Sashe 4
Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru wajen, Umman su Aeeshaa, ba abinda take sai ambaton Allah, wannan wanne irin hadi ne? In bata manta ba, ta san Hassana ke matsanancin son Khaleefa, kuma daga alama Sabeer na son Aeeshaa, ba dan kar a ga rashin kunyar ta ba, lallai da tai bayani, amma bari ta jira ko yayun ta zasu fahimtar da Baba General.
"Ba fa na so ina magana ana min shiru, alama ce ta hukuncina bai ba, kuma a cikin ku ba mai iya bayyana meke ran shi, in ba zaku amsa ni ba kowa ya tashi ya bar min parlour,aure ne inshaa Allah ba za a fasa ba, dan in ta wannan shashashan ne ba zai aure ba ina jin, yaro kamar wanda aljana ta aura,"
"Allah ya sanya alkhairi, ya musu albarka gaba daya, ai bamu da abin cewa Baba, sai dai mu maka godiya da fatan qarin imani da nisan kwana mai albarka,"
Cewar Baba Basheer kenan.
Baba Abubakar ma addu'a yayi da sanya albarka, daga nan Umma ta san magana ta tsaya a haka kenan, itana addu'a tai ma mahaifan ta, da godiya, nan yaran suka fice, Hassana ko gaban ta bata gani dan kuka, tayi bangaren su, Maman ta taso bin ta, dan ta lallashe ta,amma ta zauna dan su ci gaba da hirar su ta zumunci kamar yanda suka saba bayan an yi taro makamancin haka.
Maman Khaleefa ita hadin ba wai ya dame ta bane, bata da wani ra'ayi akai, amma Baba Basheer yayi murna da hakan, dan yana zargin danshi aljanu sun taba shi, bai taba zancen mace ba a rayuwar shi, kuma bama yaso a masa.
Kamar zai tashi sama, haka ya ke tafiya, dakin shi, hannun shi a kan shi, ya kai ya kawo haka yake shafa kan, kamar zai kankaro fatar kan nashi.
A kan gado ya fada, yana furzar da wata irin iska mai zafi, wannan wane irin hukunci ne haka? Shi yace yana son wannann kwailar yarinyar ne? Me zai da ita, manyan mata ma bai kalla ba balle ita, gaskiya an cuce shi, a rayuwar shi yana son ya ga ya samu mace babba, mai hankali, mai kyaun jiki,wadda ba zata na tara masa yara ba, dan kar jikin ta ya baci, wadda komai ta saka zai zauna a jikin ta yayi dass,ko Hassana abinda yasa bai son ta, tana da sakakkken jiki, ya sha ganin ta da daurin qirji, ko ya shiga kaida Bappan shi, ko kuma Baba General ya aikashi wani abun, gaba daya nonon ta sun sake, shi kuwa yanda ya saba kallon fina-finan turawa, yana ganin su kyam ba karkata, kamar zasu tsokane ma mutum ido ba abinda zai kai shi auren wadda nonon ta yake a kwance.
Su suke ganin shi shur2, amma shi ya san mugun dan duniya ne a qarqashin qasa, kallon fina2n batsa ba wanda ya fishi, a rana sai ya kalli film sama da kala biyar na batsa, ya toshe kunne dan kar a jiyo shi, dakin shi akwai bandaki, da dan qaramin parlour,lokuta da dama in ya dawo daga wajen aiki, musamman na dare, in ya fito kan ya isa gida, ta hanyar Airport yana karkatawa wani hotel, nan zai sha iska, yaci abinci, mata na gilmawa yana kallo, in yaga wadda jikin ta ya masa suyi ciniki, ya biya, ya huta da ita ya dawo gida, ba wanda ya san yana aikata hakan, daga Allah sai shi, sai kuma matan da yake hakan da su.
Halin shi mafi muni bai bawa ibada hankali ba, kwata2 shi khamsa salawat bai damu da sauke su ba, balle ya qara da nawafil, amma dan ganin ido, in yana gida,iyayen shi na gida yana riga kowa zuwa masjid.
Kowa a iyayen shi zasuce Khaleefa ba ruwan shi, sai dai hana da matsala wajen miskilanci, sannan sukan bada shaida akan shi din mai ibada ne, kuma mai riqo da addini ne.
Akan idon ta ya wuce, dan haka ta share hawayen ta,ta sake gyara jikin ta da fesa turaruka,powder ta gogawa fuskar ta mai cike da pimples, ta shafa man lebe, ta fice zuwa dakin shi, ta gaban Sabeer ta wuce bai ko san ta wuce va, tsabar damuwar da yake ciki, shawara ya yanke ba zai koma gidan nan ba, ya bar zama dasu, dan ba zai iya ganin ta ba bayan an mallakawa dan uwan shi ita, da sauri ya bat gidan, dan kar Umma tace yaje su wuce gida.
Kwance ta ganshi, yana kallon sama.
Qamshin da take ne ya sashi kallon bakin qofa, ta lankwashe hannayen ta ta turo su gaba, alamar tsoro da fargaba.
Cikin isa da ikon shi ya furta.
"Me ya kawo ki dakina?"
Bata ji me ya fada ba, dan haka gab da shi ta matsa ta ce.
"Na'am? Me kace Yah khaleefa?"
A tsawace ya amsa ta da,
"Nace me ya kawo ki dakina?"
Cikn sarqaqqiyar murya tare da durqushewa a gavan shi tana mai zubda hawaye masu zafi na tsantsar son da take masa tace,
"Yah khaleefa dan Allah ka rufan asiri ka aureni, ka fada ma Baba General ni kk so, ko baka so na na amnce zan zauna d kai a haka, zan baka kulawar da uwa ke bawa dan ta, kai fiye da haka ma, zan jiyar d kai dadin da ko a mafarki ba ka taba tsammanin samu wajen wata ba, Yah dik abinda kk so shi zanyi, ba zan aikata wanda baka so ba..""
Hannu ta sa ta shafo cinyar shi, a qoqarin ta na riqe masa riga, wata zabura yayi yai baya, tare da daga hannu ya wanke ta da wani irin marin da bai san ya mata shi ba, ko dafe wajen batai ba, ta sake jan rigar shi
"Yah khaleefa ka dake ni, indai zai sa kaji dadi, ni dai fatana dan Allah ka aureni, dan Allah kar ka gujeni,"
Fisge rigar shi yayi, ya ja hannun ta, kamar wanda zai ce mata wani abun, can kuma ya fasa, dan in ya sanar da ita dalilin dayasa bai son ta ya ci mata fuska, kuma wannan me nacin zata ce zata ci gaba da manne masa, dan hakan ba zai zama kwakkwaran dalili ba a wajen su, hanyar waje yayi da ita, still yanda ya riqe ta kamar zai mata magana, suna zuwa bakin qofa ya bude ya hankada ta ya rufe.
A parlourn gidan ta hadu da Ameena,wadda take zaune jikin Maman khaleefa suna hira, da sauri Ameena taje kusa da ita,
"Adda Hassana sannu, faduwa kikai?"
Wani kallo ta wurgawa yarinyar da sauri Ameena ta janye ta koma gefe, wani tsaki Hassana taja, ta fice a bangaren.
"Daga ina kk?"
"Daga wajen Yah Khaleefa nake,"
"Kk ce masa me? Ya aure ki? Kar yabi umarnin manyan shi? Tinda ke kin zama baki jin magana, na yi qoqari na hakurtar dake akan son da kk ma Khaleefa ba mai yuwa bane, khaleefa ba cikakkiyar lafiya ne da shi ba da dikkan alamu, ko kin aure shi wahala zaki sha, namiji mai cikar halitta haka ace mace bata gaban shi? Me kk tinani?"
"Ummee, na maki alqawari sai Yah Khaleefa ya aureni, ko zan rasa raina wajen neman soyayyar shi ba zai auri waccan banzar ba, this s my promise, ki rubuta ki aje......."
*Hummmmm,,, kuna ta abun ku ita wadda kukeyi ma domin ta bata san anayi ba baiwar Allah*
💅🏼 *KUN MAKARO* 💅🏼
*BY HAERMEEBRAERH*
Page 4:
Da qarfi Ummen su Sabeer ta fizgo ta, ta fada jikin ta, tare da bige qafar ta ta dama a jikin daya daga kujerun da suke a zagaye a parlourn,
"Idan na sake jin irin wannan kalaman abakin ki, zaki ga yanda zan saba maki,namiji har ya isa ya shga tsakanin ki da 'yar uwar ki, qanwar bayan ki ma kamar Aeeshaa? Kina nan kina haukan ki yarinyar nan ko sanin me ake ciki batayi ba, na tabbata bata son Khaleefa,in ba ke ba ban ga me son shi da aure ba, muma dan yana a matsayin dan mune muke son shi, ina kk hangowa kan ki rayuwa mai dadi da wannan miskilin yaron da ko dariya ban taba ganin yayi ba da girman shi dai, kalaman ki sun tsoratar da zuciya ta,me kk shirin aikatawa? Tarbiyyar da muka baki kenan kina cin alwashi? Kin san ma'anar cin alwashi kuwa? Ki gaggauta cirs shi a ran ki ki nemo wani ki aura, wannan shine magana ta ta qarshe da ke, kin fi kowa sanin halina"
Kuka ta saki mai ban tausayi, wannan wane irin so take ma Khaleefa,bata san tana masa irin wannan son ba sai da hakan ta faru, cike da tausayawa Ummeen su ta rungume ta tana lallashin ta, tare da fada mata kalamai ma kwantar da hankali da nutsuwa.
(Lallai kunyi dacen uwa, tabbb da wata uwar ce, ba zata yarda diyar ta ta zauna ranta na quna ba akan saurayi, sai sun shiga boka sun shiga malam sun janyo hankalin shi, wanda daga qarshe abun kansu zai juye, tinda the moment da zai gano asiri aka masa kashin su ya bushe, dan tsanar da zai ma mace sai tafi ta da, ga shirka an aikata, zunubi kan zunubi, kuma a qarshe an rasa son da aka nema, ko shekara nawa zakuyi da namiji, ko kantin kwari kk haifa masa saboda yara, da asiri ya karye zai ta mamakin yaushe ya aure ki? Nan zaki fara fuskantar walaqanci kala2, mu kiyeye,, asiri da tirsasa so ga namiji baida kyau, akwai wanda suke ganin ya halatta ka ma miji a siri dan ya so ka, sai suke juya abun da neman taimako, kinemi taimako wajen Allah mana, nasara na wajen Allah, shima bokan ko malam din Allah ne ya bashi iko, yake abinda ya ga dama, dan Allah ya kama shi a lahira, dan haka in kinga zaki bi boka ko malam ku dunguma zuwa wuta bismillah, in kuma zaki tashi ki motsa jikin ki ki rage kitse ki sallah, kuma ki samu lada, dannan Allah ya biya maki buqata, marhabun dake)
"Ba fa na so ina magana ana min shiru, alama ce ta hukuncina bai ba, kuma a cikin ku ba mai iya bayyana meke ran shi, in ba zaku amsa ni ba kowa ya tashi ya bar min parlour,aure ne inshaa Allah ba za a fasa ba, dan in ta wannan shashashan ne ba zai aure ba ina jin, yaro kamar wanda aljana ta aura,"
"Allah ya sanya alkhairi, ya musu albarka gaba daya, ai bamu da abin cewa Baba, sai dai mu maka godiya da fatan qarin imani da nisan kwana mai albarka,"
Cewar Baba Basheer kenan.
Baba Abubakar ma addu'a yayi da sanya albarka, daga nan Umma ta san magana ta tsaya a haka kenan, itana addu'a tai ma mahaifan ta, da godiya, nan yaran suka fice, Hassana ko gaban ta bata gani dan kuka, tayi bangaren su, Maman ta taso bin ta, dan ta lallashe ta,amma ta zauna dan su ci gaba da hirar su ta zumunci kamar yanda suka saba bayan an yi taro makamancin haka.
Maman Khaleefa ita hadin ba wai ya dame ta bane, bata da wani ra'ayi akai, amma Baba Basheer yayi murna da hakan, dan yana zargin danshi aljanu sun taba shi, bai taba zancen mace ba a rayuwar shi, kuma bama yaso a masa.
Kamar zai tashi sama, haka ya ke tafiya, dakin shi, hannun shi a kan shi, ya kai ya kawo haka yake shafa kan, kamar zai kankaro fatar kan nashi.
A kan gado ya fada, yana furzar da wata irin iska mai zafi, wannan wane irin hukunci ne haka? Shi yace yana son wannann kwailar yarinyar ne? Me zai da ita, manyan mata ma bai kalla ba balle ita, gaskiya an cuce shi, a rayuwar shi yana son ya ga ya samu mace babba, mai hankali, mai kyaun jiki,wadda ba zata na tara masa yara ba, dan kar jikin ta ya baci, wadda komai ta saka zai zauna a jikin ta yayi dass,ko Hassana abinda yasa bai son ta, tana da sakakkken jiki, ya sha ganin ta da daurin qirji, ko ya shiga kaida Bappan shi, ko kuma Baba General ya aikashi wani abun, gaba daya nonon ta sun sake, shi kuwa yanda ya saba kallon fina-finan turawa, yana ganin su kyam ba karkata, kamar zasu tsokane ma mutum ido ba abinda zai kai shi auren wadda nonon ta yake a kwance.
Su suke ganin shi shur2, amma shi ya san mugun dan duniya ne a qarqashin qasa, kallon fina2n batsa ba wanda ya fishi, a rana sai ya kalli film sama da kala biyar na batsa, ya toshe kunne dan kar a jiyo shi, dakin shi akwai bandaki, da dan qaramin parlour,lokuta da dama in ya dawo daga wajen aiki, musamman na dare, in ya fito kan ya isa gida, ta hanyar Airport yana karkatawa wani hotel, nan zai sha iska, yaci abinci, mata na gilmawa yana kallo, in yaga wadda jikin ta ya masa suyi ciniki, ya biya, ya huta da ita ya dawo gida, ba wanda ya san yana aikata hakan, daga Allah sai shi, sai kuma matan da yake hakan da su.
Halin shi mafi muni bai bawa ibada hankali ba, kwata2 shi khamsa salawat bai damu da sauke su ba, balle ya qara da nawafil, amma dan ganin ido, in yana gida,iyayen shi na gida yana riga kowa zuwa masjid.
Kowa a iyayen shi zasuce Khaleefa ba ruwan shi, sai dai hana da matsala wajen miskilanci, sannan sukan bada shaida akan shi din mai ibada ne, kuma mai riqo da addini ne.
Akan idon ta ya wuce, dan haka ta share hawayen ta,ta sake gyara jikin ta da fesa turaruka,powder ta gogawa fuskar ta mai cike da pimples, ta shafa man lebe, ta fice zuwa dakin shi, ta gaban Sabeer ta wuce bai ko san ta wuce va, tsabar damuwar da yake ciki, shawara ya yanke ba zai koma gidan nan ba, ya bar zama dasu, dan ba zai iya ganin ta ba bayan an mallakawa dan uwan shi ita, da sauri ya bat gidan, dan kar Umma tace yaje su wuce gida.
Kwance ta ganshi, yana kallon sama.
Qamshin da take ne ya sashi kallon bakin qofa, ta lankwashe hannayen ta ta turo su gaba, alamar tsoro da fargaba.
Cikin isa da ikon shi ya furta.
"Me ya kawo ki dakina?"
Bata ji me ya fada ba, dan haka gab da shi ta matsa ta ce.
"Na'am? Me kace Yah khaleefa?"
A tsawace ya amsa ta da,
"Nace me ya kawo ki dakina?"
Cikn sarqaqqiyar murya tare da durqushewa a gavan shi tana mai zubda hawaye masu zafi na tsantsar son da take masa tace,
"Yah khaleefa dan Allah ka rufan asiri ka aureni, ka fada ma Baba General ni kk so, ko baka so na na amnce zan zauna d kai a haka, zan baka kulawar da uwa ke bawa dan ta, kai fiye da haka ma, zan jiyar d kai dadin da ko a mafarki ba ka taba tsammanin samu wajen wata ba, Yah dik abinda kk so shi zanyi, ba zan aikata wanda baka so ba..""
Hannu ta sa ta shafo cinyar shi, a qoqarin ta na riqe masa riga, wata zabura yayi yai baya, tare da daga hannu ya wanke ta da wani irin marin da bai san ya mata shi ba, ko dafe wajen batai ba, ta sake jan rigar shi
"Yah khaleefa ka dake ni, indai zai sa kaji dadi, ni dai fatana dan Allah ka aureni, dan Allah kar ka gujeni,"
Fisge rigar shi yayi, ya ja hannun ta, kamar wanda zai ce mata wani abun, can kuma ya fasa, dan in ya sanar da ita dalilin dayasa bai son ta ya ci mata fuska, kuma wannan me nacin zata ce zata ci gaba da manne masa, dan hakan ba zai zama kwakkwaran dalili ba a wajen su, hanyar waje yayi da ita, still yanda ya riqe ta kamar zai mata magana, suna zuwa bakin qofa ya bude ya hankada ta ya rufe.
A parlourn gidan ta hadu da Ameena,wadda take zaune jikin Maman khaleefa suna hira, da sauri Ameena taje kusa da ita,
"Adda Hassana sannu, faduwa kikai?"
Wani kallo ta wurgawa yarinyar da sauri Ameena ta janye ta koma gefe, wani tsaki Hassana taja, ta fice a bangaren.
"Daga ina kk?"
"Daga wajen Yah Khaleefa nake,"
"Kk ce masa me? Ya aure ki? Kar yabi umarnin manyan shi? Tinda ke kin zama baki jin magana, na yi qoqari na hakurtar dake akan son da kk ma Khaleefa ba mai yuwa bane, khaleefa ba cikakkiyar lafiya ne da shi ba da dikkan alamu, ko kin aure shi wahala zaki sha, namiji mai cikar halitta haka ace mace bata gaban shi? Me kk tinani?"
"Ummee, na maki alqawari sai Yah Khaleefa ya aureni, ko zan rasa raina wajen neman soyayyar shi ba zai auri waccan banzar ba, this s my promise, ki rubuta ki aje......."
*Hummmmm,,, kuna ta abun ku ita wadda kukeyi ma domin ta bata san anayi ba baiwar Allah*
💅🏼 *KUN MAKARO* 💅🏼
*BY HAERMEEBRAERH*
Page 4:
Da qarfi Ummen su Sabeer ta fizgo ta, ta fada jikin ta, tare da bige qafar ta ta dama a jikin daya daga kujerun da suke a zagaye a parlourn,
"Idan na sake jin irin wannan kalaman abakin ki, zaki ga yanda zan saba maki,namiji har ya isa ya shga tsakanin ki da 'yar uwar ki, qanwar bayan ki ma kamar Aeeshaa? Kina nan kina haukan ki yarinyar nan ko sanin me ake ciki batayi ba, na tabbata bata son Khaleefa,in ba ke ba ban ga me son shi da aure ba, muma dan yana a matsayin dan mune muke son shi, ina kk hangowa kan ki rayuwa mai dadi da wannan miskilin yaron da ko dariya ban taba ganin yayi ba da girman shi dai, kalaman ki sun tsoratar da zuciya ta,me kk shirin aikatawa? Tarbiyyar da muka baki kenan kina cin alwashi? Kin san ma'anar cin alwashi kuwa? Ki gaggauta cirs shi a ran ki ki nemo wani ki aura, wannan shine magana ta ta qarshe da ke, kin fi kowa sanin halina"
Kuka ta saki mai ban tausayi, wannan wane irin so take ma Khaleefa,bata san tana masa irin wannan son ba sai da hakan ta faru, cike da tausayawa Ummeen su ta rungume ta tana lallashin ta, tare da fada mata kalamai ma kwantar da hankali da nutsuwa.
(Lallai kunyi dacen uwa, tabbb da wata uwar ce, ba zata yarda diyar ta ta zauna ranta na quna ba akan saurayi, sai sun shiga boka sun shiga malam sun janyo hankalin shi, wanda daga qarshe abun kansu zai juye, tinda the moment da zai gano asiri aka masa kashin su ya bushe, dan tsanar da zai ma mace sai tafi ta da, ga shirka an aikata, zunubi kan zunubi, kuma a qarshe an rasa son da aka nema, ko shekara nawa zakuyi da namiji, ko kantin kwari kk haifa masa saboda yara, da asiri ya karye zai ta mamakin yaushe ya aure ki? Nan zaki fara fuskantar walaqanci kala2, mu kiyeye,, asiri da tirsasa so ga namiji baida kyau, akwai wanda suke ganin ya halatta ka ma miji a siri dan ya so ka, sai suke juya abun da neman taimako, kinemi taimako wajen Allah mana, nasara na wajen Allah, shima bokan ko malam din Allah ne ya bashi iko, yake abinda ya ga dama, dan Allah ya kama shi a lahira, dan haka in kinga zaki bi boka ko malam ku dunguma zuwa wuta bismillah, in kuma zaki tashi ki motsa jikin ki ki rage kitse ki sallah, kuma ki samu lada, dannan Allah ya biya maki buqata, marhabun dake)