Sashe 19
Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yanayin Khaleefa ba bu mai iya cewa ga shi, hangowa kawai yayi ta haihu, wannan kyakkyawan jikin nata ya sauya ya tattare ya tamuqe, aikuwa za a yi ta, dan kuwa sai dai su rabu, tinda ba wai son ta yake ba, yanzu ma saboda kyaun jikin ta yake daga mata qafa,
'Ai kuwa daga nan sai a asibiti a zubar da cikn nan, ba zan dauki hatsarin rasa kyakkyawan jiki irin wannan ba'
"Ya ya dai kayi shiru?"
"Wato Hajja murna ce ta min yawa, Allah ya sauke ki lfy Habibty, Allah ya kawon babyna lfy ko mace ko namiji, i will love u both with all my heart,"
Kafe shi d ido Aeeshaa tai, kalaman shi ina ma gaske ne,ko da ba son shi take ba itama is good to hear love word from ur man.
Hajja ce ta qara rungume ta, tana taya ta jin dadin kalaman Khaleefa,
"Alhamdu lilLAAHi yanzu ba ga shi har an wuce wajen ba, da kuna ta baqin rai za a hada ku aure, abinda babba ya hango yaro ko ya hau dala ba zai hango ba, yanzu gashi harda albarkar aure, kunga ko ai sai godiya, Allah ya kare ku daga dikkan abin qi, kuje yanzu ku gaisa da iyayen ku, in yaso muje asibiti tare kan General ya dawo,"
Wani baqin ciki Khaleefa ya hadiye tare da lumshe idon shi d suka fata sauya kala.
"Hajja ai ba sai kinje ba, kiyi zaman ki kawai, zamu je, abinda dubawa ne kawai zasuyi suga wata nawa ne, kuma daga nan zan kaita ta dan yi shopping,ko kina nufin shima da ke zamu ki takura mana?"
Cikin dariya da jin dadi Hajja ta shafa Aeeshaa ta baya, sannan tace,
"Ohhh yaran zamani, kuje, in yaso daga baya munji labari daga wajen ka, kuma ya kamata ka saima yarinyar nan waya, haba, yarinya na zaune in ka fita ai ko gida ta kira muji lfyr ta, in kuwa ba ku rage tafiye2n nan ba nan ma cikin nan na cikin hatsari, innaji ba daidai ba na zo na dauke ta, sai ta haihu na dawo ma da ita,"
"Bama zakiji komai ba, Hajja ba dan ba dan ba dana ce sa idon ki yayi yawa,"
"Kaci uwaka, ni in iya shege kk ji na fika, kaji min dannema, sa idon me na maka? Da Allah ya sa na aje duwais dina waje daya bana zuwa maku akai2, nan Mamar ka ta so taje na hana ta? Saboda banji labari Khadeeja ma taje ba, ya kamata a baku waje kar ana yawan xuwa maku, saboda gudun kar kuna daukan zugar mutane, shine zaka ce na sama ido, bari dik sati zan dinga zuwa dan uwaka kaga sa ido ai,"
Yasan zata iya da sauri ya duqa gaban ta yana dariya, inda jikin shi ke gugan na Aeeshaa,
"Yi hakuri uwar gida sarautar mata, wasa dama nake, ai in ba dan ke ba da nayi asarar samum mace kamar Aeeshaa, ke dai ba abinda zan iya ce maki sai addu'ar Allah ya qara rayuwar ki tsaho da imani,"
"Ameen,shi yasa kk burge ni, akwai tsoron Allah, da sanin ya kamata, yanzu bakin ka ya bude,wato ka samu wadda zaka na hira da ita ko? Mu ka maida mu 'yan iska ba mu isa ka mana magana ba da"
Dariya sukai banda Aeeshaa data matsu ya tashi a wajen, Khaleefa al'amarin shi yafi na tsohuwar karuwa ban mamaki. Yana namiji ya iya hada magana, da kissa da munafurci, da fuska uku.
Tausayin kan ta ne ya kamata ta lafe jikin Hajja.
"Ta shi mune wajen su Mama mu gaida su sai muje asibiti ko dear,"
'Dear my foot, mugu kawai'
Sun shiga tana cin abinci, ganin su ya sata tashi ta tari Aeeshaa, kallon kayan jikin ta kawai take, wanda gaba daya zasu kai dubu dari, in aka dauke dankunnen ta na gold, murmushi take ta zabgawa da masu lale, a babban parlourn nasu suka zauna, Khaleefa ya gaida Maman nashi. Aeeshaa ma cikin kunya sosai ta gaida ta, amsawa tai tare da debo masu abinci ta aje masu a dinning, ta masu izinin zuwa su ci.
Aeeshaa ta ci abincin sosai, sai taji dadin shi sosai, Khaleefa sai kalloj ta yake, dama haka take da ci? Lallai dole ta cika tai fam haka.
"Khaleefa in kun gama ka zo,"
"K ma na gama ma muje,"
Murmushi tai ma Aeeshaa wanda bai kai zuci ba, Khaleefa ya bi bayan ta.
Suna shiga daki ta hade fuska sosai kamar bata taba dariya ba.
"Mama lfy?"
"Ba qalao ba, yanzu d hankalin ka, ka kashewa yarinya kudi haka a jikin ta, ka duba kayan ta daga jaka har takalmi zuwa suturar dake jikin ta sun kao dubu dari zuwa sama.da hakan, bamda dankunnen zinaren dake kunnen ta,tinda akai aure baka kawo ta ba, yau da kuka zo in banda baqar rowa irin taku ko 'yar tsaraba ba zaku zo mana da ita ba, ku kuma kuna can kuna cin dadin ku, dibi yanda yarinyar nan ta yi qiba tai mui da ita, kai kan ka kalle ka, da haka kk? To bari kaji, yanda kk kula da ita nima haka zaka na kula dani, in ba haka ba zaka hadu d fushi na,"
"Dan Allah kiyi hakuri,inshaa Allahu dik abinda kk so shi za ai,"
Kudi ya sa hannu a aljihun shi ya bata,kimanin 20k, amsa tai ba dan ta yaba ba, ko ita tana da sama da su a gidan, dan haka a ciki ta masa godiya, tashi yayi zuciyar shi ba dadi,ko da ba son Aeeshaa yake ba, baya son kowa yana mata abu mara kyau, a bar masa matar shi, in yaga dama ya mata kirki, ko akasin hakan.
"Tashi muje,"
"K bari na ma mama sallama,"
"Dalla malama.nace muje ko? Ko taurin kai zaki fara min,"
"Ayya ba haka bane, kayi hakuri,ba zan sake maka.musu ba,"
Kan ta a qasa suka fice, mama na kallon su ta window tana qara lissafa kudin kayan Aeeshaa.
Bangaren su Sabeer suka nufa, a tsaye ya tsaya yana gaida Ummeen su Sabeer, Hassana na kitchen ta fito, kallo daya ta masa zuciyar ta ta hau harbawa da mugun gudu, saboda Khaleefa ya yi wani irin kyau, bata jima da dawowa daga gidan Bilqis ba data raka komawa gidan ta, hadiye wani abu tayi da ya tsaya mata a wuya, ta gaida shi, Aeeshaa ma saurin gaida ta tayi, ta amsa mata cikin sakewar fuska, dan yanzu bata jin haushin ta sam, itama ba laifin ta bane da aka aura mata shi.
"Muje,"
"To,..... Ummeen ya labarin Yayana? Shiru, kuna waya kuwa? Ko ya dawo?"
"Yana nan lfy Aeeshaa,kullum......
"Zaki wuce muje ko kuwa?"
Da qarfi ya dage labulen da bai kafu d kyau ba daya fado, itama bata sake waiwayar kowa ba ta fice, daga Ummee har Hassana sun fuskanci wani lamari a tare da hakan, lamarin tsoro da fargaba tare da tashin hankali a tsakanin ma'auratan.
"Ikon Allah, sai kace wani kububuwa,"
"Babu ruwan ki Hassana, Allah ya kyauta,kin gama ne?"
"Eh sauran kadan,"
"K wuce ki qarasa abinda kk, ba ruwan mu a lamarin su, Allah ya kare abin qi,"
"Ameen Ummee,"
A waje kuwa Khaleefa ya hade girar sama da ta qasa, akan mi Aeeshaa zata tambayi Sabeer, sai kace an fada masa wani abun ne dan ta tambaya, tinda ita bata san ma halin da Sabeer ke ciki ba game da ita har yau.
Tana shiga ya ja mtar d qarfi, Baba mai gadi ya je ya bude shima da gudu.
Basu tsaya ko ina ba sai wani asibiti, dake kan hanyar unguwar tasu, private hospital ne mai tsada da kwararrun ma'aikata, nan da nan ya bude mata file, ta bi layi, akai mata BP da gwada nauyin ta, tana zaune kamar minti goma, aka kira ta ta shiga.
Miqewa yayi ya bi bayan ta.
Gaisawa sukai da likitan, sannan ya fara bayani.
"Doc dama na kawo mata ta ne dan Allah a taimaka a cire mata cikin da take dauke da shi, yarinya ce, ba zata wuce 20 ba, bana son abinda zai taba lfyr mata ta, beside i am not ready to have a baby,"
Kan Aeeshaa na duqe tana ta share hawaye masu zafi, dan tin da taji ciki gare ta ta ji soj cikin, itama tana son ta ga dan ta a duniya,amma qarfi d yaji ana neman a raba ta da shi, kallon Doctor tayi, idon ta yana nuna a tausaya mata,ba wanda zai ga Aeeshaa a lokacin bai tausaya mata ba.
Likita ya karanci halin Khaleefa a bayanan shi, mugunta ce kawai zata sa a cire cikin ba komai ba, kuma in yaqi amsar request din shi zai iya zuwa wani wajen a cire cikin da qarfin tsiya.
"K yallabai an gama, amma zan baka shawara, yanzu wannan gwajin da akai ma matar ka ya nuna tana dauke da mummunan hawan jini, wanda cire cikin nan zai iya jawowa a rasa rayuwar ta, so zan baku magani, ta dinga sha, nan da wata biyar inshaa Allah zai fice gaba daya, yanzu da tasha zai dinga fita kadan2, har ya gama fita dika, sannan zan saka mata kwata kwayar magani yanzu a gaban ta, inshaa Allahu, za a samu na sara, shawara dai d zan baku shine ku dinga yawan zuwa ina duba ta ana saka wannan kwayar maganin"
Aeeshaa kukan ta ne ya qaru, lallai wannan likitan bai da imani, kuma bai san aikin sh ba, Allah ya saka mata ta dinga maimaitawa.
"Yanzu zamu je mu auna muga wata nawa ne cikin, in ba damuwa?"
"Nooo ba damuwa,nima zan so naji wata nawa ne ai, amma likita kana ganin wata biyar bai yawa ba?"
"Kar kaji komai, ai kamar yau ne, a hankali zai dinga fita sabida matsalar datake da ita,ba dan matsalar nan ba ni da kaina zan markade ko meye a mahaifar ta ya fice,"
"Innalillahi😨😨😢😭😭😭"
Aeeshaa ce ta furta hakan cikin zaro ido da fashewa da kuka mai tsanani,
"Shut up stupid, anan ma sai kin nuna halin naki ko, naji maganar nam wajen Hajja kiga yanda zan maida ki,"
Murmushin yaqe yayi kula da Doc. Na kallon su.
'Ai kuwa daga nan sai a asibiti a zubar da cikn nan, ba zan dauki hatsarin rasa kyakkyawan jiki irin wannan ba'
"Ya ya dai kayi shiru?"
"Wato Hajja murna ce ta min yawa, Allah ya sauke ki lfy Habibty, Allah ya kawon babyna lfy ko mace ko namiji, i will love u both with all my heart,"
Kafe shi d ido Aeeshaa tai, kalaman shi ina ma gaske ne,ko da ba son shi take ba itama is good to hear love word from ur man.
Hajja ce ta qara rungume ta, tana taya ta jin dadin kalaman Khaleefa,
"Alhamdu lilLAAHi yanzu ba ga shi har an wuce wajen ba, da kuna ta baqin rai za a hada ku aure, abinda babba ya hango yaro ko ya hau dala ba zai hango ba, yanzu gashi harda albarkar aure, kunga ko ai sai godiya, Allah ya kare ku daga dikkan abin qi, kuje yanzu ku gaisa da iyayen ku, in yaso muje asibiti tare kan General ya dawo,"
Wani baqin ciki Khaleefa ya hadiye tare da lumshe idon shi d suka fata sauya kala.
"Hajja ai ba sai kinje ba, kiyi zaman ki kawai, zamu je, abinda dubawa ne kawai zasuyi suga wata nawa ne, kuma daga nan zan kaita ta dan yi shopping,ko kina nufin shima da ke zamu ki takura mana?"
Cikin dariya da jin dadi Hajja ta shafa Aeeshaa ta baya, sannan tace,
"Ohhh yaran zamani, kuje, in yaso daga baya munji labari daga wajen ka, kuma ya kamata ka saima yarinyar nan waya, haba, yarinya na zaune in ka fita ai ko gida ta kira muji lfyr ta, in kuwa ba ku rage tafiye2n nan ba nan ma cikin nan na cikin hatsari, innaji ba daidai ba na zo na dauke ta, sai ta haihu na dawo ma da ita,"
"Bama zakiji komai ba, Hajja ba dan ba dan ba dana ce sa idon ki yayi yawa,"
"Kaci uwaka, ni in iya shege kk ji na fika, kaji min dannema, sa idon me na maka? Da Allah ya sa na aje duwais dina waje daya bana zuwa maku akai2, nan Mamar ka ta so taje na hana ta? Saboda banji labari Khadeeja ma taje ba, ya kamata a baku waje kar ana yawan xuwa maku, saboda gudun kar kuna daukan zugar mutane, shine zaka ce na sama ido, bari dik sati zan dinga zuwa dan uwaka kaga sa ido ai,"
Yasan zata iya da sauri ya duqa gaban ta yana dariya, inda jikin shi ke gugan na Aeeshaa,
"Yi hakuri uwar gida sarautar mata, wasa dama nake, ai in ba dan ke ba da nayi asarar samum mace kamar Aeeshaa, ke dai ba abinda zan iya ce maki sai addu'ar Allah ya qara rayuwar ki tsaho da imani,"
"Ameen,shi yasa kk burge ni, akwai tsoron Allah, da sanin ya kamata, yanzu bakin ka ya bude,wato ka samu wadda zaka na hira da ita ko? Mu ka maida mu 'yan iska ba mu isa ka mana magana ba da"
Dariya sukai banda Aeeshaa data matsu ya tashi a wajen, Khaleefa al'amarin shi yafi na tsohuwar karuwa ban mamaki. Yana namiji ya iya hada magana, da kissa da munafurci, da fuska uku.
Tausayin kan ta ne ya kamata ta lafe jikin Hajja.
"Ta shi mune wajen su Mama mu gaida su sai muje asibiti ko dear,"
'Dear my foot, mugu kawai'
Sun shiga tana cin abinci, ganin su ya sata tashi ta tari Aeeshaa, kallon kayan jikin ta kawai take, wanda gaba daya zasu kai dubu dari, in aka dauke dankunnen ta na gold, murmushi take ta zabgawa da masu lale, a babban parlourn nasu suka zauna, Khaleefa ya gaida Maman nashi. Aeeshaa ma cikin kunya sosai ta gaida ta, amsawa tai tare da debo masu abinci ta aje masu a dinning, ta masu izinin zuwa su ci.
Aeeshaa ta ci abincin sosai, sai taji dadin shi sosai, Khaleefa sai kalloj ta yake, dama haka take da ci? Lallai dole ta cika tai fam haka.
"Khaleefa in kun gama ka zo,"
"K ma na gama ma muje,"
Murmushi tai ma Aeeshaa wanda bai kai zuci ba, Khaleefa ya bi bayan ta.
Suna shiga daki ta hade fuska sosai kamar bata taba dariya ba.
"Mama lfy?"
"Ba qalao ba, yanzu d hankalin ka, ka kashewa yarinya kudi haka a jikin ta, ka duba kayan ta daga jaka har takalmi zuwa suturar dake jikin ta sun kao dubu dari zuwa sama.da hakan, bamda dankunnen zinaren dake kunnen ta,tinda akai aure baka kawo ta ba, yau da kuka zo in banda baqar rowa irin taku ko 'yar tsaraba ba zaku zo mana da ita ba, ku kuma kuna can kuna cin dadin ku, dibi yanda yarinyar nan ta yi qiba tai mui da ita, kai kan ka kalle ka, da haka kk? To bari kaji, yanda kk kula da ita nima haka zaka na kula dani, in ba haka ba zaka hadu d fushi na,"
"Dan Allah kiyi hakuri,inshaa Allahu dik abinda kk so shi za ai,"
Kudi ya sa hannu a aljihun shi ya bata,kimanin 20k, amsa tai ba dan ta yaba ba, ko ita tana da sama da su a gidan, dan haka a ciki ta masa godiya, tashi yayi zuciyar shi ba dadi,ko da ba son Aeeshaa yake ba, baya son kowa yana mata abu mara kyau, a bar masa matar shi, in yaga dama ya mata kirki, ko akasin hakan.
"Tashi muje,"
"K bari na ma mama sallama,"
"Dalla malama.nace muje ko? Ko taurin kai zaki fara min,"
"Ayya ba haka bane, kayi hakuri,ba zan sake maka.musu ba,"
Kan ta a qasa suka fice, mama na kallon su ta window tana qara lissafa kudin kayan Aeeshaa.
Bangaren su Sabeer suka nufa, a tsaye ya tsaya yana gaida Ummeen su Sabeer, Hassana na kitchen ta fito, kallo daya ta masa zuciyar ta ta hau harbawa da mugun gudu, saboda Khaleefa ya yi wani irin kyau, bata jima da dawowa daga gidan Bilqis ba data raka komawa gidan ta, hadiye wani abu tayi da ya tsaya mata a wuya, ta gaida shi, Aeeshaa ma saurin gaida ta tayi, ta amsa mata cikin sakewar fuska, dan yanzu bata jin haushin ta sam, itama ba laifin ta bane da aka aura mata shi.
"Muje,"
"To,..... Ummeen ya labarin Yayana? Shiru, kuna waya kuwa? Ko ya dawo?"
"Yana nan lfy Aeeshaa,kullum......
"Zaki wuce muje ko kuwa?"
Da qarfi ya dage labulen da bai kafu d kyau ba daya fado, itama bata sake waiwayar kowa ba ta fice, daga Ummee har Hassana sun fuskanci wani lamari a tare da hakan, lamarin tsoro da fargaba tare da tashin hankali a tsakanin ma'auratan.
"Ikon Allah, sai kace wani kububuwa,"
"Babu ruwan ki Hassana, Allah ya kyauta,kin gama ne?"
"Eh sauran kadan,"
"K wuce ki qarasa abinda kk, ba ruwan mu a lamarin su, Allah ya kare abin qi,"
"Ameen Ummee,"
A waje kuwa Khaleefa ya hade girar sama da ta qasa, akan mi Aeeshaa zata tambayi Sabeer, sai kace an fada masa wani abun ne dan ta tambaya, tinda ita bata san ma halin da Sabeer ke ciki ba game da ita har yau.
Tana shiga ya ja mtar d qarfi, Baba mai gadi ya je ya bude shima da gudu.
Basu tsaya ko ina ba sai wani asibiti, dake kan hanyar unguwar tasu, private hospital ne mai tsada da kwararrun ma'aikata, nan da nan ya bude mata file, ta bi layi, akai mata BP da gwada nauyin ta, tana zaune kamar minti goma, aka kira ta ta shiga.
Miqewa yayi ya bi bayan ta.
Gaisawa sukai da likitan, sannan ya fara bayani.
"Doc dama na kawo mata ta ne dan Allah a taimaka a cire mata cikin da take dauke da shi, yarinya ce, ba zata wuce 20 ba, bana son abinda zai taba lfyr mata ta, beside i am not ready to have a baby,"
Kan Aeeshaa na duqe tana ta share hawaye masu zafi, dan tin da taji ciki gare ta ta ji soj cikin, itama tana son ta ga dan ta a duniya,amma qarfi d yaji ana neman a raba ta da shi, kallon Doctor tayi, idon ta yana nuna a tausaya mata,ba wanda zai ga Aeeshaa a lokacin bai tausaya mata ba.
Likita ya karanci halin Khaleefa a bayanan shi, mugunta ce kawai zata sa a cire cikin ba komai ba, kuma in yaqi amsar request din shi zai iya zuwa wani wajen a cire cikin da qarfin tsiya.
"K yallabai an gama, amma zan baka shawara, yanzu wannan gwajin da akai ma matar ka ya nuna tana dauke da mummunan hawan jini, wanda cire cikin nan zai iya jawowa a rasa rayuwar ta, so zan baku magani, ta dinga sha, nan da wata biyar inshaa Allah zai fice gaba daya, yanzu da tasha zai dinga fita kadan2, har ya gama fita dika, sannan zan saka mata kwata kwayar magani yanzu a gaban ta, inshaa Allahu, za a samu na sara, shawara dai d zan baku shine ku dinga yawan zuwa ina duba ta ana saka wannan kwayar maganin"
Aeeshaa kukan ta ne ya qaru, lallai wannan likitan bai da imani, kuma bai san aikin sh ba, Allah ya saka mata ta dinga maimaitawa.
"Yanzu zamu je mu auna muga wata nawa ne cikin, in ba damuwa?"
"Nooo ba damuwa,nima zan so naji wata nawa ne ai, amma likita kana ganin wata biyar bai yawa ba?"
"Kar kaji komai, ai kamar yau ne, a hankali zai dinga fita sabida matsalar datake da ita,ba dan matsalar nan ba ni da kaina zan markade ko meye a mahaifar ta ya fice,"
"Innalillahi😨😨😢😭😭😭"
Aeeshaa ce ta furta hakan cikin zaro ido da fashewa da kuka mai tsanani,
"Shut up stupid, anan ma sai kin nuna halin naki ko, naji maganar nam wajen Hajja kiga yanda zan maida ki,"
Murmushin yaqe yayi kula da Doc. Na kallon su.