Sashe 86
Ameenatouh Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hafiz yasan JAMAAL SEELAH na Cikin kamfanin nasu kaman yanda Fatmah ma tasan Yana Ciki sbd dukkaninsu sunsan shi kadaine me motar da suka Gani a harabar hakama Hafiz akan idonsa Jamaal din ya fito mota ya shigo Kuma yasan Yana office din am Dan haka koda babbah ya kirasa akan Yanata Kiran Ameeenatou Bata dauka ba ya sanar dashi har lokacin tana Cikin meeting kawai.
Sai 5 ta iso gida Dan haka wanka tayi ta huta Yanda ya kamata kafin ta sauko sukai gurin dadah Dad dinta ma bayanan tareda uncle Ahmed.
Acan sukai magrib tana tsakiyar iyayenta tana musu shagwaban tafiyan da zatai tareda Ashely zasu tafi Dan haka hankalin babbah da kwanta da tafiyar hakama Dad dinta Yana sane yabarta suyi tafiyan tareda Ashley sbd tsaro.
Saida sukai ishai suka halarta cin abincin dare lokacin tini aka cike dining din da abinci marasa nauyi sbd basa cin abinci me nauyi ko kadan da dare,tin babbah Basu Saba ba harsun Saba Suma yanzu duka basa cin abinci me nauyi ko kadan.
Rabon data sauko dinner tareda su ta kwana biyu Amma yanzu sbd tafiyan da zatai goben itama ta zabi saukowa taci abinci a Cikin family.
Sanyeda dogon pencil jeans black da off-white Fendi blouse ta sauko sai kanta sanye da hular da Bata Wani kama kanta sosai ha Dan Bata Saka wadda ya matse mata Kai Sam.
Arfat yai da wuri yayi bacci Dan haka Ashley ta Riga ta shiryasa yai Nisa a bacci.
Tana gama saukowa taji Dad dinta ya kira Jamaal din Suna maganar Bai shigoba.
Zaunawa tayi gefen Dad din tana gaida Mum Nur Cikin yar shagwabanta hakama Didi.
Cikeda kulawa Mum Nur ta fara biye mata tana cewa
"My baby zanyi Mum Nur zatai missing naki fa"
Fatmah datake gurin zaune dauke Kai tayi tana ci gaba da duba wayarta Dan itama tafiyan takeson Yi zuwa Paris tareda Hafiz sbd ta sake kwana biyu kanta ya sake sbd tana buqatan shaqar iska inda Babu am.
Ko fara cin abincin basuyiba qamshin JAMAAL SEELAH ya tinkarosu take Fatmah ta dago a natse ta zubawa inda yake doso su Ido zuciyarta na narkewa.
Ashley ma kallo daya tayi masa ta dauke Idanuwanta tana ajiye ruwan sanyin data dauko daga fridge akan dining.
Babbah ma amsa gaisawansa kawai yayi batareda y dago ya Kallesa ba.
Dad Omar dinsa kuwa rungume juna sukai kafin ya zauna dayan gefen nasa sbd tareda shi zasuyi dinner din.
Mum Nur sun gaisa ta tambayi Dr Aleena
Hakama didi sun gaisa uncle Ahmed ma rumgumesa yayi.
Fatmah Cikin murya me nutsuwa da aji ta gaidasa sedai kasancewan ya fita gogewa a wayewa da iya fuskewa ko inda take Bai kallaba bare bawa kunnuwansa daman jinta ya dago Idanuwansa ya jefawa am Dake zaune Bata nuna alaman tasan da zuwansa ba itama.
Murmushi me nutsuwa da basarwa ya sake Yana gaisawa da Ashley itama wadda ta amsa masa a sake ba alaman akwai kusanci sosai a tsakaninsu wanda hakan ya sake yiwa babbah Dadi ya ji y sake samun nutsuwa.
Tuna salad da white garlic roasted chicken vegetables da roasted potatoes ne da akai garnishing da butternuts Ashley ta zuba masa bayan ta zubawa kowa abinda tasan Yanaci kowa ya bita da thank you Banda uncle Ahmed daya dago Idanuwansa ya kalleta lokacinda ta tsaya gefensa tana zuba masa qamshinta me Sanyi ya shiga hancinta itama kallansa Amma tayi sbd Jin Idanuwansa akanta sedai Bata iya kallan Idanuwansa ba ta dauke Kai tana barin gefensa
Cikin nutsuwa da kamewa ya furta mata thank you.
Zaunawa tayi suka fara cin abincin Babu me magana
AM kasa sakewa tayi ta Dan kame fuskanta sosai sbd Jin galabaitar Idanuwansa dake yawo akanta.
##MAMUH
[29/05, 10:08 pm] Zainabdawaki: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
125
Bata ci Wani abinci ba sbd hakan
Kawai Sudan kissra da gizzard sauce taci Tasha juice kadan ta goge Baki ta tashi tabar dining din.
Tana fitowa txt ya shigo wayarta tana duba "goodnight wifey, and see you my Halal" kadai Taga ya rubuto Dan haka ta dakata tareda juyowa ahankali ta Kalli kofar dining room din tana Jin Wani Abu me kaman Taga fuskansa Dan fahimtar sakonsa da kyau.
Kaman ya Sani sai ganinsa tayi ya fito dining room din
Da sauri tana hadawa da gudu tayi hanyar sama Shikuma dayake waya ya fito dauka babbah Kuma biyosa yayi sbd tsaro Dan haka baima San da babbah dinba saida ya daga wayar Yana kokarin ficewa yaga babban Yana zaune a palon.
Wani kyakkyawar murmushi ya sake tareda yiwa babban Saida safe da turanci ya fice Yana amsa wayar.
Itama tana hayewa saman Kai tsaye dakinta ta wuce tayi Shirin bacci ta fito palonsu na saman pages a zauna tana Dan kallo tana duba Abu a laptop sbd abincinta ya narke a Cikinta kafin ta kwanta.
Tana zaune Ashley ta hawo saman tana duba wayarta itama tareda farin Cikin aikinta da zata fara fita Suna dawowa daga Macau din.
Itama sai datayo Shirin bacci ta fito suka zauna Suna firar itama tana Dan chatting da yan uwanta yanzu Dake yawan damunta harda son zuwa gurinta Amma ta dakatar da hakan Amma dai tana Basu kudi sosai shiyasa duk suka haukace mata suke binta.
Sun jima sosai a palon kafin suka shige bacci.
Sanyin AC ta rage sosai sbd yau Arfat Ashley ta kawo mata shi ya kwana gurinta tinda tafiya zasuyi gwara ya kwana da mommansa suji dumin juna.
Shigewa bargo tayi tareda rungumesa tana Jin kewan 'danta tin batai tafiyanba.
Washe gari jirgin yamma zasu bi Dan haka ba rushing hankali kwance ta wuni tareda iyayenta Bata fita koina ba.
Meeting sukai da Dad dinta anan office dinsa na Cikin gidan itada Hafiz da uncle Ahmed harma da Fatmah da James dayake Dan amanarsu Dad din Shima.
Sun jima Suna meeting din kafin suka gama duk akan aikin da kowannensu zaije musamman na Hafiz dayafi Mahimmancin Kuma Shima dai daga karshe da Fatmah din zasu tafi ita Kuma tareda president din kamfanin gaba daya zatai tata tafiyan da James Dan sai Kuma Ashley datake kaman kaucewa barinta tafiya ita kadai da mazan wanda shi kansa Jamaal share maganar tafiyar tata sbd Jin da Ashley din zata tafi ne Amma badan hakan ba Kai tsaye zai sanar Bai bada izinin tafiyarba Kuma Babu wanda ya isa ya tsallake hakan.
Babbah kaman zai Saka mata aljanun dubiya haka yakeji Amman sanin zataiwa Jamaal Nisa ne ya sakasa Jin nutsuwa da farin Cikin tafiyar daga baya musamman daya ringa nanatawa Ashley karsu dawo saita huta Kona kwana biyu ne bayan aikin sbd kada ta dawo Nan taci gaba da fita aiki batareda ta hutaba.
Karfe 5 na yamma suka fito Hafiz ne da Uncle Ahmed tareda Arfat suka rakasu har airport Cikin wasu lafiyayyun black Rolls Royce phantom.
Suna isa airport Ta rungume Arfat a jikinta tareda kissing gashinsa da gefen fuskansa harma da tsakiyar kansa tana cewa
"My love mommah zatayi missing Dinka,
I Love you Son"
Kissing gefen fuskanta yayi Yana Dan lafewa a jikinta tareda Yin shiru Yana son binta Amma bai Saba rigima ba Dan haka Hafiz Cikin kulawa da tarairaya ya karbesa Yana kwantar dashi jikinsa Yana fada masa maganganu masu dadin da suka sakasa sakin dariya Yana maqale Hafiz din.
Jirginsu karfe 7 na daren ya tashi shi kuwa Jamaal nasa tin safe yabar kasar.
********
Duk wannan lokacin Mam yayi shiru ne sbd yasan Babu abinda zai warware auren 'dansa kaman yanda yasan a yanzu bazasu bada matar ba Dan haka kaman yanda ya Saba baya komai da garaje Shima lokaci ya bawa Omar da Babbah su gama borinsu Amma auren ya dauru rabuwarsa sai mutuwa,
Kodai Wani daga maauratan ne ya rasu kokuwa da kansa ya aika Wani daga Cikin masu jiran mutuwar auren haduwa da malaikun tambayar kabari.
Dan hakama baya qasar yayi tafiya kusan wata daya sedai Yana can labarin daya riskesane ya sakasa dawowa ba Kai tsaye sbd lameenu daya tashi bayan yasan alluran dayake masa ta kama jikinsa warwarewan jikinsa ba kusa ba.
Shikuwa lameenu qarfin hali da taurin zuciya me tsananin gaske ya Saka ya fara warwakewa baima gama sakewa ba jikin nasa yafara karfin halin magana ya Saka Akira masa BB sedai Koda su BB din suka taho da labarin da suka wayi gari dashi safiyar yau din suka taho masa na rasuwar Ameeenatun datake asibitin mahaukata wadda duk yanda sukaso samun Damar ganinta tinda wannan AM jden din ta bayyana sun kasa samun Damar Dan haka tana rasuwa sukasan dole zaa Nema danginta Dan Basu gawarta.
Su BB na gama sanar da lameenu rasuwar rawa jikinsa ya fara Yana Neman rikicewa sedai bazai yadda ya sake komawa kwance ba batareda yaga gawar wannan Ameeenatou din da Idanuwansa ba Dan haka a yanda yake yace a kaisa asibitin yanason ganin gawar.
BB ne da bullet suka bisa da motarsu tasa motar Tana gaba driver na jansa.
Idan yace zuciyarsa ba tsallen tashin hankali da matsanancin tsoro take Ciki ba to tabbas yayi karya me girma.
Hannuwansa har Wani irin rawa sukeyi sosai kaman yanda jininsa ke rawa Amma ya hana kansa fidda tashin hankalinsa.
Kafin su isa asibitin tini bullet ya sanar da Mam abinda yake faruwa Dan haka daga airport Kai tsaye asibiti shima yace a nufa dashi.
Ya Riga su isa Dan haka Yana isa shine ya fara samun Damar gawar Aliyah datai munin da shi kansa kallo daya yayi mata ya dauke Idanuwansa sbd yanda ta koma kaman qwarangwal sbd mummunan rama da azabar data gama kone duka Wani jininta da tsokar jikinta ta allurai da ake banka mata na masifaffun qwayoyin da suka wuce hankali.
Duk rubuce rubucen da zaayi anyi kafin isowarsu lameenu an basa gawar a ambulance ya wuce da ita gida inda kafin ya isa tini yan jarida Suna mansions din biyu Suna jiransu wanda bullet ne me wannan aikin.
Lameenu na isa asibitin a zauce ya sake juyowa bayan samun labarin waye ya dauko gawar.
Yana isa take Taron Yan jarida suka sufesa tako Ina Suna jeho masa tambayoyin da suka sakasa kusan samun bugawan zuciya da sauri ya dafe kirjinsa Yana Jin attack na kokarin kamasa.
Sai 5 ta iso gida Dan haka wanka tayi ta huta Yanda ya kamata kafin ta sauko sukai gurin dadah Dad dinta ma bayanan tareda uncle Ahmed.
Acan sukai magrib tana tsakiyar iyayenta tana musu shagwaban tafiyan da zatai tareda Ashely zasu tafi Dan haka hankalin babbah da kwanta da tafiyar hakama Dad dinta Yana sane yabarta suyi tafiyan tareda Ashley sbd tsaro.
Saida sukai ishai suka halarta cin abincin dare lokacin tini aka cike dining din da abinci marasa nauyi sbd basa cin abinci me nauyi ko kadan da dare,tin babbah Basu Saba ba harsun Saba Suma yanzu duka basa cin abinci me nauyi ko kadan.
Rabon data sauko dinner tareda su ta kwana biyu Amma yanzu sbd tafiyan da zatai goben itama ta zabi saukowa taci abinci a Cikin family.
Sanyeda dogon pencil jeans black da off-white Fendi blouse ta sauko sai kanta sanye da hular da Bata Wani kama kanta sosai ha Dan Bata Saka wadda ya matse mata Kai Sam.
Arfat yai da wuri yayi bacci Dan haka Ashley ta Riga ta shiryasa yai Nisa a bacci.
Tana gama saukowa taji Dad dinta ya kira Jamaal din Suna maganar Bai shigoba.
Zaunawa tayi gefen Dad din tana gaida Mum Nur Cikin yar shagwabanta hakama Didi.
Cikeda kulawa Mum Nur ta fara biye mata tana cewa
"My baby zanyi Mum Nur zatai missing naki fa"
Fatmah datake gurin zaune dauke Kai tayi tana ci gaba da duba wayarta Dan itama tafiyan takeson Yi zuwa Paris tareda Hafiz sbd ta sake kwana biyu kanta ya sake sbd tana buqatan shaqar iska inda Babu am.
Ko fara cin abincin basuyiba qamshin JAMAAL SEELAH ya tinkarosu take Fatmah ta dago a natse ta zubawa inda yake doso su Ido zuciyarta na narkewa.
Ashley ma kallo daya tayi masa ta dauke Idanuwanta tana ajiye ruwan sanyin data dauko daga fridge akan dining.
Babbah ma amsa gaisawansa kawai yayi batareda y dago ya Kallesa ba.
Dad Omar dinsa kuwa rungume juna sukai kafin ya zauna dayan gefen nasa sbd tareda shi zasuyi dinner din.
Mum Nur sun gaisa ta tambayi Dr Aleena
Hakama didi sun gaisa uncle Ahmed ma rumgumesa yayi.
Fatmah Cikin murya me nutsuwa da aji ta gaidasa sedai kasancewan ya fita gogewa a wayewa da iya fuskewa ko inda take Bai kallaba bare bawa kunnuwansa daman jinta ya dago Idanuwansa ya jefawa am Dake zaune Bata nuna alaman tasan da zuwansa ba itama.
Murmushi me nutsuwa da basarwa ya sake Yana gaisawa da Ashley itama wadda ta amsa masa a sake ba alaman akwai kusanci sosai a tsakaninsu wanda hakan ya sake yiwa babbah Dadi ya ji y sake samun nutsuwa.
Tuna salad da white garlic roasted chicken vegetables da roasted potatoes ne da akai garnishing da butternuts Ashley ta zuba masa bayan ta zubawa kowa abinda tasan Yanaci kowa ya bita da thank you Banda uncle Ahmed daya dago Idanuwansa ya kalleta lokacinda ta tsaya gefensa tana zuba masa qamshinta me Sanyi ya shiga hancinta itama kallansa Amma tayi sbd Jin Idanuwansa akanta sedai Bata iya kallan Idanuwansa ba ta dauke Kai tana barin gefensa
Cikin nutsuwa da kamewa ya furta mata thank you.
Zaunawa tayi suka fara cin abincin Babu me magana
AM kasa sakewa tayi ta Dan kame fuskanta sosai sbd Jin galabaitar Idanuwansa dake yawo akanta.
##MAMUH
[29/05, 10:08 pm] Zainabdawaki: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
125
Bata ci Wani abinci ba sbd hakan
Kawai Sudan kissra da gizzard sauce taci Tasha juice kadan ta goge Baki ta tashi tabar dining din.
Tana fitowa txt ya shigo wayarta tana duba "goodnight wifey, and see you my Halal" kadai Taga ya rubuto Dan haka ta dakata tareda juyowa ahankali ta Kalli kofar dining room din tana Jin Wani Abu me kaman Taga fuskansa Dan fahimtar sakonsa da kyau.
Kaman ya Sani sai ganinsa tayi ya fito dining room din
Da sauri tana hadawa da gudu tayi hanyar sama Shikuma dayake waya ya fito dauka babbah Kuma biyosa yayi sbd tsaro Dan haka baima San da babbah dinba saida ya daga wayar Yana kokarin ficewa yaga babban Yana zaune a palon.
Wani kyakkyawar murmushi ya sake tareda yiwa babban Saida safe da turanci ya fice Yana amsa wayar.
Itama tana hayewa saman Kai tsaye dakinta ta wuce tayi Shirin bacci ta fito palonsu na saman pages a zauna tana Dan kallo tana duba Abu a laptop sbd abincinta ya narke a Cikinta kafin ta kwanta.
Tana zaune Ashley ta hawo saman tana duba wayarta itama tareda farin Cikin aikinta da zata fara fita Suna dawowa daga Macau din.
Itama sai datayo Shirin bacci ta fito suka zauna Suna firar itama tana Dan chatting da yan uwanta yanzu Dake yawan damunta harda son zuwa gurinta Amma ta dakatar da hakan Amma dai tana Basu kudi sosai shiyasa duk suka haukace mata suke binta.
Sun jima sosai a palon kafin suka shige bacci.
Sanyin AC ta rage sosai sbd yau Arfat Ashley ta kawo mata shi ya kwana gurinta tinda tafiya zasuyi gwara ya kwana da mommansa suji dumin juna.
Shigewa bargo tayi tareda rungumesa tana Jin kewan 'danta tin batai tafiyanba.
Washe gari jirgin yamma zasu bi Dan haka ba rushing hankali kwance ta wuni tareda iyayenta Bata fita koina ba.
Meeting sukai da Dad dinta anan office dinsa na Cikin gidan itada Hafiz da uncle Ahmed harma da Fatmah da James dayake Dan amanarsu Dad din Shima.
Sun jima Suna meeting din kafin suka gama duk akan aikin da kowannensu zaije musamman na Hafiz dayafi Mahimmancin Kuma Shima dai daga karshe da Fatmah din zasu tafi ita Kuma tareda president din kamfanin gaba daya zatai tata tafiyan da James Dan sai Kuma Ashley datake kaman kaucewa barinta tafiya ita kadai da mazan wanda shi kansa Jamaal share maganar tafiyar tata sbd Jin da Ashley din zata tafi ne Amma badan hakan ba Kai tsaye zai sanar Bai bada izinin tafiyarba Kuma Babu wanda ya isa ya tsallake hakan.
Babbah kaman zai Saka mata aljanun dubiya haka yakeji Amman sanin zataiwa Jamaal Nisa ne ya sakasa Jin nutsuwa da farin Cikin tafiyar daga baya musamman daya ringa nanatawa Ashley karsu dawo saita huta Kona kwana biyu ne bayan aikin sbd kada ta dawo Nan taci gaba da fita aiki batareda ta hutaba.
Karfe 5 na yamma suka fito Hafiz ne da Uncle Ahmed tareda Arfat suka rakasu har airport Cikin wasu lafiyayyun black Rolls Royce phantom.
Suna isa airport Ta rungume Arfat a jikinta tareda kissing gashinsa da gefen fuskansa harma da tsakiyar kansa tana cewa
"My love mommah zatayi missing Dinka,
I Love you Son"
Kissing gefen fuskanta yayi Yana Dan lafewa a jikinta tareda Yin shiru Yana son binta Amma bai Saba rigima ba Dan haka Hafiz Cikin kulawa da tarairaya ya karbesa Yana kwantar dashi jikinsa Yana fada masa maganganu masu dadin da suka sakasa sakin dariya Yana maqale Hafiz din.
Jirginsu karfe 7 na daren ya tashi shi kuwa Jamaal nasa tin safe yabar kasar.
********
Duk wannan lokacin Mam yayi shiru ne sbd yasan Babu abinda zai warware auren 'dansa kaman yanda yasan a yanzu bazasu bada matar ba Dan haka kaman yanda ya Saba baya komai da garaje Shima lokaci ya bawa Omar da Babbah su gama borinsu Amma auren ya dauru rabuwarsa sai mutuwa,
Kodai Wani daga maauratan ne ya rasu kokuwa da kansa ya aika Wani daga Cikin masu jiran mutuwar auren haduwa da malaikun tambayar kabari.
Dan hakama baya qasar yayi tafiya kusan wata daya sedai Yana can labarin daya riskesane ya sakasa dawowa ba Kai tsaye sbd lameenu daya tashi bayan yasan alluran dayake masa ta kama jikinsa warwarewan jikinsa ba kusa ba.
Shikuwa lameenu qarfin hali da taurin zuciya me tsananin gaske ya Saka ya fara warwakewa baima gama sakewa ba jikin nasa yafara karfin halin magana ya Saka Akira masa BB sedai Koda su BB din suka taho da labarin da suka wayi gari dashi safiyar yau din suka taho masa na rasuwar Ameeenatun datake asibitin mahaukata wadda duk yanda sukaso samun Damar ganinta tinda wannan AM jden din ta bayyana sun kasa samun Damar Dan haka tana rasuwa sukasan dole zaa Nema danginta Dan Basu gawarta.
Su BB na gama sanar da lameenu rasuwar rawa jikinsa ya fara Yana Neman rikicewa sedai bazai yadda ya sake komawa kwance ba batareda yaga gawar wannan Ameeenatou din da Idanuwansa ba Dan haka a yanda yake yace a kaisa asibitin yanason ganin gawar.
BB ne da bullet suka bisa da motarsu tasa motar Tana gaba driver na jansa.
Idan yace zuciyarsa ba tsallen tashin hankali da matsanancin tsoro take Ciki ba to tabbas yayi karya me girma.
Hannuwansa har Wani irin rawa sukeyi sosai kaman yanda jininsa ke rawa Amma ya hana kansa fidda tashin hankalinsa.
Kafin su isa asibitin tini bullet ya sanar da Mam abinda yake faruwa Dan haka daga airport Kai tsaye asibiti shima yace a nufa dashi.
Ya Riga su isa Dan haka Yana isa shine ya fara samun Damar gawar Aliyah datai munin da shi kansa kallo daya yayi mata ya dauke Idanuwansa sbd yanda ta koma kaman qwarangwal sbd mummunan rama da azabar data gama kone duka Wani jininta da tsokar jikinta ta allurai da ake banka mata na masifaffun qwayoyin da suka wuce hankali.
Duk rubuce rubucen da zaayi anyi kafin isowarsu lameenu an basa gawar a ambulance ya wuce da ita gida inda kafin ya isa tini yan jarida Suna mansions din biyu Suna jiransu wanda bullet ne me wannan aikin.
Lameenu na isa asibitin a zauce ya sake juyowa bayan samun labarin waye ya dauko gawar.
Yana isa take Taron Yan jarida suka sufesa tako Ina Suna jeho masa tambayoyin da suka sakasa kusan samun bugawan zuciya da sauri ya dafe kirjinsa Yana Jin attack na kokarin kamasa.