← Book details Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 41

Sashe 29

Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Or else what? Or else what i said? Kana nufin wannan shaqar da ka min zata sa naji tsoron ka? Zata sa na aje dikkan qudirin dake zuciyata, Khaleefa sai na haife maka abinda ke ciki na, sai ka dauke shi da hannun ka ka rada masa k mata suna, the best thing shine yanzu yanda ka shaqe ni ka qarasa kashe ni da dan ka ko 'yar ka sai na san kai tantiri ne,"

Da qarfi ya sake matse ta, amma taurin kai irin na Hadiza ko rintse ido batai ba, sake ta yayi daidai lokacin da wayar shi ke ta tsuwwa, cikin rawar hannu ya daga, Becca ya gani a screen har da hoton ta,kuma Hadiza ma ta gani, murmushi tayi, bata ce komai ba har ya daga,

"Hello sugar, zo ka buden qofa mutan unguwar ku kar su cinye ni d kallo,"

"Whattt ar u mad? What brings u here, dn't i tell u to wait for me, how did u even knw my home? Oh my god i am so dead"

Kashe wayar yayi ya fita cike da damuwa, yana budewa ya fizgo ta ciki, fadawa tayi jikin shi ta lafe kuwa abin ta, da sauri ya rufe gidan, nan matasan unguwa suka fara tsintse, ana nuna shi, ana gulmace.

"Daga tafiyar matar shi gida har ya fara kawo arna, dan wannan ko musulma ce iyayen ta ba a gari suke ba,"

"Kai dalla kauce waya fada maka wanda iyayen su basu gari kadai ke shiga irin wannan? Na rantse da Allah wata ma uwar ta ke sai mata damammun kaya ko ta kai mata dinki wajen telan da zai fidda mata komai, kuma a gavan ta za a auna ta, ko ka manta nima tela ne?"

"Haka ne fa, Sagir, ni kai na nan abinda qanwata da babarmu keyi ai sai addu'a kun san komai ai,ko na masu wa'azi ba sa dauka, da sun ganni sai suce ga ustaz nan, gemuna kuwa yayata har ja take tana cemin dan taure tsabar sun raina sunnar Rasulullah, ai gemu ba abin zagi bane komai munin wanda ya tara shi, gemu sunnah ce, sai dai in an tara shi dan koyi da arna,yanzu dai mu bar maganar su, Allah ya shirye su, shine abinda zamu iya aikatawa, yawan zancen su zai iya sawa.muma Allah ya jarabce mu da wani sabon da ko tuba ba zamu samu damar yi ba,"

"Haka ne kuwa,"

"Sugar ina ta jiran ka baka zo ba, gashi jirgin mu ya kusan tashi, dan bana son tafiyar mota ina ta kiran ka baka dauka ba, shine na biyo ka,"

"Ba wani sugar malama,kin ko san a tashin hankalin da nake yau? Wama ya nun mki muhallina, dubi shigar ki kin san zaki zo nan, tsakani da Allah ai sai ki gyara,"

Kallon kan ta tayi daga sama har qasa, shigar black tai matsattsun kaya sosai, shape din ta ya bayyana, hatta da jan bakin data shafa baqi ne, sai bakin tabarau, da ta manna, ga cingam tana ci cakal2, ta yi bala'in kyau, gashin nan har duwais.

"What is wrong with my outpit? Kana gani dogon wando na saka,"

"Kinga ya isa, yanz ba ta wannan nake ba, iyaye na ina kyautata zaton yazu suna hanya,ban san me ya tsaida su ba ma basu iso ba,.......

Sanar da ita komai yayi, tsaki ta ja mai tsaho sannan ta kunna kan ta cikin gidan, tana tafe tana magana, sai qoqarin tsaida ta yake kar ta hadu da Hadiza,

"Haka zaka shirya ka dakko jakar ka mu wuce ba zan asarar kudaden dana kashe ba hotels uku na kama mana, in min gama da wannan mu koma wancan, sannan clubs ba su zafi dik na aje mana, so ba zaka rusamin shaqatawa ta ba, lets go, go and bring ur...........wowww...... who the fuck ar u?"

"His fucking mate, don't u knw?"

Hadiza ce kwance akan doguwar kujera, ta cire kayan ta tasss, tana kwance alamar jiran Khaleefa take ya dawo su dora daga inda suka tsaya, Khaleefa sake yayi d baki, makircin Hadiza bai da na biyu, Rebecca dariua tayi, dan tafi Hadiza karuwanci, ta san in an fara ko an gama ko ana tsaka da yi, ta kuma san makirci kala2, Khaleefa ne xai mamakin hakan, Hadiza a zaton ta za ai bala'i, dan haka a shirye take, sai ta sha mamaki.

Kau da kai Becca tayi, ta zauna, qafa daya kan daya,

"I am waiting, go inside and bring ur baga out,"

Kamar raqumi da akala,haka yaje ya dakko jakar shi, Becca ta miqe Khaleefa na gaba,Hadiza na bin su cikin tashin hankali, in khaleefa ya wuce ya barta da cikin nan ya zatai,bata san ranar dawowar ta ba, har gate ta bi su, Becca cikin dariya ta ce.

"Baiwar Allah, Hadiza ko? Kar ki mamaki, na sha ganin cheep chats din ku ke da shi, so na san ki sarai, qaramar karuwa, karuwar gida, ki koma ki saka kayan ki, kafin gyatuma ta fito ta gan ki tsirara gidan maqota, ta yanke jiki ta fadi, ni nan da kk ganni karuwanci na da ajin shi da kuma sa albarkar iyaye, ke da iyaye basu sani ba shine ya maida ke qaramar karuwa komai zaki ba zaki ya nawa ba, yanzu zani neman kudi, kuma na shaqata da mijin wata kuma kwarton ki, inna samu kudi na ikawa iyaye na ke fa? In kin samu sai dai ki boye ki kashe da dari da dari biyu,"

Wata dariya ta sake, ta shige mota, Khaleefa ya wurgawa Hadiza Keys din gidan, yace ta ce ma Goggo yayi tafiya, ya barta ta kular masu da gida,

Wasu hawayen bala'i da masifa ne suka sukar mta, ita aka ci wa mutunci haka.

Da gudu ta koma ciki ta saka kayan ta ta kira wayar Khaleefa yaqi dagawa, message ta tura masa, akan zata je gidan iyayen shi ta nuna masu cikin jikin ta.

Har ya kidime Becca ta amshe wayar, ta aika mata message, akan in taje ta tabbatar sun gano na shi ne, shi yayi gaba.

Hadiza kuka ta fashe da shi kamar zata shide, tana son Khaleefa da abinda ya mallaka, bata taba sanin akwai wata ba bayan ita,ta zaci kawai gidan karuwai yake dan leqawa ya samu wadda ta masa kawai ya gama ya dawo, ashe yana da ajajjiya kuma kwararriyar karuwa haka? A zaton ta da Aeeshaa kawai zata buga kishi,kuka ta saka sosai, ta qudir ta sai ta bata shi wajen Aeeshaa kuwa.

Rufe gidan tayi ta kai ma Goggo makulli ta shige daki, Goggo sai magana take mata akan me ya same ta tai kuka,bata amsa ba ta shige ta kwanta, ta ci gaba da kukan ta, har daki ta bita amma ta mata rashin kunya ta kore ta, fita tayi tare da yi mata addu'a, dik abinda ke damun ta Allah ya yaye mata, ya kawo mata sauqi, Allah kuma ya shirya mata ita.

***********************

Hajja tin da ta ga yanayin Muhammad bata sake tambayar shi me ya faru ba, dan ta san Khaleefa ne ya qunsa masa wani baqin cikin shima,ga shi suna asibiti so bata sake magana ba, bari har su gama jinyar Sabeer ta sa a dakko mata shi ko a ka ne, ta ci mai uwa.

Sabeer yayi sati biyu a asibiti kafin ya ji sauqi a sallame shi, Aeeshaa na nan na shayar da Ameerah wadda tayi qiba sosai, Aeeshaa ma haka, sun yi kyau kamar ka dauke ka aje gaban ka kai ta kallo.

Tinda ya samu sauqi yaqi yarda ya kula Aeeshaa, wani irin zafi yake ji a qirjin shi saboda kasancewar ta a gaban shi amm bida iko akan ta.

Aeeshaa ta kula da hakan, tin kowa na ganin zafin ciwo ne, sai ya zamana kowa ya ga ita daya yakewa hakan, to ko akwai abin da ta masa ne? Iyayen sun dauke ki tsakanin su ne sun daidai ta kn su, sun fi kusa.

Aeeshaa abun na mata ciwo sosai, ita kullum tan tinanin ya yake amma si bama ya son ganin ta, yau dai har bangaren su zata sai taji me ne ne ta masa.

Ta shirya Ameerah sai qamshi take, itama ta shirya cikin doguwar rigar lace, mai kyau, ta yafa mayafi a kafadar ta, amma ta rufe wuyan ta, ta dau wayar ya ta nufi bangaren su Sabeer, har zatayi sallama taji maganar Sabeer,

"Ammar ba zaka gane ba, fada mata bashi da amfani, tayi aure, kn tinanin ina musulmi zan samu matar wni nace mata wance ina son ki, to me kenan? Ta bar mijin ta ta dawo min kk nifi? Ai ba zai yu ba, sai na sa mata tinani, a banza, ko ta fara so na kuma da auren ta, ko muyi ta aikata sabo ni da ita, ko zan mutu ba zan taba fadan abinda ke raina ba, na riga da NA MAKARO, akan son ta, an riga ni,"

Wani irin tausayin Yayan nata ne ya makama ta, hawaye ta share, ko wace ce wannan yake so bai samu ba, har yake ciwo? Lallai she is so lucky to be loved by Yah Sabeer.

Kuka irin na yara Ameerah tai, ai kawai Aeeshaa sai ta sa kai, kamar zuwan su kenan,

Da sallama ta zauna, dan nesa da su, ta gaida Ammar, ya amsa cikin sakewa da kare mata kallo, lallai dole Sabeer ya kidime akan wannan halitta,

"Yah Sabeer ya jiki? Allah ya qara maka lfy, ya sa kaffara ne, As'alallahal azeem, rabbul arshil azeem, an yashfika Yayana,

Bari na koma, dama na shigo na ga jikin ka ne, dik da baka son yi min magana, Allah ya baka hakuri akan dikkan abinda na maka ba da sani na ba, ko da sani na,"

Tana kaiwa qarshe hawaye masu zafi suka sauka mata, rintae ido yayi, saukar hawayen ta kamar wuta aka sa masa a qirjin, Ammar fita yayi dan ya basu waje.
Chapter 29 · 0% Book details