Sashe 20
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nan suka yada zango a parlourn ana ƴar hira. Sallamar Yaya Khalil ne ta dakatar da su daga maganar. Bayan ya shigo gefen Man ɗinsa ya zauna, suna gaisawa da Hajjaty da kuma Alhaji Baba aka ci gaba da hira.
“Nifa abinci ne ya kawo Ni nan bayan gaida tsofin nan, a tashi a ci abinci Please.”
“To foodie, you'll never change.”
Dama aikin Yaya Khalil ne In dai an fara hirar nan shi ke tuna musu da abinci. Babu musu kuwa Hajjaty ta ƙwala ƙiran Zahrah.
Ita tayi serving ɗin su ganin bata sakawa Yaya Sadaukin ba yasa Yaya Khalil faɗin
“Ke Zahrah abun naku har ya kai haka? Ni na haƙura da nawa ki miƙawa Sadauki.”
Ƴar bazawarar dariya tayi har sai da sautin ta ya fita.
“Haba Yaya Khalil, ci naka kawai, na Yaya na ai daban yake da na kowa.” ba iya Yaya Khalil ba har Yaya Sadauki sai da ya kafe ta da ido. Su dai tsofin abincinsu suka ci gaba da ci. Ganin yadda suka kafe ta da ido yasa ta ɗan kau da kanta gefe sannan ta buɗe foodflask tayi serving nashi.
Nan Yaya Khalil ya tubure ala dole shima wancan zai ci, Yaya Sadauki yace ai ba wannan zance kowa yaci nasa. Da ƙyar dai ya bari Zahrah tayi serving Yaya Khalil ɗin karo na biyu sannan ita ma ta zauna tana ci.
Ko da suka gama Yaya Khalil sai mitar wariyar da Zahrah ta nuna yake, ita kam abun ma dariya yake bata.
*React and Comment Please, Diamond 💎 Bhatool 🦋 taku ce.*
[12/28, 9:19 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣5️⃣
_Gabaɗaya sannan shafin sadaukarwa ne ta musamman gare ku mutanen channel ɗina ~Diamond Bhatool Reading Club (DBRC)~ alkairin Ubangiji ya kai gare ku a duk inda kuke. Ku sani ina matuƙar godiya da yadda kuke nuna min ƙauna, wallahi ina don ku irin da yawan nan. ILYSM🦋💞_
﷽
Sai da kowa ya tashi a wurin ga rage iya Yaya Sadauki ne da Zahrah wacce ke jira tayi masa godiyar kayayyakin da ya sa aka jida mata. Fahimtar hakan yasa ya ɗago ya kalle ta yana goge bakinsa da tissue.
“Ehn” yace yana ɗage mata gira.
“Yaya, thank you so much, words ain't enough to express how much deeper I appreciated, you are not only a brother but a father himself. Jazakallahu khairan Yaya na.”
“Uhm Ameen Babu komai, bana son godiyar nan ma, all I did na Yi ne saboda Allah, and you indeed deserve it. Thanks for the food.”
Tura baki tayi tace “I don't like the thank you also, Nima na Yi ne saboda Allah and you deserve the tasty and handsome food from me.” (Kun ji wai handsome food😳🤣)
“Ey? Who say your food is tasty? Wai ma handsome, hhhhh I'm only managing to take it saboda kar ki ji babu daɗi, amma sam baki iya girki ba.”
Zaro ido Zahrah tayi tana kuma shagwaɓe fuska lokaci guda
“To In haka ne nima ka biya ni kuma ka daina ci tunda ba daɗi ai su Hajjaty zasu ci.”
“Waye ya ce miki zasu iya ci?, Tab! Lallai baki san duk wanda ya kai girkin nan naki bakinsa ba lallai ya iya ƙara sha'awar abinci ba har ya mutu?.”
“A'a a'a wallahi I know that I prepare the tasty and delicious meal you ever tasted, you're only beating around the bush, Kuma daga yau ban ƙara yi maka.” ta faɗa tana miƙewa tsaye bakin nan gaba kamar shantu, shi abun nata ma dariya ya bashi. Buguzum ta ja kujerar baya tana shirin ficewa taji ya dakatar da ita cikin murya mai cike da umarni.
“Don't You dare add a step in ba Haka ba sai na ɓalla ƙafar, come back.”
Juyowa tayi kamar zata yi kuka saboda takaici.
Muryarsa ya sanyaya yace
“I'm sorry Lily, kin ga wasa nake, girkin ki ba dai daɗi ba, Mamah dai ta yi raino mai kyau don duk ƴanmatan gidan nan babu wanda zai iya irin girkin nan naki.”
Lokaci guda Zahrah ta saki wani murmushi tana faɗin.
“Ai dama na sani, Babu wadda zai ci girkin Zahrahn Mamah bai yaba ba. Thank you Yaya na.”
“Uhm nace ba”
Hankalinta kwacakom ta mayar gareshi
“In na yi aure zan ɗauke ki kike mana girki Ni da mata ta.”
Dimm! Zuciyarta ta buga, sai kuma ta zaro ido gudun kar ya gano ma ta tsoratan nan.
“Tab ɗin, Zahrahn Mamah ce zata muku girki?, Allah ya sauwaƙe Barrister Zahrah ta muku girki?”
Ido waje shima yake kallonta musamman yadda tayi kici-kicin da fuska.
“Do You mean ba Zaki yi min ba kenan har kike faɗin Allah ya sauwaƙe?” baki ta turo bata ce komai ba
“Shikenan tunda ba zaki min ba ai. Tun yanzu Gara na daina ci kada na saba kuma daga baya na sha wahala.”
Da sauri tace
“Ni fa ban ce haka ba Yaya, kawai dai sai nayi muku girki kai da wata gardiya?”
Ido ya zaro yana kallonta musamman yadda hankalinta kwance take magana babu wani shakkar sa kamar yadda sauran mutanen gidan ke ji.
“Me kika ce?”
“Wallahi suɓutul kalam ne Yaya na, ai matarka kam ƴar suwalwala ce kamar yadda kake ɗan suwalwali.”
Ɗan suwalwalin da tace ya sa shi dariya sai da ya dara, yana ƙara mamakin yadda take. Lokaci ɗaya kuma ya dakatar da dariyar da yake yi ya kalle ta.
“Lily? Are You that talkative?”
Da hannunta ta ƙunshe bakinta tana dariya.
Wayarsa da tayi ringing ya fitar, ganin Yaya Khalil ne yasa ya ɗan ja tsaki, sai a lokacin ya tuna da cewa a dining area suke, kallonsa ya kai ga parlourn babu kowa sai Hajjaty da Yaya Khalil, Alhaji Baba already ya shiga ciki. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da katse kiran. Kallonsa ya mayar gare ta yana faɗin.
“Ni zan wuce Lily, kar ki manta gobe zan kai ki school and I dislike African time.”
“Zan shirya da wuri in Sha Allah, Bye Yaya na.” daga haka ya wuce ita ma ta nufi Bedroom ɗin ta.
Nan ta fara buɗe kayayyakin da ya sa aka kwaaa mata wanda tunda take bata taɓa tsammanin ko rabinsu zata samu ba a rayuwa. Sosai ta yaba da kyansu tana ƙara godewa Allah tare da addu'ar Allah ya bayyana Mamah, Thank you thank you kam Yaya Sadauki ya sha ta, tunda ta fara buɗewa take faɗa har ta gama. Tana gamawa ta fitar da kayan kwalliya ta jera kan mirror, masu buƙatar a kai su toilet ma ta agaza Musu zuwa masauƙinsu.
Nan ta fito kayan ta jera cikin closet, sannan ta ware waɗanda zata saka gobe tare da takalmi da handbag. Toilet ta faɗa tayi wanka sannan ta saka night dress daga cikin sabbin da tayi daga nan ta faɗa gado tana Allah Allah gobe tayi.
(Sweetest dreams Zahrah.)
A nasa ɓangaren ko da ya ƙarasa parlourn bai bi ta kan Yaya Khalil ba saboda ya san halin kayansa, yanzu zai tusa shi gaba da zolaya. Gefen Hajjaty ya zauna yana faɗin
“Tsohuwar nan ina mijinki ne?”
“Ungo nan” tayi masa daƙuwa
“Ai yau ba wajensa kazo hira ba.”
Harara ya bankawa Yaya Khalil da yayi magana kana ya ce
“Hajjaty daga tambaya kuma? To bari na tafi kawai.”
Hajjaty tace “Ai dama ba wurin mu kazo ba yau kam, Allah ya tsare hanya.”
Kwaɓe fuska yayi yana kallon Hajjatyn wacce ta haɗe rai, shi dariya ma ta bashi Wallahi.
“Tuba nake, kaina bisa wuya, a yafe min sarauniya ɗaya a gidan Alhaji Muhammad Abatcha, tsohuwa mai ran ƙarfe kuma.”
Lokaci ɗaya Hajjaty ta fashe da dariya tana faɗin
“Allah ya shirye ka Sadauki, kwanan nan naga alamar ka fara barin mugayen ɗabi'unka na miskilancin, ai yafi maka ma. Ni kaga bacci ma nake ji, bari na wuce sai da safe.”
Dariya shima yayi yace
“To a tashi lafiya Hajjaty”
“Kai kuma...” ya faɗa yana jefawa Yaya Khalil wani mugun kallo mai bayyana zuwa haɗu daga haka ya nufi Bedroom ɗin Alhaji Baba. Yaya Khalil kuwa dariya ya yi daga nan shima ya wuce zuwa part ɗinsu.
Lokacin da Yaya Sadauki ya shiga ciki Alhaji Baba har ya gaji da jiransa ya fara gyangyaɗi. Sallamarsa ne tasa ya wartsake. Yau basu daɗe ba sosai coz tattaunawar gaba ɗaya ta ta'allaƙa ne ga batun auren Yaya Sadauki da Aunty Mabruka, Nan Alhaji Baba ya ƙara gaining consent ɗin Yaya Sadaukin lokaci ɗaya shima ya nuna goyon bayansa tare da fatan Allah yasa hakan shine mafi alheri garesu. Fatansa dai a yanzu bai wuce ya maida hankali wurin gano masu yiwa ahalin zagon ƙasa da kuma ƙulla sharruka ba.
Ganin dare ma ya fara yasa yayi wa Alhaji Baba sallama kana ya ja masa ƙofa. Alhaji Baba har cikin ransa yayi farin ciki da abunda yake shirin ƙullawa ganin yadda Yaya Sadauki ya nuna goyon bayansa ɗari bisa ɗari, wani sashe na zuciyarsa kuma na ƙara tausaya masa.
*Flash back*
Bayan wannan ƴar tarzoma da aka yi a ɓangaren Hajiya Babba, kowacce mijinta ya ja mata kunne akan kada ta ƙara shiga sabgar Hajiya Rukayya balle su kai mata raini, ita ɗin ba sa'ar su bace, abun ya ƙonawa kowaccensu rai har ta kai ga kowa ta ɗauki alwashin samarwa kanta maslaha game da hakan. Haushin su bai wuce ma yadda mazajen nasu ke matuƙar ba wa Hajiya Rukayya girma ba, ko faɗa suka yi ba sa bin bayansu sai na Hajiya Rukayya, that's what make them took a pledge to destroy her.
Ɓangaren Mommah ta ƙudiri aniyar hana auren da Alhaji Baba ke shirin ɗaurawa ko da kuwa zata yi yawo tsirara ne ba wai iya rasa aurenta ba sakamakon huɗubar shaiɗanci da ƙawayen ta suka yi mata ita la ta hau kan keken ɓera.
*Ci gaba*
Kai tsaye ɓangaren su ya wuce don ya samu ya huta, har ya fara taka staircase ɗin ya juyo jin Mommah na ƙwalla ƙiransa.
Juyowa yayi sai a lokacin ne idon sa ya sauƙa a kan Daddy. Ƙarasawa yayi yayi hugging Daddyn yana faɗin
“Daddy na, yaushe ka dawo?”
“Nifa abinci ne ya kawo Ni nan bayan gaida tsofin nan, a tashi a ci abinci Please.”
“To foodie, you'll never change.”
Dama aikin Yaya Khalil ne In dai an fara hirar nan shi ke tuna musu da abinci. Babu musu kuwa Hajjaty ta ƙwala ƙiran Zahrah.
Ita tayi serving ɗin su ganin bata sakawa Yaya Sadaukin ba yasa Yaya Khalil faɗin
“Ke Zahrah abun naku har ya kai haka? Ni na haƙura da nawa ki miƙawa Sadauki.”
Ƴar bazawarar dariya tayi har sai da sautin ta ya fita.
“Haba Yaya Khalil, ci naka kawai, na Yaya na ai daban yake da na kowa.” ba iya Yaya Khalil ba har Yaya Sadauki sai da ya kafe ta da ido. Su dai tsofin abincinsu suka ci gaba da ci. Ganin yadda suka kafe ta da ido yasa ta ɗan kau da kanta gefe sannan ta buɗe foodflask tayi serving nashi.
Nan Yaya Khalil ya tubure ala dole shima wancan zai ci, Yaya Sadauki yace ai ba wannan zance kowa yaci nasa. Da ƙyar dai ya bari Zahrah tayi serving Yaya Khalil ɗin karo na biyu sannan ita ma ta zauna tana ci.
Ko da suka gama Yaya Khalil sai mitar wariyar da Zahrah ta nuna yake, ita kam abun ma dariya yake bata.
*React and Comment Please, Diamond 💎 Bhatool 🦋 taku ce.*
[12/28, 9:19 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣5️⃣
_Gabaɗaya sannan shafin sadaukarwa ne ta musamman gare ku mutanen channel ɗina ~Diamond Bhatool Reading Club (DBRC)~ alkairin Ubangiji ya kai gare ku a duk inda kuke. Ku sani ina matuƙar godiya da yadda kuke nuna min ƙauna, wallahi ina don ku irin da yawan nan. ILYSM🦋💞_
﷽
Sai da kowa ya tashi a wurin ga rage iya Yaya Sadauki ne da Zahrah wacce ke jira tayi masa godiyar kayayyakin da ya sa aka jida mata. Fahimtar hakan yasa ya ɗago ya kalle ta yana goge bakinsa da tissue.
“Ehn” yace yana ɗage mata gira.
“Yaya, thank you so much, words ain't enough to express how much deeper I appreciated, you are not only a brother but a father himself. Jazakallahu khairan Yaya na.”
“Uhm Ameen Babu komai, bana son godiyar nan ma, all I did na Yi ne saboda Allah, and you indeed deserve it. Thanks for the food.”
Tura baki tayi tace “I don't like the thank you also, Nima na Yi ne saboda Allah and you deserve the tasty and handsome food from me.” (Kun ji wai handsome food😳🤣)
“Ey? Who say your food is tasty? Wai ma handsome, hhhhh I'm only managing to take it saboda kar ki ji babu daɗi, amma sam baki iya girki ba.”
Zaro ido Zahrah tayi tana kuma shagwaɓe fuska lokaci guda
“To In haka ne nima ka biya ni kuma ka daina ci tunda ba daɗi ai su Hajjaty zasu ci.”
“Waye ya ce miki zasu iya ci?, Tab! Lallai baki san duk wanda ya kai girkin nan naki bakinsa ba lallai ya iya ƙara sha'awar abinci ba har ya mutu?.”
“A'a a'a wallahi I know that I prepare the tasty and delicious meal you ever tasted, you're only beating around the bush, Kuma daga yau ban ƙara yi maka.” ta faɗa tana miƙewa tsaye bakin nan gaba kamar shantu, shi abun nata ma dariya ya bashi. Buguzum ta ja kujerar baya tana shirin ficewa taji ya dakatar da ita cikin murya mai cike da umarni.
“Don't You dare add a step in ba Haka ba sai na ɓalla ƙafar, come back.”
Juyowa tayi kamar zata yi kuka saboda takaici.
Muryarsa ya sanyaya yace
“I'm sorry Lily, kin ga wasa nake, girkin ki ba dai daɗi ba, Mamah dai ta yi raino mai kyau don duk ƴanmatan gidan nan babu wanda zai iya irin girkin nan naki.”
Lokaci guda Zahrah ta saki wani murmushi tana faɗin.
“Ai dama na sani, Babu wadda zai ci girkin Zahrahn Mamah bai yaba ba. Thank you Yaya na.”
“Uhm nace ba”
Hankalinta kwacakom ta mayar gareshi
“In na yi aure zan ɗauke ki kike mana girki Ni da mata ta.”
Dimm! Zuciyarta ta buga, sai kuma ta zaro ido gudun kar ya gano ma ta tsoratan nan.
“Tab ɗin, Zahrahn Mamah ce zata muku girki?, Allah ya sauwaƙe Barrister Zahrah ta muku girki?”
Ido waje shima yake kallonta musamman yadda tayi kici-kicin da fuska.
“Do You mean ba Zaki yi min ba kenan har kike faɗin Allah ya sauwaƙe?” baki ta turo bata ce komai ba
“Shikenan tunda ba zaki min ba ai. Tun yanzu Gara na daina ci kada na saba kuma daga baya na sha wahala.”
Da sauri tace
“Ni fa ban ce haka ba Yaya, kawai dai sai nayi muku girki kai da wata gardiya?”
Ido ya zaro yana kallonta musamman yadda hankalinta kwance take magana babu wani shakkar sa kamar yadda sauran mutanen gidan ke ji.
“Me kika ce?”
“Wallahi suɓutul kalam ne Yaya na, ai matarka kam ƴar suwalwala ce kamar yadda kake ɗan suwalwali.”
Ɗan suwalwalin da tace ya sa shi dariya sai da ya dara, yana ƙara mamakin yadda take. Lokaci ɗaya kuma ya dakatar da dariyar da yake yi ya kalle ta.
“Lily? Are You that talkative?”
Da hannunta ta ƙunshe bakinta tana dariya.
Wayarsa da tayi ringing ya fitar, ganin Yaya Khalil ne yasa ya ɗan ja tsaki, sai a lokacin ya tuna da cewa a dining area suke, kallonsa ya kai ga parlourn babu kowa sai Hajjaty da Yaya Khalil, Alhaji Baba already ya shiga ciki. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da katse kiran. Kallonsa ya mayar gare ta yana faɗin.
“Ni zan wuce Lily, kar ki manta gobe zan kai ki school and I dislike African time.”
“Zan shirya da wuri in Sha Allah, Bye Yaya na.” daga haka ya wuce ita ma ta nufi Bedroom ɗin ta.
Nan ta fara buɗe kayayyakin da ya sa aka kwaaa mata wanda tunda take bata taɓa tsammanin ko rabinsu zata samu ba a rayuwa. Sosai ta yaba da kyansu tana ƙara godewa Allah tare da addu'ar Allah ya bayyana Mamah, Thank you thank you kam Yaya Sadauki ya sha ta, tunda ta fara buɗewa take faɗa har ta gama. Tana gamawa ta fitar da kayan kwalliya ta jera kan mirror, masu buƙatar a kai su toilet ma ta agaza Musu zuwa masauƙinsu.
Nan ta fito kayan ta jera cikin closet, sannan ta ware waɗanda zata saka gobe tare da takalmi da handbag. Toilet ta faɗa tayi wanka sannan ta saka night dress daga cikin sabbin da tayi daga nan ta faɗa gado tana Allah Allah gobe tayi.
(Sweetest dreams Zahrah.)
A nasa ɓangaren ko da ya ƙarasa parlourn bai bi ta kan Yaya Khalil ba saboda ya san halin kayansa, yanzu zai tusa shi gaba da zolaya. Gefen Hajjaty ya zauna yana faɗin
“Tsohuwar nan ina mijinki ne?”
“Ungo nan” tayi masa daƙuwa
“Ai yau ba wajensa kazo hira ba.”
Harara ya bankawa Yaya Khalil da yayi magana kana ya ce
“Hajjaty daga tambaya kuma? To bari na tafi kawai.”
Hajjaty tace “Ai dama ba wurin mu kazo ba yau kam, Allah ya tsare hanya.”
Kwaɓe fuska yayi yana kallon Hajjatyn wacce ta haɗe rai, shi dariya ma ta bashi Wallahi.
“Tuba nake, kaina bisa wuya, a yafe min sarauniya ɗaya a gidan Alhaji Muhammad Abatcha, tsohuwa mai ran ƙarfe kuma.”
Lokaci ɗaya Hajjaty ta fashe da dariya tana faɗin
“Allah ya shirye ka Sadauki, kwanan nan naga alamar ka fara barin mugayen ɗabi'unka na miskilancin, ai yafi maka ma. Ni kaga bacci ma nake ji, bari na wuce sai da safe.”
Dariya shima yayi yace
“To a tashi lafiya Hajjaty”
“Kai kuma...” ya faɗa yana jefawa Yaya Khalil wani mugun kallo mai bayyana zuwa haɗu daga haka ya nufi Bedroom ɗin Alhaji Baba. Yaya Khalil kuwa dariya ya yi daga nan shima ya wuce zuwa part ɗinsu.
Lokacin da Yaya Sadauki ya shiga ciki Alhaji Baba har ya gaji da jiransa ya fara gyangyaɗi. Sallamarsa ne tasa ya wartsake. Yau basu daɗe ba sosai coz tattaunawar gaba ɗaya ta ta'allaƙa ne ga batun auren Yaya Sadauki da Aunty Mabruka, Nan Alhaji Baba ya ƙara gaining consent ɗin Yaya Sadaukin lokaci ɗaya shima ya nuna goyon bayansa tare da fatan Allah yasa hakan shine mafi alheri garesu. Fatansa dai a yanzu bai wuce ya maida hankali wurin gano masu yiwa ahalin zagon ƙasa da kuma ƙulla sharruka ba.
Ganin dare ma ya fara yasa yayi wa Alhaji Baba sallama kana ya ja masa ƙofa. Alhaji Baba har cikin ransa yayi farin ciki da abunda yake shirin ƙullawa ganin yadda Yaya Sadauki ya nuna goyon bayansa ɗari bisa ɗari, wani sashe na zuciyarsa kuma na ƙara tausaya masa.
*Flash back*
Bayan wannan ƴar tarzoma da aka yi a ɓangaren Hajiya Babba, kowacce mijinta ya ja mata kunne akan kada ta ƙara shiga sabgar Hajiya Rukayya balle su kai mata raini, ita ɗin ba sa'ar su bace, abun ya ƙonawa kowaccensu rai har ta kai ga kowa ta ɗauki alwashin samarwa kanta maslaha game da hakan. Haushin su bai wuce ma yadda mazajen nasu ke matuƙar ba wa Hajiya Rukayya girma ba, ko faɗa suka yi ba sa bin bayansu sai na Hajiya Rukayya, that's what make them took a pledge to destroy her.
Ɓangaren Mommah ta ƙudiri aniyar hana auren da Alhaji Baba ke shirin ɗaurawa ko da kuwa zata yi yawo tsirara ne ba wai iya rasa aurenta ba sakamakon huɗubar shaiɗanci da ƙawayen ta suka yi mata ita la ta hau kan keken ɓera.
*Ci gaba*
Kai tsaye ɓangaren su ya wuce don ya samu ya huta, har ya fara taka staircase ɗin ya juyo jin Mommah na ƙwalla ƙiransa.
Juyowa yayi sai a lokacin ne idon sa ya sauƙa a kan Daddy. Ƙarasawa yayi yayi hugging Daddyn yana faɗin
“Daddy na, yaushe ka dawo?”