Sashe 39
Idan Ba Ke Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"Surayyerh kenan, na shige duk tunaninki, kada ki manta Zahrah Farouk nake, ita kuwa Zahrah ba mahaukaciya bace ta san me take, Ƴar fillo data gama aikinta zan aiwatar da burina a kanta gudun matsala" Zahrah tai wa Surry ba zata, gashi bata da hanyar da zata taiwa Halisa magana. "Do you want to just leave me alone now? these past few days have been a bother" "Okay bey" cewar Zahrah. Tana gama wayar Halisa ta shigo tai tsaye fuska a haɗe.
"Oh su ƴar fillo an samu duniya, bari muje wannan farin na jikin ki sai na ɓatar da shi" ta tura baki gaba cikin surutu ta ce.
"Ai farin daga Allah ne" Zahrah ta ce "magana ki kai?" Tai shiru ta kalleta da kyau ta ce..
"Ki gane baki da haɗi da dangin mijina, ke ƴar aikina ce, ki daina cusa kanki inda baki da mazauni ba zaki taɓa samun karɓuwa ba, saura ki faɗawa wani ke ba ƴar uwata bace kamar yadda nace"
"Sai dai kishiya ba Æ´ar uwa ba" da sauri Zahrah ta ce "kika ce me?" Ta girgiza kai ta ce "Salati nayi"
Ta ja tsaki tare da cewa "Get out jakar kawai"
11:00 Yaa Sheikh ya fito cikin wata haɗaɗɗiyar Alkyabba mai kyau da tsari, ya naɗa rawani wanda ya ƙara fidda haibarsa da cikar kamalar da yake da ita, fuska kame. Hannu goye abaya tare da carbi yana ja. Banda ƙamshin Roja babu abin da ke tashi a main parlour.
"Allahu Akbar Allah ya baka haƙurin zama da uwar mata Malam, ni tsoro na ɗaya kada a dinga nunaka da baki ana ka mijin sa'ar babar shi" Zahrah data ƙarasu parlourn tai tsaye a gefen Yaa Sheikh ba tare data kula Jadda ba ta ce.
"You look good My Excellency".
A can bedroom Kuka sosai Halisa take sai rigima take ita kawai wajan Dada zata, da ƙyar Mother ta rarrasheta, ta zuba mata komai na buƙata cikin torelly bag ba tare da sanin Zahrah ba.
Maimoon ta ce "Matar Yaa Lee ga gift inji Yarima Khalil" Mother ta ce "Gift?"
"Eh, shi ya bani wai na bawa matar Yaa Sheikh, ni kuma kawai zan bawa Halisa" Mother ta amshi box ɗin ta buɗe, wani gold ring ne mai kyau sai ƙyalli yake, ta ce "Zan ajjiye waje na, hannunta akwai ring har biyu ya isa, Allah ya tsare ya ki yaye sai na kira waya Daughter" Halisa ta kalli Maimoon tana mata gwalo ta ce.
"Yarinya na tafi gidan mijina, duk abin da ya faru zan ajjiye miki labari ko na dinga faÉ—awa Mother tana gaya miki" Mother ta ce "A'a na shiga uku bani a nan" Yaa Sheikh tuni ya shiga mota, shi kaÉ—ai ne a baya Saif-wazir na driving..
Zahrah a motar Ishaq-Hakim ita da Halisa da Maimoon. Mother ta ce ba zai taje rakiya ba.
Kai tsaye gidan Abba Hakimi suka nufa. Yaa Sheikh ne kawai ya shiga sbd babu lokaci, ya shige jikin Abba Hakimi yana sauke numfashi, rauninsa ya bayyana kasancewar yana jikin Abban nasa, a karo na farko ya riƙe Abban da kyau murya bata fita ya ce.
"Ba zan iya ba Abba" Abba Hakimi bai fahimta dan haka ya ce "Kai mutum ne mai tsoran Allah da gudun hakƙin wani, balle matarka kada ka damu, ita Halisa ƴar riƙo ce shekara nayi zan amshi abata" ya zare jikinsa yana sauke numfashi tare da yin sallama.
Daga nan suka ɗauki Umar-khan kai tsaye suka shige Airport inda jirgi ke jira. Tunda daga jirgin hankalinta ya tashi amma bata nuna ba, ta riƙe hannunta da kyau, Umar-khan na gaba sai Zahrah Halisa na biye da ita a haka suka shiga cikin jirgin, suna shiga Halisa ta riƙe kanta sbd tsoro, Umar-khan ya kalli Zahrah ya ce "Wajenku na cikin vip" Zahrah ta kalle shi ta ce "Yana ciki ne?" Umar na zama a mazauninsa ya ce "Gaskiya ban sani ba, ku shiga ku gani" ba tare da Zahrah ta ce komai ba ta nufi vip ɗin, jin takun tafiya a bayanta yasa ta tsaya tare da kallon Halisa ta ce "Ke kuma lafiya kike boye ni? Na manta ba a saba ba, Umar nuna mata wajan zama"bai ɗago kai ba ya ce "Wajan zamanku ɗaya ne ai duk vip" Zahrah ta riƙe ƙugu ta ce "kan uba, tayaya haka ya kasance kana nufin tare zan zauna da ita ga mijina kuma?" Sai a lokacin ya ɗaga kansa tare da kallonta ya ce "To ai suna ɗaya kuka amsa, matsayi ɗaya"
"Kamar yaya suna É—aya? Umar ya kamata kasan me zaka ce dani, ka gane" ya haÉ—e hannaye waje guda ya ce.
"A'a ranki ya daɗe, mai da wuƙar mijin naki shi ne ya bada umarnin haka" ta haɗiye yawun takaici tare da shigewa vip, daman ita Halisa ta jima da shigewa, dan haka Zahrah na shiga ta samu Halisa zaune ta sunkuyar da kanta ƙasa, wajan ya haɗu sosai akwai duguwar kujera wacce Halisa take zaune akai, sai kujera mai guda biyu, tunanin Zahrah ya bata mai guda biyun ita ce wacce zasu zauna ita da Yaa Sheikh, ta nemi waje ta zauna idanunta akan Halisa ta ce.
"Ina mijina?" Tai shiru taƙi cewa komai. "Ba magana nake miki ba, na lura kin fara ganin wajan barcina?" Ta ɗago lulu eye's ɗinta wanda suke sheƙi kamar an tara musu ruwa sbd yadda hawaye ya kwanta cikinsu. A tsiwa ta ce.
"Ina mijina?" Zahrah ta zare ido tare sakin baki da jin abin da Halisa ta ce. Ƴar fillo tai murmushi kawai tare da girgiza kai ta ce "nifa kamar haka naji kince Anti shi ne nake ƙara tambaya, to a haka naga wajan kam" Zahrah ta ɗaga hannu zata ɗauke Halisa da mari suka ji gyaran murya.
Gaba ɗaya suka ɗaga kai a tare daga Uwar gidan har amarya Zahrah, basu yake kallo ba wayarsa yake sakawa a airplane mode. Yaa Sheikh ya riƙe ya saba akan duguwar kujera yake zama, sbd yana ɗan samun hutu yayi barci kafin ya isa inda zashi, kai tsaye ba tare daya lura da Halisa ba ya nufi duguwar kujera tare da zama dab da ita. Numfashin Halisa ya kusa ɗaukewa sbd wani mugun shaƙar ƙamshin Roja da tayi, gashi Yaa Sheikh ya zama ƙato babba sosai har kafaɗar shi na rufe kanta.
A karo na farko zuciyar Zahrah ta shiga bugawa gabanta ya faɗi,ta juya ta kalli Halisa wacce ta kafe Yaa Sheikh da idanu, a hankali kuma ta kalli Yaa Sheikh wanda ya nuna kamar bai san da mutane a wajan ba. Ta kasa magana ta rasa a wanne ma'auni zata saka haka, anya bata hau tsaunin da zai kaita zuwa ga hallaka ba?. A zahiri Yaa Sheikh ya mance ya taho da matayen nasa har biyu, da uwar mata da kuma ƴar rainon shi. A hankali aka fara sanarwar a ɗaura blet, Zahrah ta ɗaura Halisa kuma ta rasa me ake cewa sbd cikin harshen turanci ake maganar, sai faɗa computer take tana ƙara sanarwa.
A nutse ya ware rawani kansa domin duk a zaton shi, shi kaɗai ne a cikin vip ɗin, kyakkyawar sumar shi ta bayyana abin mamaki ilahirin sumar kan shi daga gaba jajir take tamkar wanda ya fara furfura, daga baya kuma baƙaƙirin tai luff har wuyan shi. Ya sauke hannunsa akan Alkyabbar jikinsa ya ɗan buɗe gaban kaɗan sbd nauyi da tayi masa, yana kammalawa yaja blet, daidai lokacin aka fara sanarwar a shirya jirgi zai tashi, Halisa ta razana ta ƙanƙame jikinta, kanta ya shiga juyawa sai tayi nan luu tayi nan luu, lokacin da jirgi ya ɗaga zuwa sama Yaa Sheikh ya lumshe idanunsa ba zato ba tsammani yaji an fasa wata gigitacciyar ƙara kafin ya buɗe idanu ta faɗo kan cinyarsa babu numfashi....
Paid
It's 500
08119237616
"Oh su ƴar fillo an samu duniya, bari muje wannan farin na jikin ki sai na ɓatar da shi" ta tura baki gaba cikin surutu ta ce.
"Ai farin daga Allah ne" Zahrah ta ce "magana ki kai?" Tai shiru ta kalleta da kyau ta ce..
"Ki gane baki da haɗi da dangin mijina, ke ƴar aikina ce, ki daina cusa kanki inda baki da mazauni ba zaki taɓa samun karɓuwa ba, saura ki faɗawa wani ke ba ƴar uwata bace kamar yadda nace"
"Sai dai kishiya ba Æ´ar uwa ba" da sauri Zahrah ta ce "kika ce me?" Ta girgiza kai ta ce "Salati nayi"
Ta ja tsaki tare da cewa "Get out jakar kawai"
11:00 Yaa Sheikh ya fito cikin wata haɗaɗɗiyar Alkyabba mai kyau da tsari, ya naɗa rawani wanda ya ƙara fidda haibarsa da cikar kamalar da yake da ita, fuska kame. Hannu goye abaya tare da carbi yana ja. Banda ƙamshin Roja babu abin da ke tashi a main parlour.
"Allahu Akbar Allah ya baka haƙurin zama da uwar mata Malam, ni tsoro na ɗaya kada a dinga nunaka da baki ana ka mijin sa'ar babar shi" Zahrah data ƙarasu parlourn tai tsaye a gefen Yaa Sheikh ba tare data kula Jadda ba ta ce.
"You look good My Excellency".
A can bedroom Kuka sosai Halisa take sai rigima take ita kawai wajan Dada zata, da ƙyar Mother ta rarrasheta, ta zuba mata komai na buƙata cikin torelly bag ba tare da sanin Zahrah ba.
Maimoon ta ce "Matar Yaa Lee ga gift inji Yarima Khalil" Mother ta ce "Gift?"
"Eh, shi ya bani wai na bawa matar Yaa Sheikh, ni kuma kawai zan bawa Halisa" Mother ta amshi box ɗin ta buɗe, wani gold ring ne mai kyau sai ƙyalli yake, ta ce "Zan ajjiye waje na, hannunta akwai ring har biyu ya isa, Allah ya tsare ya ki yaye sai na kira waya Daughter" Halisa ta kalli Maimoon tana mata gwalo ta ce.
"Yarinya na tafi gidan mijina, duk abin da ya faru zan ajjiye miki labari ko na dinga faÉ—awa Mother tana gaya miki" Mother ta ce "A'a na shiga uku bani a nan" Yaa Sheikh tuni ya shiga mota, shi kaÉ—ai ne a baya Saif-wazir na driving..
Zahrah a motar Ishaq-Hakim ita da Halisa da Maimoon. Mother ta ce ba zai taje rakiya ba.
Kai tsaye gidan Abba Hakimi suka nufa. Yaa Sheikh ne kawai ya shiga sbd babu lokaci, ya shige jikin Abba Hakimi yana sauke numfashi, rauninsa ya bayyana kasancewar yana jikin Abban nasa, a karo na farko ya riƙe Abban da kyau murya bata fita ya ce.
"Ba zan iya ba Abba" Abba Hakimi bai fahimta dan haka ya ce "Kai mutum ne mai tsoran Allah da gudun hakƙin wani, balle matarka kada ka damu, ita Halisa ƴar riƙo ce shekara nayi zan amshi abata" ya zare jikinsa yana sauke numfashi tare da yin sallama.
Daga nan suka ɗauki Umar-khan kai tsaye suka shige Airport inda jirgi ke jira. Tunda daga jirgin hankalinta ya tashi amma bata nuna ba, ta riƙe hannunta da kyau, Umar-khan na gaba sai Zahrah Halisa na biye da ita a haka suka shiga cikin jirgin, suna shiga Halisa ta riƙe kanta sbd tsoro, Umar-khan ya kalli Zahrah ya ce "Wajenku na cikin vip" Zahrah ta kalle shi ta ce "Yana ciki ne?" Umar na zama a mazauninsa ya ce "Gaskiya ban sani ba, ku shiga ku gani" ba tare da Zahrah ta ce komai ba ta nufi vip ɗin, jin takun tafiya a bayanta yasa ta tsaya tare da kallon Halisa ta ce "Ke kuma lafiya kike boye ni? Na manta ba a saba ba, Umar nuna mata wajan zama"bai ɗago kai ba ya ce "Wajan zamanku ɗaya ne ai duk vip" Zahrah ta riƙe ƙugu ta ce "kan uba, tayaya haka ya kasance kana nufin tare zan zauna da ita ga mijina kuma?" Sai a lokacin ya ɗaga kansa tare da kallonta ya ce "To ai suna ɗaya kuka amsa, matsayi ɗaya"
"Kamar yaya suna É—aya? Umar ya kamata kasan me zaka ce dani, ka gane" ya haÉ—e hannaye waje guda ya ce.
"A'a ranki ya daɗe, mai da wuƙar mijin naki shi ne ya bada umarnin haka" ta haɗiye yawun takaici tare da shigewa vip, daman ita Halisa ta jima da shigewa, dan haka Zahrah na shiga ta samu Halisa zaune ta sunkuyar da kanta ƙasa, wajan ya haɗu sosai akwai duguwar kujera wacce Halisa take zaune akai, sai kujera mai guda biyu, tunanin Zahrah ya bata mai guda biyun ita ce wacce zasu zauna ita da Yaa Sheikh, ta nemi waje ta zauna idanunta akan Halisa ta ce.
"Ina mijina?" Tai shiru taƙi cewa komai. "Ba magana nake miki ba, na lura kin fara ganin wajan barcina?" Ta ɗago lulu eye's ɗinta wanda suke sheƙi kamar an tara musu ruwa sbd yadda hawaye ya kwanta cikinsu. A tsiwa ta ce.
"Ina mijina?" Zahrah ta zare ido tare sakin baki da jin abin da Halisa ta ce. Ƴar fillo tai murmushi kawai tare da girgiza kai ta ce "nifa kamar haka naji kince Anti shi ne nake ƙara tambaya, to a haka naga wajan kam" Zahrah ta ɗaga hannu zata ɗauke Halisa da mari suka ji gyaran murya.
Gaba ɗaya suka ɗaga kai a tare daga Uwar gidan har amarya Zahrah, basu yake kallo ba wayarsa yake sakawa a airplane mode. Yaa Sheikh ya riƙe ya saba akan duguwar kujera yake zama, sbd yana ɗan samun hutu yayi barci kafin ya isa inda zashi, kai tsaye ba tare daya lura da Halisa ba ya nufi duguwar kujera tare da zama dab da ita. Numfashin Halisa ya kusa ɗaukewa sbd wani mugun shaƙar ƙamshin Roja da tayi, gashi Yaa Sheikh ya zama ƙato babba sosai har kafaɗar shi na rufe kanta.
A karo na farko zuciyar Zahrah ta shiga bugawa gabanta ya faɗi,ta juya ta kalli Halisa wacce ta kafe Yaa Sheikh da idanu, a hankali kuma ta kalli Yaa Sheikh wanda ya nuna kamar bai san da mutane a wajan ba. Ta kasa magana ta rasa a wanne ma'auni zata saka haka, anya bata hau tsaunin da zai kaita zuwa ga hallaka ba?. A zahiri Yaa Sheikh ya mance ya taho da matayen nasa har biyu, da uwar mata da kuma ƴar rainon shi. A hankali aka fara sanarwar a ɗaura blet, Zahrah ta ɗaura Halisa kuma ta rasa me ake cewa sbd cikin harshen turanci ake maganar, sai faɗa computer take tana ƙara sanarwa.
A nutse ya ware rawani kansa domin duk a zaton shi, shi kaɗai ne a cikin vip ɗin, kyakkyawar sumar shi ta bayyana abin mamaki ilahirin sumar kan shi daga gaba jajir take tamkar wanda ya fara furfura, daga baya kuma baƙaƙirin tai luff har wuyan shi. Ya sauke hannunsa akan Alkyabbar jikinsa ya ɗan buɗe gaban kaɗan sbd nauyi da tayi masa, yana kammalawa yaja blet, daidai lokacin aka fara sanarwar a shirya jirgi zai tashi, Halisa ta razana ta ƙanƙame jikinta, kanta ya shiga juyawa sai tayi nan luu tayi nan luu, lokacin da jirgi ya ɗaga zuwa sama Yaa Sheikh ya lumshe idanunsa ba zato ba tsammani yaji an fasa wata gigitacciyar ƙara kafin ya buɗe idanu ta faɗo kan cinyarsa babu numfashi....
Paid
It's 500
08119237616