Sashe 29
Ameenatouh Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dr JEEY din Bai samu Daman Kiransu ba sai Siddeeq ne dayake Kiransu kusan so hudu ko biyar a wuni yanajin lafiyar Ameenatou din kafin JAMAAL din ya Samu kansa daga tashin hankalin dayake ciki na Mum dinsa da Rabin jikinta ya shanye gaba Daya bayan mummunan jijjigan data samu Wanda ya hada da zucuyarta data kasa dauka taketa aman jini.
Abinda ya gigitasa ya rikitar da kansa bayan wannan mummunan tashin hankalin na munin ciwon shine kasancewan Dad dinsa Baya Nigeria Dan haka komai zai iya yiyuwa garesa duk da yasan Yana Greece tareda Siddeeq Amma yasan zai iya zuwa yayi Wani abin y koma batareda kowa y saniba,
Dan hakane tinda ya Isa ya shiga asibitinsu Yana asibitin Bai fitoba Dan shine ya karbi kusan case din sunata fama Wanda sai anyiwa Mum din aikin zuciya Amma Kuma yanayinta ya Saka Hakan Abune da zaiyi wuya da hadari Dan haka yake cikin tsaka me wuya da gwagwarmayar ganin yanda zaayi aikin cikin chances masu kyau ba chance da suke dashi yanzu ba yayi qanqantar da hadarin yafi yawa.
******Satinsa Daya da tafiya tukuna ya Samu Dan sassaucin abinda yake ciki ya koma gida acan ne ya zauna ya huta tareda samun hadda baccin kusan awa biyu kafin ya tashi yayi wanka ya zauna cin abincin da ba wani iya cinsa zaiyi a dadin Rai ba tukuna ya dauko wayoyinsa ya kunna Dan kuwa ko Siddeeq Bai taba samunsa ba tin bayan zuwansa sai yau din.
Yana kunnawa numbern sister Ashley Dake layinsa na Nigeria ya fara dauka ya Saka kiranta Kai tsaye.
A lokacinda kiran ya shigo sister Ashley na tareda Ameenatou din tana mata gyaran farce tana ganin yanayin numbern zuciyarta ta Dan ayyana mata ko shine sbd numbern Siddeeq ta can din dayake Kiransu da ita tayi Savin Dan haka ajiye Neil cutter din hannunta tayi tareda daukan wayar cikin nutsuwa tayi receiving tareda Sanya handsfree tace
"Hello,Aslm alailkm"
Cikin muryansa me cikeda nutsuwa da kamewa ya amsa sallaman tareda doro tasa gaisuwan da tambayarta Yaya suke.
Ameenatou dake zaune dagowa tayi a hankali da kanta ya zubawa wayar hannun sister Ashley din idanuwanta da sukai haske sosai tana kalla.
Amsawa sister Ashley tayi tana cewa
"Lfyanmu kalau,AM ma gatanan lafiyanta kalau ba rigima sedai kullum seta ambaceka"
Shiru yayi tareda Dan kwantar da bayansa jikin kujeran dayake zaune kafin ya bude baki yace
"Akwai Wani ci gaba gameda rashin lafiyanta?
Me takeyi yanzu?
Kallanta sister Ashley tayi Taga yanda take kallan wayar Jin muryansa na fitowa a natse cikin sanyi.
"Zakiyi magana da JAMAAL Haroon??
Gyada Kai Ameenatou din tayi tana kallan wayar.
Matsar da wayar tayi zuwa gareta tace
"Kiyi magana"
Shiru tayi batace komaiba sai sanyi da jikinta yayi sosai da Jinsa sbd kewansa datai a bayyane take.
Cikin nutsuwa da kulawan datake bayyane sosai akanta taji yace
"AMEENATOU,
Ameenatou tana son ganin JAMAAL ko?
Zan dawo idan Mum taji sauki na taho dake,
Zaki taho right??
Gyada Kai tayi Wanda yaji Hakan Dan haka ya sauke ajiyan zuciya cikin kulawa yace
"Me Ameenatou takeso??
Kaman Yana kusa da ita ta dago ta sake kallan wayar kafin ta kalli Ashley ta dawo da kallanta kan wayar tana narkewa kaman zatai hawaye tace
"Ameenatou tanason JAMAAL Haroon"
Rintse idanuwansa yayi ahankali cikin Wani irin yanayi me nutsuwa kalman ta shigesa kafin ya Bude tareda sauke numfashi mara sauti da wata irin murya me sanyi yace
"JAMAAL zaizo gurin Ameenatou ba dadewa,
Zai tafi da Ameenatou"
Murmushin Jin dadi ta sake me sautin Daya sauka har cikin kunnensa ya sake lumshe ido Yana sauraronta.
Tambayarta yayi taci abinci tace eh,
Ya tambayeta taci chocolate Shima tace Eh,.
Sama sama ya ringa tambayarta tana amsawa cikin Jin dadi shikuwa jikinsa ne yake sake mutuwa harya gama wayar dasu tukuna sukai sallama bayan ya sake magana da sister Ashley din sosai akan yanayin jikin nata yaji Kuma Babu matsalan komai data taso Dan ya rubuta a file dinta ya dakatar da alluranta Dan haka aka Dena mata kwata kwata sai maganin Daya Dorata Akai,alluran Kuma an Barwa su nurse Fahat Wanda gaba Daya kusan yafi kowa hauka a asibitin Dan gabaki Daya JEEY din ya jujutasa haukansa ta gasken ce tuburan yake yinta shiyasa shi kullum a daure yake a gadonsa.
Suna gama wayar Ameenatou taketa murna tana Jin dadi JAMAAL din yace zai taho gurin Ameenatou.
Sister Ashley ma da Bata cikin farin ciki ko walwala kwata kwata ganin Ameenatou din nata farin ciki da murnan ya sakasata Jin itama sanyi harda murmushinta tana tayata farin ciki da murnan da ita kanta tayi kewan kulawansa akansu Dan tinda mijinta ya rasu ya dauke nauyin komai na rayuwarta Dan gidanta kansa Saida ya sauya mata sbd taimaka mata gurin rage radadin kewan mijin da kadaicin gidan datai rayuwa da mijin.
A can nasa bangaren tinda yayi wayar ma komai ya sake yi masa nauyi sbd zancenta na son Jamaal data fada wanda ya shiga zuciyarsa sosai gashi anan din abubuwan a daure suke Babu ranar tafiyansa a kusa sai anyi aikin mum dinsa zai iya barowa ya taho shiyasa ya matsu Siddeeq ya gama ya koma Nigeria duk da idan ya Tina Mam Baya Nigeria saiyiji sauki saukin barinta da yayi din acan.
****Tin daga ranar Babu ranar da Baya waya dasu Kuma yayi magana da ita duk tsananin zamansa busy kuwa Saiya kirasu din Ameenatou ke samun walwalan kyale sister Ashley da Rigiman a kirasa hakama Shima saiyayi magana da ita din yake samun nutsuwar ranar duk tushewan abubuwan kuwa.
Sabo da hakan ya Saka idan Bai Kiraba ta ringa rigima kenan tana Hana sister Ashley zaman lafiya har takai video call yake Kiransu Duk da baiso Hakan ba Dan duk yanda yakeson ganinsa ya Hana kansa yin video call dasu ne sbd zuciyarsa Dake son Raba tinaninsa,hakama itama yasan rigimarta ta son ganinsa zata qaru ne ta Hana sister Ashley zaman kalau.
Aikuwa Hakan ne ya faru Dan idan ya kira tana karban wayar daga sister Ashley Taga Babu fuskansa Akai ta ringa rigima kenan dole suka koma video call din kullum Wanda Hakan ke yaga zuciyarsa Amma Yana basarwa da dannewa Amma baya Wani dadewa duk rigimarta haka yake lallabawa ya kashe.
Hakan yasaka kullum sai anyi rigima da ita yanzu dan Babu Daman ayi wayar a kashe ta ringa rigima da fitina kenan harda su kuka sosai wasu lokutan wasu lokutan kuwa rigima ce sosai har sai ciwonta ya tashi ta rikice musu da kyar ake samu a shawo kanta ta saurara duk da baa san menene yake kawo hakan ba sister Ashley ce kadai tasan menene abinda yake kawo hakan amma babu ma abinda zai sakata fada ko barin ma a sani.
#MAMUH#
#AMEENATOU
#JAMAAL JEEY SEELAH
#HOT
#ROMANCE
#BESTLOVE
#SEELAHS
#JDENS
*_ZAFAFA BIYAR_*
1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_
2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_
3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_
4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_
Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
[29/05, 10:07 pm] Zainabdawaki: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
#ZafafaBiyar
87
*_AISHA's COLLECTION_*
Hajiyata Kinason kiyi kasuwanci amma bakida jari?
Ko kuma kinada jarin amma bakisan maiya kamata ki fara saidawa ba?
Tou hajiya nesa tazo kusa ga sauki yazo na kawo muku inda zaku samu kaya a cikin farashin sari,muna saida kaya kala-kala inda zaki samu a cikin sauqi da rahusa.Akwai varieties of women accessories ranging from Atamfa, Laces and shoes at both wholesale and retail..
Hajiya da kayan da kika sani da Wanda Baki saniba harma da Wanda Baki taba Gani ba na kayan alfarma da burgewa da asalin kyau na quality kizo karki bari ayi Babu ke,
ko kasuwaci ko sanyawa,ko ankon biki,lefen alfarma,kayan sallah..komaima namu inshallah na musamman ne da zakiji dadin kasancewa a cikin kasuwanci damu...
Join our group to see lot of our amazing products 👇
Location: LAGOS
We deliver nationwide
09013833502
https://chat.whatsapp.com/JRkPEIt0xVj2vuE8HAGRUL
************
Kai tsaye sister Ashley Dr Ibrahim ya kalla bayan an tayar da Ameenatou din ta gyara mata rigarta yace
"Ashley ba tareda bata lokaci ba kinsan me muka tabbatar yanzu ko??
Kasa magana tayi sai ajiyar zuciya data sauke tana kallansa kafin ta gyada Kai.
"Kinsan daga Inda cikin Nan ya fito???
Maganar siddeeq Tina akan Bibiyan rayuwan Ameenatou din akeyi tin tana cikin mahaifiyarta har zuwa yanzu Dan haka komai girma ko qanqantar Sirrinta kada ta bayyanawa kowa shi idan ba shi kadaiba ko JAMAAL din da kansa ya Sakata sauke ajiyan zuciya tareda kallan Dr Ibrahim din tace aa.
Dr Charles da bayason zancen yayi tsayi sallamarta yayi yace su tafi sbd yasan dai su da aka kawo ta asibitin kusan watanni da yawa baa kawota da ciki ba, idan ma da ciki aka kawota to da yanzu ta jima da haifesa haryayi wayo babyn Dan haka magana Daya ba qarinta Babu raginta shine ciki a asibitin su Akai mata shi Kuma ko waye yayi Hakan lafine yayi babba da zai lalata musu asibitin kwata kwata.
Rabuwa sukai kowa cikin tashin hankali da tinanin mafitar gaggawa kafin koda tsautsayi Abar cikin Wani ya Gani.
Dr Zakeer yafi kowa shiga damuwan da tashin hankali a cikin doctors din sbd kusancinsa da Dr JEEY zaiji tsoro da kunyar ace ansamu irin wannan Barnar asibitinsu da Kuma yanda yasan JEEY din bazai bari a rufe ba sbd bawa kowa haqqinsa su Kuma idan Akai Hakan cikinsu zatai Dan Babu me Sha bare asibitin.
Sister Ashley data shiga tashin hankalin dayafi nasu Dr Zakeer sbd ciki a jikin Ameenatou shine abinda bata tinani ba ko kawowa a kai da tinaninta,
Ina Ameenatou Ina ciki itada take Hakan?
Ta Ina ma maganar cikin zata fara bayyana ga mutane?
Kasa komai tayi sbd damuwa da tsoro harma da tashin hankali,.ita kanta Ameenatou din jikinta Babu inda yakeda kuzari kwance take Bata iya ko motsawa Tayo laushi sosai ido kawai take bin sister Ashley din dashi har Saida sister Ashley din ta rasa abin yi ta fasa Wani irin kukan ciwon dayake cinta itaka da ranta,
Abinda ya gigitasa ya rikitar da kansa bayan wannan mummunan tashin hankalin na munin ciwon shine kasancewan Dad dinsa Baya Nigeria Dan haka komai zai iya yiyuwa garesa duk da yasan Yana Greece tareda Siddeeq Amma yasan zai iya zuwa yayi Wani abin y koma batareda kowa y saniba,
Dan hakane tinda ya Isa ya shiga asibitinsu Yana asibitin Bai fitoba Dan shine ya karbi kusan case din sunata fama Wanda sai anyiwa Mum din aikin zuciya Amma Kuma yanayinta ya Saka Hakan Abune da zaiyi wuya da hadari Dan haka yake cikin tsaka me wuya da gwagwarmayar ganin yanda zaayi aikin cikin chances masu kyau ba chance da suke dashi yanzu ba yayi qanqantar da hadarin yafi yawa.
******Satinsa Daya da tafiya tukuna ya Samu Dan sassaucin abinda yake ciki ya koma gida acan ne ya zauna ya huta tareda samun hadda baccin kusan awa biyu kafin ya tashi yayi wanka ya zauna cin abincin da ba wani iya cinsa zaiyi a dadin Rai ba tukuna ya dauko wayoyinsa ya kunna Dan kuwa ko Siddeeq Bai taba samunsa ba tin bayan zuwansa sai yau din.
Yana kunnawa numbern sister Ashley Dake layinsa na Nigeria ya fara dauka ya Saka kiranta Kai tsaye.
A lokacinda kiran ya shigo sister Ashley na tareda Ameenatou din tana mata gyaran farce tana ganin yanayin numbern zuciyarta ta Dan ayyana mata ko shine sbd numbern Siddeeq ta can din dayake Kiransu da ita tayi Savin Dan haka ajiye Neil cutter din hannunta tayi tareda daukan wayar cikin nutsuwa tayi receiving tareda Sanya handsfree tace
"Hello,Aslm alailkm"
Cikin muryansa me cikeda nutsuwa da kamewa ya amsa sallaman tareda doro tasa gaisuwan da tambayarta Yaya suke.
Ameenatou dake zaune dagowa tayi a hankali da kanta ya zubawa wayar hannun sister Ashley din idanuwanta da sukai haske sosai tana kalla.
Amsawa sister Ashley tayi tana cewa
"Lfyanmu kalau,AM ma gatanan lafiyanta kalau ba rigima sedai kullum seta ambaceka"
Shiru yayi tareda Dan kwantar da bayansa jikin kujeran dayake zaune kafin ya bude baki yace
"Akwai Wani ci gaba gameda rashin lafiyanta?
Me takeyi yanzu?
Kallanta sister Ashley tayi Taga yanda take kallan wayar Jin muryansa na fitowa a natse cikin sanyi.
"Zakiyi magana da JAMAAL Haroon??
Gyada Kai Ameenatou din tayi tana kallan wayar.
Matsar da wayar tayi zuwa gareta tace
"Kiyi magana"
Shiru tayi batace komaiba sai sanyi da jikinta yayi sosai da Jinsa sbd kewansa datai a bayyane take.
Cikin nutsuwa da kulawan datake bayyane sosai akanta taji yace
"AMEENATOU,
Ameenatou tana son ganin JAMAAL ko?
Zan dawo idan Mum taji sauki na taho dake,
Zaki taho right??
Gyada Kai tayi Wanda yaji Hakan Dan haka ya sauke ajiyan zuciya cikin kulawa yace
"Me Ameenatou takeso??
Kaman Yana kusa da ita ta dago ta sake kallan wayar kafin ta kalli Ashley ta dawo da kallanta kan wayar tana narkewa kaman zatai hawaye tace
"Ameenatou tanason JAMAAL Haroon"
Rintse idanuwansa yayi ahankali cikin Wani irin yanayi me nutsuwa kalman ta shigesa kafin ya Bude tareda sauke numfashi mara sauti da wata irin murya me sanyi yace
"JAMAAL zaizo gurin Ameenatou ba dadewa,
Zai tafi da Ameenatou"
Murmushin Jin dadi ta sake me sautin Daya sauka har cikin kunnensa ya sake lumshe ido Yana sauraronta.
Tambayarta yayi taci abinci tace eh,
Ya tambayeta taci chocolate Shima tace Eh,.
Sama sama ya ringa tambayarta tana amsawa cikin Jin dadi shikuwa jikinsa ne yake sake mutuwa harya gama wayar dasu tukuna sukai sallama bayan ya sake magana da sister Ashley din sosai akan yanayin jikin nata yaji Kuma Babu matsalan komai data taso Dan ya rubuta a file dinta ya dakatar da alluranta Dan haka aka Dena mata kwata kwata sai maganin Daya Dorata Akai,alluran Kuma an Barwa su nurse Fahat Wanda gaba Daya kusan yafi kowa hauka a asibitin Dan gabaki Daya JEEY din ya jujutasa haukansa ta gasken ce tuburan yake yinta shiyasa shi kullum a daure yake a gadonsa.
Suna gama wayar Ameenatou taketa murna tana Jin dadi JAMAAL din yace zai taho gurin Ameenatou.
Sister Ashley ma da Bata cikin farin ciki ko walwala kwata kwata ganin Ameenatou din nata farin ciki da murnan ya sakasata Jin itama sanyi harda murmushinta tana tayata farin ciki da murnan da ita kanta tayi kewan kulawansa akansu Dan tinda mijinta ya rasu ya dauke nauyin komai na rayuwarta Dan gidanta kansa Saida ya sauya mata sbd taimaka mata gurin rage radadin kewan mijin da kadaicin gidan datai rayuwa da mijin.
A can nasa bangaren tinda yayi wayar ma komai ya sake yi masa nauyi sbd zancenta na son Jamaal data fada wanda ya shiga zuciyarsa sosai gashi anan din abubuwan a daure suke Babu ranar tafiyansa a kusa sai anyi aikin mum dinsa zai iya barowa ya taho shiyasa ya matsu Siddeeq ya gama ya koma Nigeria duk da idan ya Tina Mam Baya Nigeria saiyiji sauki saukin barinta da yayi din acan.
****Tin daga ranar Babu ranar da Baya waya dasu Kuma yayi magana da ita duk tsananin zamansa busy kuwa Saiya kirasu din Ameenatou ke samun walwalan kyale sister Ashley da Rigiman a kirasa hakama Shima saiyayi magana da ita din yake samun nutsuwar ranar duk tushewan abubuwan kuwa.
Sabo da hakan ya Saka idan Bai Kiraba ta ringa rigima kenan tana Hana sister Ashley zaman lafiya har takai video call yake Kiransu Duk da baiso Hakan ba Dan duk yanda yakeson ganinsa ya Hana kansa yin video call dasu ne sbd zuciyarsa Dake son Raba tinaninsa,hakama itama yasan rigimarta ta son ganinsa zata qaru ne ta Hana sister Ashley zaman kalau.
Aikuwa Hakan ne ya faru Dan idan ya kira tana karban wayar daga sister Ashley Taga Babu fuskansa Akai ta ringa rigima kenan dole suka koma video call din kullum Wanda Hakan ke yaga zuciyarsa Amma Yana basarwa da dannewa Amma baya Wani dadewa duk rigimarta haka yake lallabawa ya kashe.
Hakan yasaka kullum sai anyi rigima da ita yanzu dan Babu Daman ayi wayar a kashe ta ringa rigima da fitina kenan harda su kuka sosai wasu lokutan wasu lokutan kuwa rigima ce sosai har sai ciwonta ya tashi ta rikice musu da kyar ake samu a shawo kanta ta saurara duk da baa san menene yake kawo hakan ba sister Ashley ce kadai tasan menene abinda yake kawo hakan amma babu ma abinda zai sakata fada ko barin ma a sani.
#MAMUH#
#AMEENATOU
#JAMAAL JEEY SEELAH
#HOT
#ROMANCE
#BESTLOVE
#SEELAHS
#JDENS
*_ZAFAFA BIYAR_*
1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_
2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_
3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_
4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_
Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
[29/05, 10:07 pm] Zainabdawaki: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
#ZafafaBiyar
87
*_AISHA's COLLECTION_*
Hajiyata Kinason kiyi kasuwanci amma bakida jari?
Ko kuma kinada jarin amma bakisan maiya kamata ki fara saidawa ba?
Tou hajiya nesa tazo kusa ga sauki yazo na kawo muku inda zaku samu kaya a cikin farashin sari,muna saida kaya kala-kala inda zaki samu a cikin sauqi da rahusa.Akwai varieties of women accessories ranging from Atamfa, Laces and shoes at both wholesale and retail..
Hajiya da kayan da kika sani da Wanda Baki saniba harma da Wanda Baki taba Gani ba na kayan alfarma da burgewa da asalin kyau na quality kizo karki bari ayi Babu ke,
ko kasuwaci ko sanyawa,ko ankon biki,lefen alfarma,kayan sallah..komaima namu inshallah na musamman ne da zakiji dadin kasancewa a cikin kasuwanci damu...
Join our group to see lot of our amazing products 👇
Location: LAGOS
We deliver nationwide
09013833502
https://chat.whatsapp.com/JRkPEIt0xVj2vuE8HAGRUL
************
Kai tsaye sister Ashley Dr Ibrahim ya kalla bayan an tayar da Ameenatou din ta gyara mata rigarta yace
"Ashley ba tareda bata lokaci ba kinsan me muka tabbatar yanzu ko??
Kasa magana tayi sai ajiyar zuciya data sauke tana kallansa kafin ta gyada Kai.
"Kinsan daga Inda cikin Nan ya fito???
Maganar siddeeq Tina akan Bibiyan rayuwan Ameenatou din akeyi tin tana cikin mahaifiyarta har zuwa yanzu Dan haka komai girma ko qanqantar Sirrinta kada ta bayyanawa kowa shi idan ba shi kadaiba ko JAMAAL din da kansa ya Sakata sauke ajiyan zuciya tareda kallan Dr Ibrahim din tace aa.
Dr Charles da bayason zancen yayi tsayi sallamarta yayi yace su tafi sbd yasan dai su da aka kawo ta asibitin kusan watanni da yawa baa kawota da ciki ba, idan ma da ciki aka kawota to da yanzu ta jima da haifesa haryayi wayo babyn Dan haka magana Daya ba qarinta Babu raginta shine ciki a asibitin su Akai mata shi Kuma ko waye yayi Hakan lafine yayi babba da zai lalata musu asibitin kwata kwata.
Rabuwa sukai kowa cikin tashin hankali da tinanin mafitar gaggawa kafin koda tsautsayi Abar cikin Wani ya Gani.
Dr Zakeer yafi kowa shiga damuwan da tashin hankali a cikin doctors din sbd kusancinsa da Dr JEEY zaiji tsoro da kunyar ace ansamu irin wannan Barnar asibitinsu da Kuma yanda yasan JEEY din bazai bari a rufe ba sbd bawa kowa haqqinsa su Kuma idan Akai Hakan cikinsu zatai Dan Babu me Sha bare asibitin.
Sister Ashley data shiga tashin hankalin dayafi nasu Dr Zakeer sbd ciki a jikin Ameenatou shine abinda bata tinani ba ko kawowa a kai da tinaninta,
Ina Ameenatou Ina ciki itada take Hakan?
Ta Ina ma maganar cikin zata fara bayyana ga mutane?
Kasa komai tayi sbd damuwa da tsoro harma da tashin hankali,.ita kanta Ameenatou din jikinta Babu inda yakeda kuzari kwance take Bata iya ko motsawa Tayo laushi sosai ido kawai take bin sister Ashley din dashi har Saida sister Ashley din ta rasa abin yi ta fasa Wani irin kukan ciwon dayake cinta itaka da ranta,