← Book details Ameenatouh Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 61 OF 88

Sashe 61

Ameenatouh Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

A tsawon shekaru uku dinnan Babu maaikata ko nurses da likitocin da Mam yake barin su Dade sosai a asibitin yake sakawa ana sauya musu asibiti sbd jimawansu sosai zai iya Saka a gane wata ba Ameeenatou bace Dan haka Saida ya sauya maaikata da yawa daya tabbtarda Babu wanda suka rage a asibitin wanda suka San wancan asalin Ameeenatou din Dan haka ya barsu a yanzu duk wanda yake asibitin Ameeenatou Omar din da suka sani itace Aliyah wadda haka su BB suka ringa bin duk wainda aka sauya aka kawo da makudan kudi Suna Basu sunan Ameeenatou Omar ana banka mata alluran da suka gama yiwa aliya mummunan illan da har abada bazata taba moruwa ba sbd nata haukan ma ta maidata kaman matacciya a kwance take komai a kwance take yinsa bata motsawa shiyasa aka dauketa daga dakin aka maidata Wani block da Babu mutane sosai a acikinsa sai masu irin nata haukan,
Dakinta a rufe yake kana dosowa Wani irin wari da tsami ne zakaji Yana Neman kasheka Dan haka ma su kwata kwata baa Wani treating nasu sai bayan kwanaki ko satika sbd gurinsu naya tafiyuwa a haka ita Mam ya gama da shafinta sbd ko a yanzu mahaifinta yasan inda take ya daukowa bazata taba dawowa daidai ba har abada.
#MAMUH
#SEELAHS

*_ZAFAFA BIYAR_*

1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_

2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_

3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_

4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_

Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200

*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*

*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*

*_MTN/VTU 09134848107_*

_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_

*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
[29/05, 10:08 pm] Zainabdawaki: *_Arewabooks@Mamuhgee_*
#ZafafaBiyar
106

*_AISHA's COLLECTION_*
Hajiyata Kinason kiyi kasuwanci amma bakida jari?
Ko kuma kinada jarin amma bakisan maiya kamata ki fara saidawa ba?
Tou hajiya nesa tazo kusa ga sauki yazo na kawo muku inda zaku samu kaya a cikin farashin sari,muna saida kaya kala-kala inda zaki samu a cikin sauqi da rahusa.Akwai varieties of women accessories ranging from Atamfa, Laces and shoes at both wholesale and retail..
Hajiya da kayan da kika sani da Wanda Baki saniba harma da Wanda Baki taba Gani ba na kayan alfarma da burgewa da asalin kyau na quality kizo karki bari ayi Babu ke,
ko kasuwaci ko sanyawa,ko ankon biki,lefen alfarma,kayan sallah..komaima namu inshallah na musamman ne da zakiji dadin kasancewa a cikin kasuwanci damu...
Join our group to see lot of our amazing products 👇

Location: LAGOS
We deliver nationwide

09013833502

https://chat.whatsapp.com/JRkPEIt0xVj2vuE8HAGRUL

*****************
Dauke kallanta tayi daga kansa tana kokarin Hana kanta sake kallan inda yake zaune a natse Cikin yar basarwa tace masa sannu da zuwa tana tashi daga jikin Dad dinta sbd qamshinsa daya Hana numfashinta shaqan kowacce iska sai shi.

Arfat dayake jikinta Shima sauka yayi tareda Hawa jikin Dad Omar sai a Lokacin yaga JAMAAL din Cikin yarinta yace

"Grandpa Ashe kanada friend but he is younger.

AM kasa zaman tayi sbd qamshin ruda kanta yakeyi Dan haka ta miqe ta fice tana cewa zata ta huta.

Tana fita Arfat ya sauka daga jikin Dad Omar ya taho gaban Jamaal din ya tsaya Yana kallansa kafin yace

"Bakaga Mommah na ba? you didnt say hello to her."

Dago fararen Idanuwansa Jamaal yayi tareda saukesu akan Arfat din ya zuba masa su Yana masa Wani irin kallan tsaf sbd fuskan Mum dinsa dayake Gani Kai tsaye a fuskan yaron...

Denq jin abinda siddeeq yake fada yayi a wayar ya ajiye wayan gefensa batareda ya kasheba sbd mamakin dayake Neman kashesa,

Idanuwansa da hancinsa da komai na yaron irin na Mum dinsa ne take yaji zuciyarsa ta Dan tsaya daga bugawa ya miqawa yaron hannunsa Ya Bude baki a natse Cikin sanyi yace

"Heyy champ,wats up,wats your name??

Dariya Arfat yayi wadda ta sake kashe Jamaal da Sabon mamaki sbd dariyan ma sake hada kamannin yaron da mum dinsa yayi ya kama hannunsa daya miqo masa.

Arfat yace

"My name is Arfat jden,or you can just call me Mommah's Champ,
I m everyone's champ in this mansion"

Murmushi Dad Omar yayi Yana Dan son taqaita zancen sbd kada ya Fadi waye Mommah dinsa Dan haka yace

"Ok my champ,zo kaje gurin AM baka gama Yi mata sannu da zuwa ba karka damu Uncle Jamaal Seelah"

Gyada Kai Arfat din yayi sbd daman ba Wani rabar mutane ake barin yanayi ba kokuma su mutanen su rabesa shiyasa ya Saba baya Wani son zuwa gurin baqi Shima Amma this Uncle is handsome and classy,likes him" haka ya fadawa Mommah dinsa lokacinda ya isa dakinta.

JAMAAL kuwa har Arfat ya fice Idanuwansa na akansa hakama take zuciyarsa ta shiga Wani irin nannauyan yanayi akansa sai Kuma gashi a yanda ya fahimta kwata kwata dad Omar bayason yaron ya tsaya baisan meyasa hakan ba.

Maganarsu suka ci gaba da Yi Amma zuciyar JAMAAL tana kan tinanin Ina suka samu baby fmlyn sbd Dad Omar din dai da kansa ya wuce haihuwa,
Uncle Ahmed ma hakan ne sbd kusan ya manyanta sosai Shima,
To Kuma bare su dadah da Babbah,and Hafiz ma baiyi aure ba bare Lady AM din Mansion din da babu ranar da ko kallan banza Wani zai mata da aurensa akanta bare.

Boyayyan numfashi ya sauke tareda gyara zamansa Yana cire zancen a ransa tukuna.

Ya Dade a gidan sai guraren lunch ya tafiyansa duk da Dad din yaso ya tsaya yayi lunch tareda su Amma hakan Bai samu ba sbd akwai inda zai tafin ana jiransa.

Dadah da babbah basa Nan ne sbd zuwansa gidan babbah ya fice sbd Baya kaunar ganin duk Wani jinin Mam seelah da lameenu Seelah,
Yasan Jamaal baida laifin iyayensu Amma bazai iya kallansa ba sbd zai tsanesa ne kaman yanda yake Jin tsanar su mam a Cikin jininsa sbd yanada tabbacin ko fyaden da akaiwa AM daga garesu ne ya fito sbd hakanne ma yasa yake qara Jin bazai taba kaunar duk Wani jininsu ba har abada Kuma bazai taba aminta ko muamalantarsu ba.

Jamaal ma fahimtar hakan ya Saka bazaiyi saurin sanar da aurensa akanta ba sbd tashin hankali ne kawai zaayi akan wannan bayason wannan yanason fushi da bacin Rai ya Saka a yanzu hukuncin da daga baya kowa zaiyi Dana sani Dan haka a yanzu daya fahimci har ita AM din zafin Kai zata basa Babu abinda yake buqata fiyeda komai sama daya Nemo Ashley sbd a zancen Dad Ashley ce a ran Am ita kadai take tinawa a lokacinda tayi hauka sbd da ita a bakinta su babbah suka daukota hakama har ranar da zata dawo daidai Saida tayita ambatar Ashley da Haroon.

To idan har Ashley ce a ran AM Yana buqatan fara samun Ashley din kafin Ameeenatoun sbd itace kadai zata tinatar da ita komai akansa batareda anyi hayaniya da tashin hankalin da babbah yakeson ayi ba idan har zaiji maganar Jinin Mam seelah ne ko yanzu mijin 'yarsa.

A dakinta kuwa tini tayi wanka Sarrah ta sake gyara dakinta da duk da batanan kullum sai an gyarasa a kaida Dan hakan ne komai yake fes fes da kamshi da sanyin Aircon kaman tana Nan.

Fatmah ce kadai Basu gaisaba tinda ta dawo Saida ta sauko tana qamshi sanyeda Ted Baker sweatset farare na mata da suka mata kyau sosai iri daya Da Arfat wanda shima nasa White dinne Sarrah ta masa wanka ta Sako masa.

Zuba mata idanuwa Fatmah tayi tin data doso palon koyaushe kyanta kaman qaruwa yakeyi,a yanzu zata iya cewa bayan rape da 'dan gaban fatiha da AM din ta Haifa to Babu Wani Abu data rasa a rayuwanta sai kuma mijin aure Dan kuwa ko zata hakura da komai akan AM bazata iya dannewa ba tana kallo ta Dad Omar ya hadata da Wani Billionaire ta aura ba abarta Dan zata iya fadawa duniya AM jden nada 'dan rape data Haifa mara uba.

Ita ma kyakkyawa ce Kuma fara hakama Babu abinda ta rasa sbd Dad Omar baya wasa da sake mata kudin duk abinda takeso a rayuwanta Amma damuwanta finta da AM din tayi a komai.

Fatmah dince a Palo zaune tareda Mum Nur da Hafiz dan haka kowa da tsananin kauna da kulawa yake kallanta tareda farin Cikin kasancewanta a cikinsu Amma Fatmah Kuma radadi ne me qunar zuciya take kallanta dashi har AM din ta iso
Ita tafara kalla Cikin sakewa ba damuwan komai tace

"Fatmah barka da gida,dazu bamu gaisaba Koda na dawo kaman bakya Nan ma ko?

Numfashi ta sake a boye tareda Dan sake fuska kadan tana cewa

"Eh,Ina Nan Amma Ina daki Ina bacci ne,
Barka da dawowa,ya Madrid?

"Fine Alhmdllh" ta fada tana isa gurin Mum Nur tana zaunawa gefenta tareda Dan shagwabewa tana cewa

"Mum amaryan Dad"

Dariya Mum din tayi tana cewa

"Rabb ya shirya AM"

Kafin su qara wata magana su dadah sun dawo Dan haka Bata tsaya komaiba ta miqe ta fice zuwa bangarensu tana iso babbah daya matsu yaga yarsa Shima tini ya kamo hanyar nasu bangaren a kofan palonsa suka hade tana ganinsa Idanuwanta suka ciko da kwalla tana rungumesa shi da dadah lokaci daya atare hawayen na saukowa tace

"Nayi kewanku babbah,
Dadah bazan iya sake dadewa Wani gurin ba tareda ku ba,wlh nayi kewanku."

Kaman baby haka ta ringa musu hawaye Saida aka suka zauna Suna aikin rarrashinta babbah kaman zai fasa kukan Shima haka ya ringa rarrashinta yanajin radadin kewanta da yai Shima sbd a rayuwarsu idan ba da tsautsayin daya rabasu ba Shima sbd Baya hayyacinsa kwance Cikin Ciwo itama bata hayyacinta Basu taba rayuwa ba juna ba sai wannan karan.

Hafiz ne daya shigo yaga yanda su babban suke rarrashinta kaman yarinya qarama irin yanda suka Saba mata tin tana yarinya ya Saka shi hade fuska Yana cewa

"Meye hakan to??
Ke wai bazakiwa kanki fada bane kisan kin girma qatuwa Dake kin zauna kina hawaye ana rarrashinki."

Harara babbah ya dago ya watsa masa kafin yace
Chapter 61 · 0% Book details