Sashe 75
Ameenatouh Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
[29/05, 10:08 pm] Zainabdawaki: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
119
*_HONEY DROPS_*
Albishir! Albishir! Albishirrrr!!!
Kin gaji da wula’kancin miji, ke ke nan kullum hantara da kyara , an hana miki rawar gaban hantsi a gidan aurenki, shin ko baki San gabad’aya dadin aure ba?. Hajiyata idan kina da kyau ki ‘kara da wanka, ke ke nan kullum babu wani sauyin dandano kullum zuwa kike wajen oga yadda kike, haba mana ba darajarki ba ne, mace ai ‘yar gyara ce, a d’in ga yi ana cleansing ana kuma spicing other room affairs. Sannan a gyara boobs d’in nan su cika su yi ma sha Allah a bar barinsu kamar guga, yanzu mace figure 8 bata burgeki ki ga ko ina ma sha Allah ga na Oyoyoo ga na bye bye, kina da HONEYDROPS me ya kai ki shaawar wata bayan kema tsaf zaki koma haka. To gyara ki ji ni da kyau HONEYDROPS wannan shahararren kamfanin na Aphrodisiac ma’ana kayan mata sun shirya tsaf don kawo muku zafafan kayan gyara wanda zaki mallake oga tsaf tsananin dadinki da niimarki, kayanmu aiki suke kamar yankan wu’ka kuma babu boka ba Malam, tsananin sanin makamar aiki ne kawai. Kayanmu na saka oga kyautar dole, muna soyayya da kulawar dole, suna birkita lissafin kishiya don dole ta ha’kura ta zama borar coz yan ajin HONEYDROPS a kullum sune Mowa, Muna…Muna… Muna…Muna fitattun kayan da ba su da na biyu kamar su
Infection flusher big 5k, small 3k
Breast firming sabaya 4k
Breast enlargement and hips sabaya 4k
Echoes of forever 3k
Her royal highness 2500
Milky vjay cake 3500
Ever bond 3k
Eternal flame 2k
Love nectar 2k
Cleanser pro 2500
Endless seduction 1500
Intensive love 1500
Swan 3k
Mowa’s secret 4k
Sugar queen 7k
Cloud9 4k
Sweet16 tightening gel 4k da sauransu. Muna da gumba kala-kala, tsumi kala-kala, muna dahuwar kaza, nama, tantabara, Ciccibi da sauransu. Muna da branches a garin Sokoto da Kano, sannan muna aike ko wani gari kowacce ‘kasa cikin amincin Allah, muna maraba da masu siyan daidai ko sari.
Za a iya tuntubarmu ta lambobi kamar haka
08167888934 ko
07026039714.
Ki yi ‘ko’karin ki tuntubemu don tabbas kukan damuwarki ta qare. Zaki iya tuntubarmu ta Instagram link dinmu kamar haka
https://www.instagram.com/honeydrops013?igsh=MW5saThrY3N0Z2Zjag%3D%3D&utm_source=qr
***********
Magana ta Bude Baki zatai sukaji tsayawar mashin a kofar bayan gidan dayake gidan kofa biyu ne dashi kafin ayi magana mota ta tsaya itama.
Siddeeq ne dayake tsaye ta gurin window Taga motar Hafiz ce da Wani me okadan daya kawo su gidan.
Cikin tsananin mamaki da Sabon tashin hankali ya matsa jikin window din yaga tabbas Hafiz ne Yana sake dubawa dakyau yaga Ameeenatou tana fitowa daga mota.
Dawowa yayi gurin Jamaal ya fada masa tareda kallan Ashley yace tafiya zasuyi zasui magana idan suka hade a Lagos sbd yasan Ameeenatou bazata taba barin Nan din ayau batareda Ashley ba.
JAMAAL da Babu abinda yake buqata a yanzu bayan ganin Mum dinsa ta dubasa sbd tsananin Ciwo yakeji sosai a kirjinsa harya baya iya tinanin komai.
Dagowa yayi ya Kalli Ashley ya Bude Baki Cikin siqewan murya yayi maganaganun data ji sanyi ta Kuma fahimci me yake nufi ta gyada masa Kai ahankali tana share hawayen da suka gangaro mata tareda kallansa ta masa nata alkwarin tareda basa tabbacin komai.
Siddeeq ma kallanta yayi ya gyada mata Kai Cikin kulawa da Saka mata katin Jamaal dayake dauke da numbers dinsa uku biyu na Jamaal din se na ukun tasa ce sbd shine wayar Jamaal ta uku a koina.
Ta kofar da suka fice ta gaba ce Dan har Saida motarsu ta tashi tukuna su Hafiz suka iso kofar bayan Adekunle daya kawosu gidan Suma ya buga kofar Yana Kiran sunanta Cikin zaqewa duk da ba Wani saninta yayi ba Amma sbd ya nuna musu ya Santa sosai da sukai tambayar gidan ya Saka shi kiranta Kai tsaye.
Shiru tayi tana kasa motsawa zuciyarta na bugawa sosai sbd yanda zata fuskanci Ameeenatou a lafiyanta kalau,
Batasan Yaya zata amsheta ba Dan haka jikinta yayi sanyi zuciyarta na bugawa sosai da yanda take Jin kaman taje ta janyo Ameeenatou din jikinta ta rungumeta.
Kasa fitowa tayi Saida ta jima a tsaye tana jinsu kafin ta Tako a hankali ta iso kofa ta daga labulen kofa ta Sako kafarta tsakar gidan ta fito daidai Nan Adekunle ya turo kofar.
Idanuwanta Basu sauka akan kowa ba sai akan Ameeenatou Dake tsaye bayan Hafiz itama tata zuciyar bugawa takeyi kaman zata fado kirjinta sbd abubuwa biyu...
Na farko ayau zata iya sanin waye mahaifin 'danta na biyu Kuma ganin Ashley din datake Jin kaunarta kusan kaman uwa da yar uwa.
Hawayen farin Ciki me tsananin gaske ne suka gangarowa sister Ashley tana kallan Ameeenatou din a natse batareda ta motsa ba farin Cikinta Yana bayyana a fuskanta.
Itama Ameeenatou din kasa riqe abinda takeji kala kala tayi hawayenta suka gangaro tana rintse Idanuwanta daga kallan data ga Ashley na mata da hawaye.
Duk yanda ake fada mata Ashley na tsananin sonta tin ayanzun tafara shedan da hakan sedai bataji dadin ganinta a yanayin datake kallanta ba.
Hafiz na ganin janyewa yayi tareda Ciro kudi masu yawan da baima duba ko nawa bane ya bawa adekunle ya sallamesa Shima takowa yayi a hankali ya shigo kaman yanda sister Ashley ta Tako ta kama hannun Ameeenatou kaman yanda take mata a baya ta shigo da ita gidan tana share hawayenta takaita har Palo ta zaunar da ita.
Kasa magana dukkaninsu sukai Ameeenatou sai kawai ta fashe da Kuka me sanyi tana kasa kallan sister Ashley.
Hakan ya Saka jikin sister Ashley mutuwa itama ta share hawayen da suka gangaro mata ta dawo gefen Ameeenatou din ta zauna tanason tabata Amma tana shakkar hakan sbd ganin rayuwar bayan data yanzu ba daya Dan haka ta mayarda hannunta data dago Dan tabata..
Hannun Ameeenatou ta kama da hannuwanta duka biyu tareda dagowa ta Kalli fuskan sister Ashley da itama ita ta kalla ta Bude Baki a hankali Cikin sanyi tace
"Same Ameeenatou dinki ce Babu sauyi akan hakan"
Wani numfashi da sanyi ne ya saukarwa Ashley lokaci daya Dan haka ta rungume Ameeenatou ta fasa kukan data dibi shekaru tana Adana Ciwo aranta batai Kuka ba sbd ko Babynta data rasa batai kuka ba sbd batada wanda zataiwa kukan,
Tsawon shekarun Nan duk qunci da baqin Cikin rayuwar datake Ciki Bata taba zaunawa tayi Kuka ba sbd batada kowa da zai rarrasheta Dan haka zafin da ciwon ya maqale mata arai sai yanzu taji duka nauyin Yana sauka data ga Ameeenatou ta rungumeta da qarfi tana sake fidda sautin kukanta.
Shiru Ameeenatou tayi tareda bawa Ashley daman kukan yanda take so tsawon lokaci kafin ta saketa ta dago jajayen Idanuwanta ta kalleta kafin ta Bude bakinta tafara tambayarta lafiyanta da yanda take.
Cikin kulawa da sanyi ta amsa itama ta tambayeta yanda take.
Murmushi me sanyi Ashley tayi tana kallan nutsuwa da Class din da Ameeenatou din take tattare dashi ta sake sake murmushi tana Tina baby Ameeenatou dinta a Lokacin asibitin.
Hafiz da Shima sai alokacin ta juyo suka gaisa ya gabatar mata da kansa
Cikin kulawa ta amsa masa tareda tambayarsa babbah sbd ta fahimci shi 'dan babbah ne.
Da mamaki suka kalleta ta sake murmushi tana cewa
"Yes na San babbah sbd shi Bai fita a bakinta ba ai ko a wancan lokacin shine da Haroon a bakinta kafin Jamaal yazo ya shiga harya koma shi kadai ne take ambatar."
Da Wani Sabon mamakin suka sake kallanta kafin Ameeenatou ta share hawayenta tana son tambayarta tasan tanada Ciki Koda tabarta asibitin Amma Kuma ta kasa hakan sbd batasan tayaya zata fara tambayar waye yayi mata Ciki ba.
Hafiz daya fahimci hakan hakama ga dare yanayi Kuma dole ayau zasu koma Lagos saiya gyara zama Kai tsaye ya Kalli sister Ashley data kawo musu ruwan pure water masu sanyi ta ajiye gefen Ameeenatou tanajin kaman zata hadiyeta sbd kauna ta zauna yafara jero mata bayanin Asalin rayuwarsu da komai da komai da ake Ciki har zuwa yau din da suka taho gurinta.
Shiru tayi tana sake shiga tashin hankalin da mamakin masifun da aka jero a Cikin tarihin komai.
Numfashi ta sauke tana sake jinjinawa Dad Omar da tausayinsa harma da girmamawa sedai Kuma Jamaal ma ko acikin zancen shine jaruminta Kuma zaici gaba da zama zataci gaba da zama yar amanarsa har abada Dan haka Bata ce komai ba dakinta ta shiga ta dauko tsohuwar laptop dinta da duk ta goge ta kunna ta nemo folder guda data boye wadda Babu abinda yake Cikinta sai hotina da videos din da suka shafi Ameeenatou Tin daga wainda take mata ita daya tana aikawa siddeeq tin kafin Jamaal ya taho har zuwa inda Jamaal ya taho rayuwarta ta sauya gaba daya ta koma cikakkiyar mutum Da wainda take mata idan Suna gyara Kai Bata yadda dana rigimar datake wa Jamaal harma da inda yake fama da ita gurin cin Wani abin idan ba tea ba.
Tinda suka fara kallan abubuwan Ashley ke dorawa da bayanan da sukafi na wainda suke kalla tashin hankali da mamaki tareda tsananin shock na jin hadda irinsu wanki Jamaal din da kansa yasha Yi mata da Kuma illata rayuwar Wani akanta kafin ta dire da baby a date na ranar da Jamaal yafara kwanciya da ita amtsayin mace tareda Bata tabbacin itace takaisa ga hakan tareda karfin son dayake mata hakama kaman yanda siddeeq ya sanar da ita kafin tafiyansu JAMAAL ne wanda tafara Gani rayuwarta ba Haroon ba,sannan ta rufe zancen da cewa
"Dr JAMAAL SEELAH shine uba Kuma mahaifin duk abinda kika Haifa sbd da cikinsa ne a jikinki kika bar asibitin Dan haka babynki bana kowa bane na mijin da shi kadaine igiyoyin aurensa suke kanki"
Kasa motsawa Ameeenatou tayi bare iya magana sbd numfashinta daya toshe Dan nauyin da kirjinta yayi me tsananin gaske.
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
[29/05, 10:08 pm] Zainabdawaki: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
119
*_HONEY DROPS_*
Albishir! Albishir! Albishirrrr!!!
Kin gaji da wula’kancin miji, ke ke nan kullum hantara da kyara , an hana miki rawar gaban hantsi a gidan aurenki, shin ko baki San gabad’aya dadin aure ba?. Hajiyata idan kina da kyau ki ‘kara da wanka, ke ke nan kullum babu wani sauyin dandano kullum zuwa kike wajen oga yadda kike, haba mana ba darajarki ba ne, mace ai ‘yar gyara ce, a d’in ga yi ana cleansing ana kuma spicing other room affairs. Sannan a gyara boobs d’in nan su cika su yi ma sha Allah a bar barinsu kamar guga, yanzu mace figure 8 bata burgeki ki ga ko ina ma sha Allah ga na Oyoyoo ga na bye bye, kina da HONEYDROPS me ya kai ki shaawar wata bayan kema tsaf zaki koma haka. To gyara ki ji ni da kyau HONEYDROPS wannan shahararren kamfanin na Aphrodisiac ma’ana kayan mata sun shirya tsaf don kawo muku zafafan kayan gyara wanda zaki mallake oga tsaf tsananin dadinki da niimarki, kayanmu aiki suke kamar yankan wu’ka kuma babu boka ba Malam, tsananin sanin makamar aiki ne kawai. Kayanmu na saka oga kyautar dole, muna soyayya da kulawar dole, suna birkita lissafin kishiya don dole ta ha’kura ta zama borar coz yan ajin HONEYDROPS a kullum sune Mowa, Muna…Muna… Muna…Muna fitattun kayan da ba su da na biyu kamar su
Infection flusher big 5k, small 3k
Breast firming sabaya 4k
Breast enlargement and hips sabaya 4k
Echoes of forever 3k
Her royal highness 2500
Milky vjay cake 3500
Ever bond 3k
Eternal flame 2k
Love nectar 2k
Cleanser pro 2500
Endless seduction 1500
Intensive love 1500
Swan 3k
Mowa’s secret 4k
Sugar queen 7k
Cloud9 4k
Sweet16 tightening gel 4k da sauransu. Muna da gumba kala-kala, tsumi kala-kala, muna dahuwar kaza, nama, tantabara, Ciccibi da sauransu. Muna da branches a garin Sokoto da Kano, sannan muna aike ko wani gari kowacce ‘kasa cikin amincin Allah, muna maraba da masu siyan daidai ko sari.
Za a iya tuntubarmu ta lambobi kamar haka
08167888934 ko
07026039714.
Ki yi ‘ko’karin ki tuntubemu don tabbas kukan damuwarki ta qare. Zaki iya tuntubarmu ta Instagram link dinmu kamar haka
https://www.instagram.com/honeydrops013?igsh=MW5saThrY3N0Z2Zjag%3D%3D&utm_source=qr
***********
Magana ta Bude Baki zatai sukaji tsayawar mashin a kofar bayan gidan dayake gidan kofa biyu ne dashi kafin ayi magana mota ta tsaya itama.
Siddeeq ne dayake tsaye ta gurin window Taga motar Hafiz ce da Wani me okadan daya kawo su gidan.
Cikin tsananin mamaki da Sabon tashin hankali ya matsa jikin window din yaga tabbas Hafiz ne Yana sake dubawa dakyau yaga Ameeenatou tana fitowa daga mota.
Dawowa yayi gurin Jamaal ya fada masa tareda kallan Ashley yace tafiya zasuyi zasui magana idan suka hade a Lagos sbd yasan Ameeenatou bazata taba barin Nan din ayau batareda Ashley ba.
JAMAAL da Babu abinda yake buqata a yanzu bayan ganin Mum dinsa ta dubasa sbd tsananin Ciwo yakeji sosai a kirjinsa harya baya iya tinanin komai.
Dagowa yayi ya Kalli Ashley ya Bude Baki Cikin siqewan murya yayi maganaganun data ji sanyi ta Kuma fahimci me yake nufi ta gyada masa Kai ahankali tana share hawayen da suka gangaro mata tareda kallansa ta masa nata alkwarin tareda basa tabbacin komai.
Siddeeq ma kallanta yayi ya gyada mata Kai Cikin kulawa da Saka mata katin Jamaal dayake dauke da numbers dinsa uku biyu na Jamaal din se na ukun tasa ce sbd shine wayar Jamaal ta uku a koina.
Ta kofar da suka fice ta gaba ce Dan har Saida motarsu ta tashi tukuna su Hafiz suka iso kofar bayan Adekunle daya kawosu gidan Suma ya buga kofar Yana Kiran sunanta Cikin zaqewa duk da ba Wani saninta yayi ba Amma sbd ya nuna musu ya Santa sosai da sukai tambayar gidan ya Saka shi kiranta Kai tsaye.
Shiru tayi tana kasa motsawa zuciyarta na bugawa sosai sbd yanda zata fuskanci Ameeenatou a lafiyanta kalau,
Batasan Yaya zata amsheta ba Dan haka jikinta yayi sanyi zuciyarta na bugawa sosai da yanda take Jin kaman taje ta janyo Ameeenatou din jikinta ta rungumeta.
Kasa fitowa tayi Saida ta jima a tsaye tana jinsu kafin ta Tako a hankali ta iso kofa ta daga labulen kofa ta Sako kafarta tsakar gidan ta fito daidai Nan Adekunle ya turo kofar.
Idanuwanta Basu sauka akan kowa ba sai akan Ameeenatou Dake tsaye bayan Hafiz itama tata zuciyar bugawa takeyi kaman zata fado kirjinta sbd abubuwa biyu...
Na farko ayau zata iya sanin waye mahaifin 'danta na biyu Kuma ganin Ashley din datake Jin kaunarta kusan kaman uwa da yar uwa.
Hawayen farin Ciki me tsananin gaske ne suka gangarowa sister Ashley tana kallan Ameeenatou din a natse batareda ta motsa ba farin Cikinta Yana bayyana a fuskanta.
Itama Ameeenatou din kasa riqe abinda takeji kala kala tayi hawayenta suka gangaro tana rintse Idanuwanta daga kallan data ga Ashley na mata da hawaye.
Duk yanda ake fada mata Ashley na tsananin sonta tin ayanzun tafara shedan da hakan sedai bataji dadin ganinta a yanayin datake kallanta ba.
Hafiz na ganin janyewa yayi tareda Ciro kudi masu yawan da baima duba ko nawa bane ya bawa adekunle ya sallamesa Shima takowa yayi a hankali ya shigo kaman yanda sister Ashley ta Tako ta kama hannun Ameeenatou kaman yanda take mata a baya ta shigo da ita gidan tana share hawayenta takaita har Palo ta zaunar da ita.
Kasa magana dukkaninsu sukai Ameeenatou sai kawai ta fashe da Kuka me sanyi tana kasa kallan sister Ashley.
Hakan ya Saka jikin sister Ashley mutuwa itama ta share hawayen da suka gangaro mata ta dawo gefen Ameeenatou din ta zauna tanason tabata Amma tana shakkar hakan sbd ganin rayuwar bayan data yanzu ba daya Dan haka ta mayarda hannunta data dago Dan tabata..
Hannun Ameeenatou ta kama da hannuwanta duka biyu tareda dagowa ta Kalli fuskan sister Ashley da itama ita ta kalla ta Bude Baki a hankali Cikin sanyi tace
"Same Ameeenatou dinki ce Babu sauyi akan hakan"
Wani numfashi da sanyi ne ya saukarwa Ashley lokaci daya Dan haka ta rungume Ameeenatou ta fasa kukan data dibi shekaru tana Adana Ciwo aranta batai Kuka ba sbd ko Babynta data rasa batai kuka ba sbd batada wanda zataiwa kukan,
Tsawon shekarun Nan duk qunci da baqin Cikin rayuwar datake Ciki Bata taba zaunawa tayi Kuka ba sbd batada kowa da zai rarrasheta Dan haka zafin da ciwon ya maqale mata arai sai yanzu taji duka nauyin Yana sauka data ga Ameeenatou ta rungumeta da qarfi tana sake fidda sautin kukanta.
Shiru Ameeenatou tayi tareda bawa Ashley daman kukan yanda take so tsawon lokaci kafin ta saketa ta dago jajayen Idanuwanta ta kalleta kafin ta Bude bakinta tafara tambayarta lafiyanta da yanda take.
Cikin kulawa da sanyi ta amsa itama ta tambayeta yanda take.
Murmushi me sanyi Ashley tayi tana kallan nutsuwa da Class din da Ameeenatou din take tattare dashi ta sake sake murmushi tana Tina baby Ameeenatou dinta a Lokacin asibitin.
Hafiz da Shima sai alokacin ta juyo suka gaisa ya gabatar mata da kansa
Cikin kulawa ta amsa masa tareda tambayarsa babbah sbd ta fahimci shi 'dan babbah ne.
Da mamaki suka kalleta ta sake murmushi tana cewa
"Yes na San babbah sbd shi Bai fita a bakinta ba ai ko a wancan lokacin shine da Haroon a bakinta kafin Jamaal yazo ya shiga harya koma shi kadai ne take ambatar."
Da Wani Sabon mamakin suka sake kallanta kafin Ameeenatou ta share hawayenta tana son tambayarta tasan tanada Ciki Koda tabarta asibitin Amma Kuma ta kasa hakan sbd batasan tayaya zata fara tambayar waye yayi mata Ciki ba.
Hafiz daya fahimci hakan hakama ga dare yanayi Kuma dole ayau zasu koma Lagos saiya gyara zama Kai tsaye ya Kalli sister Ashley data kawo musu ruwan pure water masu sanyi ta ajiye gefen Ameeenatou tanajin kaman zata hadiyeta sbd kauna ta zauna yafara jero mata bayanin Asalin rayuwarsu da komai da komai da ake Ciki har zuwa yau din da suka taho gurinta.
Shiru tayi tana sake shiga tashin hankalin da mamakin masifun da aka jero a Cikin tarihin komai.
Numfashi ta sauke tana sake jinjinawa Dad Omar da tausayinsa harma da girmamawa sedai Kuma Jamaal ma ko acikin zancen shine jaruminta Kuma zaici gaba da zama zataci gaba da zama yar amanarsa har abada Dan haka Bata ce komai ba dakinta ta shiga ta dauko tsohuwar laptop dinta da duk ta goge ta kunna ta nemo folder guda data boye wadda Babu abinda yake Cikinta sai hotina da videos din da suka shafi Ameeenatou Tin daga wainda take mata ita daya tana aikawa siddeeq tin kafin Jamaal ya taho har zuwa inda Jamaal ya taho rayuwarta ta sauya gaba daya ta koma cikakkiyar mutum Da wainda take mata idan Suna gyara Kai Bata yadda dana rigimar datake wa Jamaal harma da inda yake fama da ita gurin cin Wani abin idan ba tea ba.
Tinda suka fara kallan abubuwan Ashley ke dorawa da bayanan da sukafi na wainda suke kalla tashin hankali da mamaki tareda tsananin shock na jin hadda irinsu wanki Jamaal din da kansa yasha Yi mata da Kuma illata rayuwar Wani akanta kafin ta dire da baby a date na ranar da Jamaal yafara kwanciya da ita amtsayin mace tareda Bata tabbacin itace takaisa ga hakan tareda karfin son dayake mata hakama kaman yanda siddeeq ya sanar da ita kafin tafiyansu JAMAAL ne wanda tafara Gani rayuwarta ba Haroon ba,sannan ta rufe zancen da cewa
"Dr JAMAAL SEELAH shine uba Kuma mahaifin duk abinda kika Haifa sbd da cikinsa ne a jikinki kika bar asibitin Dan haka babynki bana kowa bane na mijin da shi kadaine igiyoyin aurensa suke kanki"
Kasa motsawa Ameeenatou tayi bare iya magana sbd numfashinta daya toshe Dan nauyin da kirjinta yayi me tsananin gaske.