← Book details Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 25 OF 41

Sashe 25

Kun Makaro Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Ohhhh, to fita zamuyi yanzu,"

"Ok to sai anjima, Amarya sai munyi waya,"

"To na gode ki gaida Goggo,"

Bayan ta tafi, Hajja tace

"Wannan kullum take zuwa?"

"Eh, da farko Yah khaleefa baya son kowa ya shigo, daga baya kuma ya bar ta tana zuwa, in bata zo bama.zai ce na kira ta tayani zama, na kula bai son na zauna ni daya ne,"

"Ummm"

"Tsakanin ki da Allah yaushe yaie dawowa gida?"

Jimmm tayi kafin ta amsa,

"Gaskiya wataran yana kai 1 ko biyu ma, kin san yanayin aikin shine hakan,"

Hajja kada kai kawai tayi akwai matsala, aikin shi bai kaiwa haka, tabbas wani wajen yake zuwa, amma zata gyara komai, in ma matsalar daga wajen Aeeshan ne zata gyara, in daga wajen shi ne zata gyra inshaa Allahu.

"Tashi mu tafi,"

"Hajja baya nan fa,"

"Nace muje, uban daya sa shi a dade shi zai sa ya dawo yaga baki nan,"

Driver ne ya shiga yayi ta diban kaya yana kaiwa mota, Hajja ta danna wayar khaleefa,

"In ka dawo daga yawon naka mun wuce gida da ita,"

Ta kashe wayar ta, Khaleefa kira yayi tayi bata dauka ba, ashe sanda Hadiza ta shigo, tana fita suka hadu,ya dauke ta suka wuce wajen da suke haduwa,

"Muje gida,"

"Habaa yanzu fa muka zo, kasan ina tsananin buqatar ka,plss ko minti sha biyar mu dan yi sai mu tafi"

Bai ko gama jin me zata ce ba y fara tuqa motar zuwa gida.

Hajja na tayi ma Aeeshaa fada dan ta kula so take ya dawo kan su wuce, ita Aeeshaa tana ganin haramun ne ta tafi ba tare da izinij shi ba, shiyasa take jan lokaci, a dole haka suka tafi ba tare daya isko su ba.

Sanda Khaleefa suka iso bakin layin su, ya tsaya Hadiza ta bude motar ta fita ranta bace,da sauri ya ja motar ya nufi gida,yana zuwa ya ga ba kowa, sun wuce kenan gaskiya Hajja na masa abinda taso, ranshi bace ya fita rufe gate,Hadiza ya hango bata qarasa shiga gida ba, wani tinani ne ya fado masa a ran shi.........

*hummmmmmm wata sabuwa*
💅🏼 *KUN MAKARO* 💅🏼

*BY HAERMEEBRAERH*

Page 18:

Suna hada ido ta qunshe baki, dan ta ga fitar su Aeeshaa, ta san kuma yau a hannu yake, yanda ya wulaqanta ta sai ta rama itama, dariya ta hau yi, daga baya ta hade fuska kamar bata taba dariya ba, daf da shi ta je ta fara magana,

"Khaleefa mijin Aeeshaa kenan, ina Aeeshar ta tafi ta barka da tsohon daren nan? Hhhhhhhhh👏🏼👏🏼👏🏼har roqon ka nake amma kana wani min walaqanci kai me mata ko? Nima ai a gaban uwata na ke amma na bika, sai kaje yanzu ka kwana da pillo ko kuma ka yi ta c.........n kanka yau dai ka rasa, ba wan ba qanin karatun dan kama😅😅😅"

Wani taku take da ka gani kaga kwararriyar yar duniya.

Gidan su ta buda qofa ta shige, tana tsananin son kasancewa da shi amma ba yanda zatai, dole ta dan ja ajin ta itama.

Khaleefa ba shi da wani option daya wuce ya kira Rebecca yaji in tana gari dan a gaskiya baya jin zai iya zama haka sammm.

Ya kira yafi sau biyar bata daga ba, ana shida ya qudirta in bata dauka ba ya hakura, sai da ya kusa katsewa ta daga.

"Hello sugar ya kk?"

"Lfy nke,kina gida ne?"

"Eh sugar ina nan, amma ina da baqo, sabon Alhajin nan da nai ne ya zo yau ma, sai ruwan nera yake min, yaushe zaka shigo?"

Tsaki yayi ya katse wayar ya qarasa rufe gate din ya shige gida, zama yayi a kujera, qamshin Aeeshaa ne yake dukan hancin shi, ido ya lumshe yana hango surar ta mai kyau, wani irin shauqin son kasnacewa da ita ne ya kama shi, no ta ya fara dubawa a wayar shi, ko saving bata samu arziqin a mata ba, nan take yayi saving da

"Ayshaa"

Sannan ya danna dn kiran ta,har ya fara shiga ya katse me zai ce mata?

Aeeshaa na zaune da Hajja da Baba General suna hira, taga flashing, dubawa tai taga no ne kawai, ajewa tayi,

"Wa ke kiran ki?da daren nan, 11 ta kusa fa,"

"Hajja ban san no ba flashing ne ma ba kira ba,"

"K ki kira kiji ko qaye mana, baki san me kiran ba ko yana da uziri amma ba kati,"

"K Hajja, bari na kira,"

Kiran no tayi, Hajja da Baba General suka ci gaba da hirar su.

Tayi ringing na farko Khaleefa ya na tinanin dauka ko bari, har ta katse bai tantance ba, kira ne ya sake shiga, dagawa yayi tare da amsa sallamar ta,

"Wato dan kin raina ni shine zaki fita daga gidannan ba da izini na ba ko? Wake da iko da ke daya wuce ni? Umarnin wa ya kamata ki bi tsakanin ni da Hajja?"

"Naka,"

Tashi tayi idon hajja akan ta, tana nazarin ta, nan take ta gano Khaleefa ne ya kira,murmushi tayi.

"Abinda ya faru shine na yi iya qoqarina Hajja ta bari ka dawo taqi, ni kuma bani da no ka, shi yasa, Hajja kuma taqi kiran ka tace sai ka dawo da kan ka,"

"Amma ai kome za ai ya kamata a fara sanar dani, ko dan an auramin ke sai aka ce banda iko ko 'yancin sawa da hanawa?"

Aeeshaa na jin ikon Allah yau, abinda ba ita ta aikata laifi ba da izinin magabatan su ta fita amma an tsare ta da fada, shiru ta masa ya gama fadan shi da surutun shi bata ce masa komai ba,sai hakuri datake ta jera bashi, sai da ya gama fadan sannan ya fara sakkowa,

"Ya cikin? Yana dai fita a hankali ko? Kina ganin alamar zubar shi ko?"

"Eh kullum yana fita kadan2,"😜

Cikin murmushi take amsa masa.

"Murmushin me kk?"

Kaiii gano ta yake?😨nan da nan ta kama inda2,

"Dama naji dadi da ka kira ne kawai🙊🙉"

Rintse idon ta tayi, daga ina wannan maganar ta fito,....dan murmushi yayi shima,

"Koh?"

"Eh"

'Wayyoo meke damuna ne?.... ba komai kare qaryar da kikai ne ta farko ba wani abu ba'

"Kin kwanta ne?"

"A'a na dai koma dakina, kai fa?"

'Wayyooo Ummana what is wrong with me?'

"Ni na kwanta ke kawai nake son kasancewa da, amma an nuna min ban isa ba da iyalina an dauke min ke,"

Wani abu taji ya ratsa ta, wanda bata san meye shi ba,qanqame wayar tayi,tana sauraran sautin nimfashin shi, gaba daya ya saukar mata da kasala,

"Hello? Kna jina kuwa?"

"Ina jin ka,"

"Bakice komai ba"

"Yah Khaleefa kayi hakuri, ba laifina bane, da da yanda zan dana zo gare ka, kasan koda bamu son juna ba zan taba hana ka abinda Allah ya yi naka bane, bana daga cikin matan da suke sanya kan su cikin fushin Allah da sanen su, sai a bida kuskure,"

'Sarkin wa'azi,oho miki yau dake nake son na kashe arna ta wayar nan,bari nai amfani da wa'azin naki nima'

"Indai kin san haka ne to ya kamata ki ban haqqi na yanzu,"

"Yah Khaleefa ta yaya?"

"Baki sani ba?

"Eh tinda baka kusa bana kusa, ya zan na baka haqqin ka?"

Idon ta ne ya kawo hawaye,' Oh mutumin nan yana buqata ta kuma an fada mana in miji ya nemi matar shi bata biya masa buqatar shi ba Allah da mala'ikun shi na fushi da ita, yanzu ya zatai?'

"Kina jina ba?"

"Eh ina jin ka,"

"Yauwa tashi ki rufe qofa sosai da key,ki dawo,ki saka rigar baccin ki mai kyau a jikin ki, ki jira ni zan sake kiran ki, amma ta whatsapp ai naga kina yi ko?"

"Eh ina yi"

Kashe wayar yayi. Ta tashi ta leqa parlour va kowa, an kashe wuta, komawa tai tana jin kunya, dan ta san Hajja ta gano dawa take waya, umarnin Khaleefa ba wanda bata aikata ba, tana tinanin to zuwa zai ko ya abun yake?

Khaleefa kuwa daki ya koma ya cire kaya, ya bar boxern shi, ya haye gado, ya kunna laptop, nan ya shiga whatsapp, ya lalubo ta, vedio call ya kira yaji shiru, daya duba dai yaga bata online,tsaki yayi ya kira ta, yace ta kunna data, kunnawa tai ta kwanta, a zaton ta chatting zasuyi, sai mamakin su take, ohhh wato dan an raba su shine yanzu yake son ya na kula ta, taushe magana mao dadi ta taba shiga tsakanin su?

Yana ganin ta online har wani lashe harshe yake, kamar tsohon maye.

"Hey"

"Assalamu alaikum"

🙄
"Wa'alaikumussalam"

"Bari na kira ki vedio call, "

"Ok"

Hijab din ta ta dakko d sauri ta saka, aiko yana kira ta aje wayar yanda zai dinga ganin ta.

Khaleefa kafin ta amsa har ya zare boxern shi, yana jiran ta dauka, aiko tana dauka tai arba da Khaleefa hannun ta na rawa ta kashe, qirjin ta na bugawa, ko da suna tare ai bata taba ganin shi a haka ba tin ganin da ta masa a gidan su tana aimin sabon shi.

Meye hakan yake son yi,

Message ya turo mata yana ta zabga masifa, wai ta wulaqanta shi, yau sai ta kwana cikin fushin Allah, ya kira dan ya samu su yi abun su ta waya tinda an dauke ta, amma take neman wulaqantashi, to yanda ta wulaqanta shi itana sai Allah ya wulaqanta ta.

Kuka kawai take, tana karantawa, amma ai aikata hakan zai iya jawowa su aikata haramun, tinda in suka fara hirar da zata tada masu sha'awa dole zasu biyawa kan su buqata da hannayen su,hakan kuma haramun ne sosai to ya zatai ne? Ga shi can sai fushi yake da ita harda kira mata wulaqanta a wajen Allah,

"Kije ki riqe abin ki, xan kira wasu su ban abinda kk hana min"

Dummmm gaban ta ya yi muguwar faduwa, kiran shi ta dinga yi amma yaqi dagawa, daga qarshe ya kashe wayar shi, message tai ta turawa ta whatsapp tana bashi hakuri yaqi dubawa ma kuma tana ganin shi online, ina zata saka kan ta yau tinani tai tinda yaqi saurarar uzirin ta shikenan, gwanda ta barshi ai ba yau ya saba ba dama.

"Kaji tsoron Allah a dik abinda kk aikatawa yana ganin ka,"
Chapter 25 · 0% Book details