riqe ni, sai kace wadda za a kai ma dodo ita, dan uwan ki ne ba wani bare ba, dole ki masa biyayya, Allah ya baku zaman lfy ya sanya albarka, ta shi ki daga ni ni,"
"Ai shi mai hali in bai halin shi ba sai kowa ya zaci ba shi din bane, da an bi ta tawa ko ganin ta zaki yi ma?"
"Hajja dan Allah ku bar wannan maganar, muje kunsan halin Yah Khaleefa, yanzu na san yana can ya qagu mu kai masa amaryar shi, aunties ku tashi muje, dare nayi"
Da sauri Umma ta nufi dakin ta, kuka sosai take ji, tabbas yau tasan ba zata taba iya bacci ba.
Aeeshaa bin qofar tayi da kallo tana tsananta kukan ta, dik fuskar ta tayi jawur, ka wani matsanancin ciwon kai da ke damun ta, a hankali ta miqe kamar ba zata iya tashin bama, ta fara takawa zuwa waje.
Da gudu Ameena ta fito tana kuka ta qanqame Aeeshaa, ta kasa magana sai kuka take,Abdul na tsaye yana kallon su,dik rashin kunyar shi yau sai yaji baya son Aeeshaa ta bar su, amma a fuskar shi sam ba wani emotion.
Da kyar aka raba su, Aeeshaa ta kasa cewa komai itama, sai shessheqar kuka.
Yana ganin su ya yi saurin shigewa motar dan ba zai so su ga yanayin dayake ciki ba, kashe data yayi ya zauna kamar su yake jira, ya bata rai.
Da gudu yake tafiya sakamakon titin da ya zama ba motoci sosai
"Dan uban ka ka tafi damu a hankali, kar ka je ka kashe mu, mara mutunci, ni ban san haka kk ba, ko dan da ba na shiga harkar ka ne, oho, amma iskancin ka Khaleefa yawa ne da shi"
Auntyn Aeeshaa ce tace
"Hajja kiyi hakuri, kar ki mai fada gaban amaryar shi, Allah ya kaimu lfy,"
Hajja dai bata samu tai shiru ba har suka isa zagin Khaleefa take tn kumawa, sai masifa take masa, har suka isa.
Bayan sun aje amarya suka hau masu nasiha gabaki dayan su, Hajja harda shafa kan Khaleefa ana masa nasiha cikin lallashi, da kuma dan kokawa, ita a dole ya rage baqin rai.