Sashe 40
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana Zaune yana aiki a system nasa wayarsa tayi ringing. Ganin Detective Musa yasa yayi picking a hanzace.
“Hello Sir, ga Ni ga Baba a gidan da matar take, kafin ka iso za ka iya hawa Whatsapp kuyi magana da ita.”
Bai tsaya ƙarasa jin zancen ba ya datse kiran ya hau Whatsapp. Video call ya Danna direct, lokacin da suka zama connected Detective Musa ya miƙawa Mama da ke zaune kusa da inna, da yake akwai adequate light a gidan a kan fuskarta idanuwansa suka sauƙa, ko ba a faɗa masa ba ya tabbatar ita ɗin ce, ba tare da ya ce uffan ba ya katse kiran, ɓangaren Mamah ma kusan abun da ya faru kenan, tana kallonsa fuskar ɗan'uwanta ta zanu a zuciyarta har sai da gabanta ya faɗi.
Ko da yayi ending call ɗin bai tsaya ɓata lokaci ba yayi booking flightpip duk da cewa yau za a tashi da azumi gobe ne. Ganin yadda yake zakwaɗi yasa Aunty Mabruka faɗin
“Kwana nawa za ka yi ne Yaya?”
“Ai sai kun ganni kawai.”
Kamar za ta yi kuka tace
“Ya batun zuwa gaida Mommah?.”
“Kar ki wani damu da wannan, In ba na Nan ma Khalil Yana nan, zai iya kai ki. Daga haka ba ta ƙara cewa komai ba ganin dai alamun har yanzu fushi yake da ita.
*Washegari*
Bayan sun shirya a part ɗin Hajjaty suka haɗu bayan sun gaisa Zahrah ta dube su cike da zumuɗi tace
“Guess what?” a tare suka ce
“What?”
Murmushi Zahrah tayi tace
“Tukuicin me zan samu?”
Nainarh tace “Na baki Yaya na”
Sauran ma duk irin amsar da suka bayar. Ɗauko musu system ɗin ta fara yi, kowaccen su ta zaɓa cike da zumuɗi
“A ina kika samo waɗannan kuma?” murmushi tayi tace
“Ku ba kwa cin ribar zance, to Yaya ne jiya ya siya mana bayan kun tafi, bari ku ga”
Kwalayen wayoyin ta fitar ɗaya bayan ɗaya, ihun murna suka saki suna faɗin
“Wayyo mun more wallahi, kai Zahrah Allah ya bar ki da Yayan mu”.
Ganin za su makara yasa ta fara fita saying
“In Kun gama kwa zo mu tafi ai” da sauri suka ajiye suka bi bayanta.
Suna ficewa Yaya Sadauki ya shigo, da yake kayan da ya siya duk sun iso hakan yasa ya ɗebo masu aikin rabon, kowanne Part aka ba su nasu sai addu'a suke zabga masa, sauran kuma kai tsaye yace a wuce da su masallatai a rabawa mabuƙata kafin ya dawo. Bayan sun gaisa da Hajjaty ya mata sallamar cewa zai tafi Bauchi, addu'a sosai ta masa haka Alhaji Baba ma, bayan sun gaisa da Daddy ma ya faɗa masa, shi ma dai addu'ar ya masa daga nan Yaya Khalil yazo ya miƙa shi airport.
Haka kawai Aunty Mabruka take jin gabanta na faɗuwa, da ta ga hakan ya yawaita sai ta kira Ya Khalil tace yazo ya Kaita za ta gaida Mommah.
Bayan ya Kaita har ciki ya raka ta lokacin iya Hajja ce a parlourn tana kallon maimaicin wani tafseeer a AfrikaTV3.
Cike da girmamawa suka gaisa, Yaya Khalil ya gabatar da Aunty Mabruka matsayin matar Yaya Sadauki, nan Hajja ta ƙara sakewa da ita suna hira. Daga nan Yaya Khalil yayi musu sallama yace In ta gama ta kira shi.
A hanyar waje suka ci karo da Mommah, da ya gaida ta ta amsa kamar koyaushe tana kawar da kanta gefe. Da ta shigo kai tsaye ɗakinta ta wuce ba tare da ta dubi mutanen da ke parlourn ba bare su samu ran za ta kula su. Murmushin takaici Hajja tayi sannan ta miƙe tace
“Ina zuwa” ganin gun Mommah Hajjan za ta je yasa ta ce
“Ehm Hajja, ki koma ki zauna, zan je ai ba sai ta fito ba”
Ba tare da Hajja ta Musa ta ba ta dawo ta zauna tana ƙara yaba kyan hali irin na Aunty Mabruka.
Da sallama ta shiga ɗakin, ƙasa-ƙasa Mommah ta amsa saboda wajibcin hakan bayan ta yi tozali da halittar da take zargin ta jaza mata shiga halin da take ciki. A kan tabarma Aunty Mabruka ta Zauna tana wasa da ƴan yatsunta.
“Ina yini Mommah”
“Lafiya” ta amsa murya a kausashe. Tsawon mintuna arba'in babu wanda yayi magana a cikinsu, hakan yasa Aunty Mabruka ta ƙira Yaya Khalil tace mishi ta gama.
Cike da tsoro duk da cewa ta ga alamar buƙatar taimako da Mommah take ga shi ta fige tace “Ehm Mommah ki bani account Numbern ki don Allah”
Ai da sauri jin zancen kuɗi Mommah ta juyo ta dubi Aunty Mabruka. Fitar da tayi neman bashi taje amma bata samu ba, jikinta ne yayi sanyi tana shirin magana Aunty Mabruka tace
“Mommah don Allah ba don na raina ki ba ne kawai ina so na kyautata miki ne, Please....”
Abun da ta gama yi tana roƙon a ba ta bashi aka ƙi ga shi yanzu abun da ta raina yana roƙon ta da ta amince ta amshi kyautarsa.
Cikin wata raunananniyar murya kamar ba Mommah ba tace “Ai yanzu ba Ni da wata account already Daddynsu ya yi deactivating nasa”
Cike da tausayawa Aunty Mabruka ta fitar da nata ATM card ɗin ta miƙa wa Mommah. A hankali tace
“Pin ɗin 1990, ki riƙe shi a wurin ki don Allah, duk lokacin da kike da uzurin amfani ki cira a ciki, kada ki ce a'a Mommah”
Wasu zafafan hawaye ne suka zubowa Mommah, Aunty Mabruka ta share mata tana faɗin
“Please Mommah ki daina kuka, na tabbsta In Yaya ya Gani ba zai yi farin ciki ba.”
“Dole nayi hawaye Mabruka, na yi wasa da dama ta, meyasa bani da tunani? Yau abun da naje nema bashi aka hana ni sai ga shi na samu daga wurin mutanen da nafi ƙyamata a rayuwata ba tare da sun min laifin komai ba, na yi hasara a rayuwata Ni Sughrah”
Kuka ne ya ci karfin ta, Aunty Mabruka ji tayi kamar Hajiyar ta ke kukan hakan yasa ta matsa kusa da ita, ba ta san time ɗin da tayi hugging nata ba.
“Ya isa haka Mommah, don Allah ki yi shiru kada ki yi saɓo, ki ɗauka hakan a rubuce take zai faru, don Allah ki yi haƙuri, na san kina fushi da yaya amma ki yafe masa, kullum cikin zancenki yake sai dai yana tsoron tunkararki ne.”
Hawayen ta ta share tana faɗin
“Na gode Mabruka, Allah ya miki albarka ke da mijinki, ya sa albarka cikin rayuwar auren ku, sai na zo muku”
“Amin Mommah, sai kin zo”
Bayan fitarsu Mommah ta ƙara ɗaga ATM card ɗin da Aunty Mabruka ta bar mata, wasu irin zafafan hawaye na baƙin ciki da nadama ta share kana ta fito zuwa wurin Hajja. Bayan ta ba wa Hajja labarin komai murmushi kawai irin na manya tayi tace
“Ke ce kika kasa fahimta Sughrah, tun ba yau ba nake nuna miki hanya, ba a ƙyamatar Mutum saboda zuciya na ƙinsa, Rukayya tun ba yau ba na san cewa mutuniyar ƙwarai ce duba da irin yadda kike mata son ranki ba ta taɓa yi min wani kallo na rashin ɗa'a ba bare kuma zagi. Yanzu ya rage naki ki san me Yakamata kiyi.”
Cikin wata irin murya da ke nuna zallar nadama tace
“Ki yi haƙuri Hajja, kada ki ƙara bari na da hali na, ki yi wa Ubangiji ki yafe min, na bi ki na bi mijina, na bi Allah.”
Sai da Hajja taso yin dariya amma ta make tace
“Kin ga Habibah da Saudatu da kuke wa kallon masu son ki? Wallahi da za su samu dama su za su fara ruguza rayuwarki. Yanzu zan baki wani aiki, daga nan za ki tabbatar da me nake faɗa miki.”
“Abun da nake so da ke shine, ki kai musu ziyara har ita Ruƙayya ɗin, ki nuna musu buƙatar ki ta taimako, idan suka nuna a'a ki ce su ba ki bashi to....ina tabbatar miki kan kuɗi halin kowacce su zai bayyana gare ki, sai ki yi taka tsantsan da rayuwarki.”
Da wannan shawara suka rufe wannan babin, nan Hajja ta sake mata fuska karo na farko tun zuwan ta, sosai suka yi hira kamar ba su ba.
*Aunty Mabruka*
Bayan ta koma haka tayi ta al'ajabin yadda rayuwa ta mayar da Mommah, tabbas duniya ba abar tinƙaho bace ba kuma wurin zama ba, idan yau kai ne to gobe ba komai bane, sosai jikinta yayi sanyi.
*React and share fisabilillah!!!🙏🙏🙏😍😍😍, Much love my fans.*
[1/21, 10:03 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 3️⃣0️⃣
﷽
*ZAHRAH'S POV*
Bayan sun dawo daga school basu 'bata lokaci ba saboda zumu'din wayar da suke, duk da cewa tana jin wani iri a jikinta kamar wani ba'kon al'amari na tunkararta amma ta dake, suna dawowa babu wadda yayi lunch wanka kawai suka yi suka fita don tsabar mazari, gani suke kamar in ba su je yanzu ba abubuwan za su 'kare ne.
Cikin shigar Abaya da suka yi rolling veil akai suka fito, Zahrah wacce ke ri'ke da handbag nata da sauri ta juya ciki, ku'din ta kwaso daga nan kuma driver ya ja motar. Sosai suka hidimtawa sabbin wayoyinsu bayan sun sayi Sim cards sun yi register, daga nan kai tsaye suka koma gida suna 'dan banzan mazari.
Ganin har dawowarta ba ta ga 'kiran Yaya Sadauki ba yasa ta 'dauko wayarta ta lalumo numbernsa tayi dialling, five times tana 'kira amma shiru ba ya tafiya, ta ala'kanta hakan ne da ko baya bu'katar distraction but her mind did'nt believe with that statement, gabanta ne ke bugawa da sauri-sauri.
"He should have let us know ya isa lafiya Allah yasa all is ok"
ta fada cikin ranta. Girkin da ta tashi za ta yi ma fasa shi tayi saboda yadda gabanta ke fa'duwa.
“Hello Sir, ga Ni ga Baba a gidan da matar take, kafin ka iso za ka iya hawa Whatsapp kuyi magana da ita.”
Bai tsaya ƙarasa jin zancen ba ya datse kiran ya hau Whatsapp. Video call ya Danna direct, lokacin da suka zama connected Detective Musa ya miƙawa Mama da ke zaune kusa da inna, da yake akwai adequate light a gidan a kan fuskarta idanuwansa suka sauƙa, ko ba a faɗa masa ba ya tabbatar ita ɗin ce, ba tare da ya ce uffan ba ya katse kiran, ɓangaren Mamah ma kusan abun da ya faru kenan, tana kallonsa fuskar ɗan'uwanta ta zanu a zuciyarta har sai da gabanta ya faɗi.
Ko da yayi ending call ɗin bai tsaya ɓata lokaci ba yayi booking flightpip duk da cewa yau za a tashi da azumi gobe ne. Ganin yadda yake zakwaɗi yasa Aunty Mabruka faɗin
“Kwana nawa za ka yi ne Yaya?”
“Ai sai kun ganni kawai.”
Kamar za ta yi kuka tace
“Ya batun zuwa gaida Mommah?.”
“Kar ki wani damu da wannan, In ba na Nan ma Khalil Yana nan, zai iya kai ki. Daga haka ba ta ƙara cewa komai ba ganin dai alamun har yanzu fushi yake da ita.
*Washegari*
Bayan sun shirya a part ɗin Hajjaty suka haɗu bayan sun gaisa Zahrah ta dube su cike da zumuɗi tace
“Guess what?” a tare suka ce
“What?”
Murmushi Zahrah tayi tace
“Tukuicin me zan samu?”
Nainarh tace “Na baki Yaya na”
Sauran ma duk irin amsar da suka bayar. Ɗauko musu system ɗin ta fara yi, kowaccen su ta zaɓa cike da zumuɗi
“A ina kika samo waɗannan kuma?” murmushi tayi tace
“Ku ba kwa cin ribar zance, to Yaya ne jiya ya siya mana bayan kun tafi, bari ku ga”
Kwalayen wayoyin ta fitar ɗaya bayan ɗaya, ihun murna suka saki suna faɗin
“Wayyo mun more wallahi, kai Zahrah Allah ya bar ki da Yayan mu”.
Ganin za su makara yasa ta fara fita saying
“In Kun gama kwa zo mu tafi ai” da sauri suka ajiye suka bi bayanta.
Suna ficewa Yaya Sadauki ya shigo, da yake kayan da ya siya duk sun iso hakan yasa ya ɗebo masu aikin rabon, kowanne Part aka ba su nasu sai addu'a suke zabga masa, sauran kuma kai tsaye yace a wuce da su masallatai a rabawa mabuƙata kafin ya dawo. Bayan sun gaisa da Hajjaty ya mata sallamar cewa zai tafi Bauchi, addu'a sosai ta masa haka Alhaji Baba ma, bayan sun gaisa da Daddy ma ya faɗa masa, shi ma dai addu'ar ya masa daga nan Yaya Khalil yazo ya miƙa shi airport.
Haka kawai Aunty Mabruka take jin gabanta na faɗuwa, da ta ga hakan ya yawaita sai ta kira Ya Khalil tace yazo ya Kaita za ta gaida Mommah.
Bayan ya Kaita har ciki ya raka ta lokacin iya Hajja ce a parlourn tana kallon maimaicin wani tafseeer a AfrikaTV3.
Cike da girmamawa suka gaisa, Yaya Khalil ya gabatar da Aunty Mabruka matsayin matar Yaya Sadauki, nan Hajja ta ƙara sakewa da ita suna hira. Daga nan Yaya Khalil yayi musu sallama yace In ta gama ta kira shi.
A hanyar waje suka ci karo da Mommah, da ya gaida ta ta amsa kamar koyaushe tana kawar da kanta gefe. Da ta shigo kai tsaye ɗakinta ta wuce ba tare da ta dubi mutanen da ke parlourn ba bare su samu ran za ta kula su. Murmushin takaici Hajja tayi sannan ta miƙe tace
“Ina zuwa” ganin gun Mommah Hajjan za ta je yasa ta ce
“Ehm Hajja, ki koma ki zauna, zan je ai ba sai ta fito ba”
Ba tare da Hajja ta Musa ta ba ta dawo ta zauna tana ƙara yaba kyan hali irin na Aunty Mabruka.
Da sallama ta shiga ɗakin, ƙasa-ƙasa Mommah ta amsa saboda wajibcin hakan bayan ta yi tozali da halittar da take zargin ta jaza mata shiga halin da take ciki. A kan tabarma Aunty Mabruka ta Zauna tana wasa da ƴan yatsunta.
“Ina yini Mommah”
“Lafiya” ta amsa murya a kausashe. Tsawon mintuna arba'in babu wanda yayi magana a cikinsu, hakan yasa Aunty Mabruka ta ƙira Yaya Khalil tace mishi ta gama.
Cike da tsoro duk da cewa ta ga alamar buƙatar taimako da Mommah take ga shi ta fige tace “Ehm Mommah ki bani account Numbern ki don Allah”
Ai da sauri jin zancen kuɗi Mommah ta juyo ta dubi Aunty Mabruka. Fitar da tayi neman bashi taje amma bata samu ba, jikinta ne yayi sanyi tana shirin magana Aunty Mabruka tace
“Mommah don Allah ba don na raina ki ba ne kawai ina so na kyautata miki ne, Please....”
Abun da ta gama yi tana roƙon a ba ta bashi aka ƙi ga shi yanzu abun da ta raina yana roƙon ta da ta amince ta amshi kyautarsa.
Cikin wata raunananniyar murya kamar ba Mommah ba tace “Ai yanzu ba Ni da wata account already Daddynsu ya yi deactivating nasa”
Cike da tausayawa Aunty Mabruka ta fitar da nata ATM card ɗin ta miƙa wa Mommah. A hankali tace
“Pin ɗin 1990, ki riƙe shi a wurin ki don Allah, duk lokacin da kike da uzurin amfani ki cira a ciki, kada ki ce a'a Mommah”
Wasu zafafan hawaye ne suka zubowa Mommah, Aunty Mabruka ta share mata tana faɗin
“Please Mommah ki daina kuka, na tabbsta In Yaya ya Gani ba zai yi farin ciki ba.”
“Dole nayi hawaye Mabruka, na yi wasa da dama ta, meyasa bani da tunani? Yau abun da naje nema bashi aka hana ni sai ga shi na samu daga wurin mutanen da nafi ƙyamata a rayuwata ba tare da sun min laifin komai ba, na yi hasara a rayuwata Ni Sughrah”
Kuka ne ya ci karfin ta, Aunty Mabruka ji tayi kamar Hajiyar ta ke kukan hakan yasa ta matsa kusa da ita, ba ta san time ɗin da tayi hugging nata ba.
“Ya isa haka Mommah, don Allah ki yi shiru kada ki yi saɓo, ki ɗauka hakan a rubuce take zai faru, don Allah ki yi haƙuri, na san kina fushi da yaya amma ki yafe masa, kullum cikin zancenki yake sai dai yana tsoron tunkararki ne.”
Hawayen ta ta share tana faɗin
“Na gode Mabruka, Allah ya miki albarka ke da mijinki, ya sa albarka cikin rayuwar auren ku, sai na zo muku”
“Amin Mommah, sai kin zo”
Bayan fitarsu Mommah ta ƙara ɗaga ATM card ɗin da Aunty Mabruka ta bar mata, wasu irin zafafan hawaye na baƙin ciki da nadama ta share kana ta fito zuwa wurin Hajja. Bayan ta ba wa Hajja labarin komai murmushi kawai irin na manya tayi tace
“Ke ce kika kasa fahimta Sughrah, tun ba yau ba nake nuna miki hanya, ba a ƙyamatar Mutum saboda zuciya na ƙinsa, Rukayya tun ba yau ba na san cewa mutuniyar ƙwarai ce duba da irin yadda kike mata son ranki ba ta taɓa yi min wani kallo na rashin ɗa'a ba bare kuma zagi. Yanzu ya rage naki ki san me Yakamata kiyi.”
Cikin wata irin murya da ke nuna zallar nadama tace
“Ki yi haƙuri Hajja, kada ki ƙara bari na da hali na, ki yi wa Ubangiji ki yafe min, na bi ki na bi mijina, na bi Allah.”
Sai da Hajja taso yin dariya amma ta make tace
“Kin ga Habibah da Saudatu da kuke wa kallon masu son ki? Wallahi da za su samu dama su za su fara ruguza rayuwarki. Yanzu zan baki wani aiki, daga nan za ki tabbatar da me nake faɗa miki.”
“Abun da nake so da ke shine, ki kai musu ziyara har ita Ruƙayya ɗin, ki nuna musu buƙatar ki ta taimako, idan suka nuna a'a ki ce su ba ki bashi to....ina tabbatar miki kan kuɗi halin kowacce su zai bayyana gare ki, sai ki yi taka tsantsan da rayuwarki.”
Da wannan shawara suka rufe wannan babin, nan Hajja ta sake mata fuska karo na farko tun zuwan ta, sosai suka yi hira kamar ba su ba.
*Aunty Mabruka*
Bayan ta koma haka tayi ta al'ajabin yadda rayuwa ta mayar da Mommah, tabbas duniya ba abar tinƙaho bace ba kuma wurin zama ba, idan yau kai ne to gobe ba komai bane, sosai jikinta yayi sanyi.
*React and share fisabilillah!!!🙏🙏🙏😍😍😍, Much love my fans.*
[1/21, 10:03 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 3️⃣0️⃣
﷽
*ZAHRAH'S POV*
Bayan sun dawo daga school basu 'bata lokaci ba saboda zumu'din wayar da suke, duk da cewa tana jin wani iri a jikinta kamar wani ba'kon al'amari na tunkararta amma ta dake, suna dawowa babu wadda yayi lunch wanka kawai suka yi suka fita don tsabar mazari, gani suke kamar in ba su je yanzu ba abubuwan za su 'kare ne.
Cikin shigar Abaya da suka yi rolling veil akai suka fito, Zahrah wacce ke ri'ke da handbag nata da sauri ta juya ciki, ku'din ta kwaso daga nan kuma driver ya ja motar. Sosai suka hidimtawa sabbin wayoyinsu bayan sun sayi Sim cards sun yi register, daga nan kai tsaye suka koma gida suna 'dan banzan mazari.
Ganin har dawowarta ba ta ga 'kiran Yaya Sadauki ba yasa ta 'dauko wayarta ta lalumo numbernsa tayi dialling, five times tana 'kira amma shiru ba ya tafiya, ta ala'kanta hakan ne da ko baya bu'katar distraction but her mind did'nt believe with that statement, gabanta ne ke bugawa da sauri-sauri.
"He should have let us know ya isa lafiya Allah yasa all is ok"
ta fada cikin ranta. Girkin da ta tashi za ta yi ma fasa shi tayi saboda yadda gabanta ke fa'duwa.