Sashe 14
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya na Shirin janye idanuwansa su ka haɗa ido sai Kuma kowa ya kasa janye nasa daga na ɗan'uwansa yayin da kowa ke saƙa wani abun cikin ransa. A ɓangaren Zahrah kwarjini sosai ya yi mata sai da ta gagara ɗauke idanuwanta, cikin ranta ta na ayyana irin kyan da Rabbi ya yi Masa. A nashi ɓangaren shi Kuma tsantsar tausayin yarinyar ya tsaya masa a rai and cikin idanuwanta Yana hango wasu exceptional abubuwa da bai jin ya taɓa gani tattare da wata halitta. Ko da ya dawo hankalinsa ganin kallonsa Zahrahr ma ke yi yasa ya ƙara haɗe fuskar Nan tare da zaro mata idanuwa, ai da sauri ta janye nata tana mai ƙara lafewa jikin hajjaty. Yaya Sadauki kuwa sai da ya murmusa ganin kallo ɗaya da yayi mata ya furgita ta.
Duk wannan zare idon hankalin Alhaji Baba Kansa yake lokaci ɗaya Kuma ya murmusa Tare da faɗin “Hajiya ki yi haƙuri ki sallami Sadauki don sai zarewa jikar ki ido yake saboda kin Hana ta haɗa Masa ɗa'ami”
Sosai kowa ya kwashe da dariya ban da Yaya Sadauki da ya ƙara haɗe fuska jin yadda Alhaji Baba ya ke Shirin yaga shi gaban yarinya, ita kuwa Zahrah sai da ta murmusa sannan ta ɗago tana Kai dubanta ga Hajjaty, fuska shagwaɓe ta ce
“Allah Hajjaty da gaske kin ga har haka yayi min” sai ta shata wuyanta da yatsa alamar yanka.
Tashin hankali Wai ba a sa Masa date, Yaya Sadauki kamar yayi Yaya saboda yadda yaji Sharrin da ta ƙulla Masa sai kuma ya murmusa cikin ransa yace “Atleast zan ci favorite bayan wani lokaci” yayin da a zahiri Kuma fuskarsa ke ɗaure ta ke sai ma Danna wayarsa da yake.
Sai a lokacin Hajjaty ta sa Zahrah ta haɗo Musu gurasar, ba Musu ta Wuce kitchen ta haɗo ta Kai dining. Ta gefen ido Yaya Sadauki yake kallonta har ta dawo ta zauna wurin zamanta ta ce “Na gama haɗawa”.
“Ki kawo Mana Nan!” ya faɗa in an authoritative way
Ba Musu ta koma ta kwaso ta kawo Musu Nan suka Fara ci. Ko da suka gama suka dawo ba su tarar da Zahrah a parlourn ba, hakan yasa kai tsaye suka nufi bangaren Hajiya Babba. A can suka zauna salla kawai ke fitar da su, abun mamaki kuma har zuwa lokacin Babu wani mahaluki da ya San da dawowarsu.
Bayan sallar isha suka koma part din Hajjaty kamar yadda ya saba dama wurin zaman sa ne.
Zahrah da kanta tayi warming gurasar sannan ta hada ta coz a yadda ta fahimta he too much like gurasa. Fahimtar cewa a nan din zai ci yasa ta jera a dining.
Tana fitowa ta wuce bedroom dinta jin alamar kiran salla, wanka tayi kana ta dauro alwala sannan ta gabatar da sallar ishar ta.
A lokacin da su Yaya Sadauki suka shigo ita da Hajjaty na parourn, nan fa aka baje a parourn ana hira. Yaya Kalil da bai da jimurin yunwa ya kwaye baki sai hamma yake saki.
Harararsa Yaya Sadauki yayi shi kuma sai ya kwashe da dariya.
“Haba Man, irin wannan kallo sai ka sa Sis Zahrah ta tsorata.”
Takaici kamar ya kashe Yaya Sadauki jin yana so ya kawo raini tsakanin su nan take ya tamke fuska.
“Sorry Man! Ka cewa Hajjaty yunwa nake ji please” ya fada kasa-kasa.
Hararar da ya balla masa wannan karon kamar idon zai cire, a daidai lokacin kuma Zahrah ta dago kanta sai aka yi rashin sa'a idonta ya sauka kansa. Kun san Zahrah da wata dabi'a tata na rashin iya kunshe dariya ai kuwa sai ta kece da dariya.
Nan da nan hankalin kowa ya dawo kanta including Yaya Sadauki wondering why is this girl laughing kamar mahaukaciya, on the other hand Yaya Kalil already ya gano kan me take dariyar coz a kan idonsa ya ga lokacin da Zahrarhr ta zaro idanuwa waje.
“Zahra'u lafiya?” Hajjaty ta tambaya.
Kafin ta tsayar da dariyar har ta yi tunanin bawa Hajjaty amsa tuni Yaya Kalil ya yi caraf ya CE “Wallahi Hajjaty ita da Man ne!”
AI Babu shiri Zahrah ta tsayar da dariyar tana kunshe baki sai zaro idanuwa take jin tereren bankadar da Dan'uwanta yayi Mata yayin da hanjin cikinta suka juya har cikin Na bada sautin kuuuuu.
“Wallahi ba haka bane!”ta fada a kidime.
Yaya Khalil da ya dago ta sai da ya murmusa kasa-kasa don yana so shirin sa yayi aiki a kansu.
Wani kallo Yaya Sadauki ya aika Mata tuni ta Kara shiga hankalin ta. Ganin yadda ta tare wuri guda yasa Alhaji Baba yin magana.
“Ya dai Zahra'u? Me kike wa dariyar ne?”
Cikin rawar murya ta ce
“Alhaji Baba Babu komai fa kawai Na tuna da Bibalon Aunty Amarya ne lokacin da suke duka na sai nake kwatanta Ina ma a ce yanzu ne da Na koya Mata hankalin.”
Ran Yaya Sadauki ne ya baci jin yarinyar na son raina masa wayo bayan kuma Dude dinsa ya sanar da shi cewa da shi take. Fuska daure ya maida kallonsa gare ta tare da zaro kwalakwalan idanuwansa waje sai dai Bai kai GA furta komai ba Alhaji Baba ya ce
“Rabu da ita Sadauki ba da kai take ba.”
Wai wai wai, tashin hankali ba a sa masa date, wai yau Yaya Sadauki aka rainawa wayo a gidan nan? The whole Sadaukin Abatcha? To ai ko manyanta ba za su masa irin haka ya share ba talkless of tiny her!, he must deal with her.
Abun ka da miskilin mutum sai ya waske ya ce “Okay” daga haka ya gimtse bakinsa.
Yaya Khalil dai dariya ya yi kasa-kasa yana kuma Kara jaddada wayon yarinyar cikin ransa and he feel good about her, ko ba komai yau ta harzuka Man din sa, he's always hoping for change, yana so ya koma ainihin Sadaukinsa.
A haka dai aka shashantar da zancen aka koma wani batun sai dai har lokacin zuciyar Zahrah bata daina tsalle ba GA firgicin da ya kasa barin fuskarta. Bangaren Yaya Sadauki kuma ya yi shiru ne kawai saboda baya son musu amma fa deep down his heart ya kudirikudiri aniyar saita yarinyar nan.
“Uhm jama'a ni fa hakuri Na ya riga da ya kare, tun dazu Na ji shiru, mai son Allah dai ya biyo mi dining mu ci kafin Na sume muku”
Jin batun nasa sai da kowa ya dara Banda Yaya Sadauki da ransa ya yi tsananin baci ganin dai da gaske Yaya Khalil raini yake son jawo musu, fisabilillahi gaban yarinya karama! Kai this is unfair of him, tirr.
Alhaji Baba ne ya fara tashi fuska sake sai kuma sauran ma su ka Mike ban da Yaya Sadauki da ya hade girar sama da kasa alamar ma ba ya son wargi. Bayan sun zauna Zahrah ta yi serving kowa sannan ta zuba ma kanta, har ta kai spoon din farko bakinta ta tuna da shi, sai ta tsinci kanta da karewa dining din kallo, ganin ba ya nan yasa ta ji wani iri. Hakan Sam bai Mata dadi ba sai take ganin kamar laifin ta ne, ba ta ci wani mai yawa ba ta Mike tare da nufar flask din da ta hada gurasar tare da daukar ta, ta juya zata nufi kitchen Hajjaty ta dakatar da ita da fadin
“Ina za ki je ne Zahra'u?”
Wuri-wuri ta yi da ido tayi kana ta sunkuyar da kai sai shafa flask din take da hannunta. Ganin ba ta da abun fadi yasa Hajjaty ta ce
“Maza dawo ki zauna Ina gani ba ki ci Na kirki ba.”
“A'a Hajjaty ki bar ta, hala kunya ta take ji, in Na tashi probably ta dawp ta ci” cikin ransa yana addu'ar Allah yasa dai kar su Hajjaty su ce a'a coz ya riga ya dago jirginta don dama can Yaya Khalil ba dai sa ido ba. Wani sanyi ne ya ratsa zuciyar Zahrah ta San ko ba komai Yaya Khalil ya cece ta har tana tunanin tsaftace aika-aikar da ta yi.
Jin Hajjaty ba ta ce komai ba ya sa Yaya Khalil murmusawa sannan ya mayar da duban sa ga Zahrah wacce har lokacin kanta ke kasa yace
“Je abun ki sister, anjima zan tashi sai ki dawo ki ci tunda kunya ta kike ji.”
Jikinta har rawa yake ta nufi kitchen, tana shiga ta sauke ajiyar zuciya a bayyans ta furta
“Allah na gode maka da ka tseratar da ni.”
Basket ta dauka ta hada komai da zai bukata a ciki kana ta ajiye sai ta fice ta backdoor ta zagayo zuwa parlourn dauke da sallama a bakinta yayin da ya amsa kasan makoshin sa ba tare da ya kalli inda sallamar ta fito ba sai ma maida hankalinsa da ya yi kan phone dinsa da yake latsawa.
Jikinta sanyaye ta karasa cikin can kasan ranta kuma tana addu'ar Allah ya bata nasarar wanke laifin ta, sai a lokacin ita ma take nadamar abun da ta yi, deep down her heart she's apologizing and hoping that her apology will be put in to consideration.
*Mommah's Pov*
Gabadaya Mommah ta fara zabgewa saboda damuwar rashin nagartaccen danta tana Kara tabbatar da zancen su da Hajiya Baraka da kuma Hajiya Saudatu. Babu shakka Hajiya Babba tana cutar da su amma Babu komai zata San matakin dauka.
“Amma batun shawarar Hajiya Baraka fa?”
Lokaci guda tayi na'am tare da gyara zamanta kan sofa, amma kuma sai ta tuna da dabi'un Kausar din nan take ta jijjiga kai, ba zata yi wa danta fatan samun mace irin sa ba, amma dai zata yi mai yiwuwa ta ga ya auri wata ko da kuwa a wajen Ahalin ne.
*Na rage tsayin update yau saboda Na tabbatarwa kai Na cewa kuma tare da ni, hakan zai faru ne idan Na GA reactions din kuitanen kirki. ILYSM*
_Be with my pen to know what will happen next, shin plan din Kawayen Mommah zai yi aiki?, me zai faru tsakanim Zahrah da Yaya Sadauki? Idan kun yi reacting sosai da safe zan yi update._
[12/25, 11:36 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©️Diamond Bhatool*
https://www.facebook.com/profile.php?id=61570606515077
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣1️⃣
Duk wannan zare idon hankalin Alhaji Baba Kansa yake lokaci ɗaya Kuma ya murmusa Tare da faɗin “Hajiya ki yi haƙuri ki sallami Sadauki don sai zarewa jikar ki ido yake saboda kin Hana ta haɗa Masa ɗa'ami”
Sosai kowa ya kwashe da dariya ban da Yaya Sadauki da ya ƙara haɗe fuska jin yadda Alhaji Baba ya ke Shirin yaga shi gaban yarinya, ita kuwa Zahrah sai da ta murmusa sannan ta ɗago tana Kai dubanta ga Hajjaty, fuska shagwaɓe ta ce
“Allah Hajjaty da gaske kin ga har haka yayi min” sai ta shata wuyanta da yatsa alamar yanka.
Tashin hankali Wai ba a sa Masa date, Yaya Sadauki kamar yayi Yaya saboda yadda yaji Sharrin da ta ƙulla Masa sai kuma ya murmusa cikin ransa yace “Atleast zan ci favorite bayan wani lokaci” yayin da a zahiri Kuma fuskarsa ke ɗaure ta ke sai ma Danna wayarsa da yake.
Sai a lokacin Hajjaty ta sa Zahrah ta haɗo Musu gurasar, ba Musu ta Wuce kitchen ta haɗo ta Kai dining. Ta gefen ido Yaya Sadauki yake kallonta har ta dawo ta zauna wurin zamanta ta ce “Na gama haɗawa”.
“Ki kawo Mana Nan!” ya faɗa in an authoritative way
Ba Musu ta koma ta kwaso ta kawo Musu Nan suka Fara ci. Ko da suka gama suka dawo ba su tarar da Zahrah a parlourn ba, hakan yasa kai tsaye suka nufi bangaren Hajiya Babba. A can suka zauna salla kawai ke fitar da su, abun mamaki kuma har zuwa lokacin Babu wani mahaluki da ya San da dawowarsu.
Bayan sallar isha suka koma part din Hajjaty kamar yadda ya saba dama wurin zaman sa ne.
Zahrah da kanta tayi warming gurasar sannan ta hada ta coz a yadda ta fahimta he too much like gurasa. Fahimtar cewa a nan din zai ci yasa ta jera a dining.
Tana fitowa ta wuce bedroom dinta jin alamar kiran salla, wanka tayi kana ta dauro alwala sannan ta gabatar da sallar ishar ta.
A lokacin da su Yaya Sadauki suka shigo ita da Hajjaty na parourn, nan fa aka baje a parourn ana hira. Yaya Kalil da bai da jimurin yunwa ya kwaye baki sai hamma yake saki.
Harararsa Yaya Sadauki yayi shi kuma sai ya kwashe da dariya.
“Haba Man, irin wannan kallo sai ka sa Sis Zahrah ta tsorata.”
Takaici kamar ya kashe Yaya Sadauki jin yana so ya kawo raini tsakanin su nan take ya tamke fuska.
“Sorry Man! Ka cewa Hajjaty yunwa nake ji please” ya fada kasa-kasa.
Hararar da ya balla masa wannan karon kamar idon zai cire, a daidai lokacin kuma Zahrah ta dago kanta sai aka yi rashin sa'a idonta ya sauka kansa. Kun san Zahrah da wata dabi'a tata na rashin iya kunshe dariya ai kuwa sai ta kece da dariya.
Nan da nan hankalin kowa ya dawo kanta including Yaya Sadauki wondering why is this girl laughing kamar mahaukaciya, on the other hand Yaya Kalil already ya gano kan me take dariyar coz a kan idonsa ya ga lokacin da Zahrarhr ta zaro idanuwa waje.
“Zahra'u lafiya?” Hajjaty ta tambaya.
Kafin ta tsayar da dariyar har ta yi tunanin bawa Hajjaty amsa tuni Yaya Kalil ya yi caraf ya CE “Wallahi Hajjaty ita da Man ne!”
AI Babu shiri Zahrah ta tsayar da dariyar tana kunshe baki sai zaro idanuwa take jin tereren bankadar da Dan'uwanta yayi Mata yayin da hanjin cikinta suka juya har cikin Na bada sautin kuuuuu.
“Wallahi ba haka bane!”ta fada a kidime.
Yaya Khalil da ya dago ta sai da ya murmusa kasa-kasa don yana so shirin sa yayi aiki a kansu.
Wani kallo Yaya Sadauki ya aika Mata tuni ta Kara shiga hankalin ta. Ganin yadda ta tare wuri guda yasa Alhaji Baba yin magana.
“Ya dai Zahra'u? Me kike wa dariyar ne?”
Cikin rawar murya ta ce
“Alhaji Baba Babu komai fa kawai Na tuna da Bibalon Aunty Amarya ne lokacin da suke duka na sai nake kwatanta Ina ma a ce yanzu ne da Na koya Mata hankalin.”
Ran Yaya Sadauki ne ya baci jin yarinyar na son raina masa wayo bayan kuma Dude dinsa ya sanar da shi cewa da shi take. Fuska daure ya maida kallonsa gare ta tare da zaro kwalakwalan idanuwansa waje sai dai Bai kai GA furta komai ba Alhaji Baba ya ce
“Rabu da ita Sadauki ba da kai take ba.”
Wai wai wai, tashin hankali ba a sa masa date, wai yau Yaya Sadauki aka rainawa wayo a gidan nan? The whole Sadaukin Abatcha? To ai ko manyanta ba za su masa irin haka ya share ba talkless of tiny her!, he must deal with her.
Abun ka da miskilin mutum sai ya waske ya ce “Okay” daga haka ya gimtse bakinsa.
Yaya Khalil dai dariya ya yi kasa-kasa yana kuma Kara jaddada wayon yarinyar cikin ransa and he feel good about her, ko ba komai yau ta harzuka Man din sa, he's always hoping for change, yana so ya koma ainihin Sadaukinsa.
A haka dai aka shashantar da zancen aka koma wani batun sai dai har lokacin zuciyar Zahrah bata daina tsalle ba GA firgicin da ya kasa barin fuskarta. Bangaren Yaya Sadauki kuma ya yi shiru ne kawai saboda baya son musu amma fa deep down his heart ya kudirikudiri aniyar saita yarinyar nan.
“Uhm jama'a ni fa hakuri Na ya riga da ya kare, tun dazu Na ji shiru, mai son Allah dai ya biyo mi dining mu ci kafin Na sume muku”
Jin batun nasa sai da kowa ya dara Banda Yaya Sadauki da ransa ya yi tsananin baci ganin dai da gaske Yaya Khalil raini yake son jawo musu, fisabilillahi gaban yarinya karama! Kai this is unfair of him, tirr.
Alhaji Baba ne ya fara tashi fuska sake sai kuma sauran ma su ka Mike ban da Yaya Sadauki da ya hade girar sama da kasa alamar ma ba ya son wargi. Bayan sun zauna Zahrah ta yi serving kowa sannan ta zuba ma kanta, har ta kai spoon din farko bakinta ta tuna da shi, sai ta tsinci kanta da karewa dining din kallo, ganin ba ya nan yasa ta ji wani iri. Hakan Sam bai Mata dadi ba sai take ganin kamar laifin ta ne, ba ta ci wani mai yawa ba ta Mike tare da nufar flask din da ta hada gurasar tare da daukar ta, ta juya zata nufi kitchen Hajjaty ta dakatar da ita da fadin
“Ina za ki je ne Zahra'u?”
Wuri-wuri ta yi da ido tayi kana ta sunkuyar da kai sai shafa flask din take da hannunta. Ganin ba ta da abun fadi yasa Hajjaty ta ce
“Maza dawo ki zauna Ina gani ba ki ci Na kirki ba.”
“A'a Hajjaty ki bar ta, hala kunya ta take ji, in Na tashi probably ta dawp ta ci” cikin ransa yana addu'ar Allah yasa dai kar su Hajjaty su ce a'a coz ya riga ya dago jirginta don dama can Yaya Khalil ba dai sa ido ba. Wani sanyi ne ya ratsa zuciyar Zahrah ta San ko ba komai Yaya Khalil ya cece ta har tana tunanin tsaftace aika-aikar da ta yi.
Jin Hajjaty ba ta ce komai ba ya sa Yaya Khalil murmusawa sannan ya mayar da duban sa ga Zahrah wacce har lokacin kanta ke kasa yace
“Je abun ki sister, anjima zan tashi sai ki dawo ki ci tunda kunya ta kike ji.”
Jikinta har rawa yake ta nufi kitchen, tana shiga ta sauke ajiyar zuciya a bayyans ta furta
“Allah na gode maka da ka tseratar da ni.”
Basket ta dauka ta hada komai da zai bukata a ciki kana ta ajiye sai ta fice ta backdoor ta zagayo zuwa parlourn dauke da sallama a bakinta yayin da ya amsa kasan makoshin sa ba tare da ya kalli inda sallamar ta fito ba sai ma maida hankalinsa da ya yi kan phone dinsa da yake latsawa.
Jikinta sanyaye ta karasa cikin can kasan ranta kuma tana addu'ar Allah ya bata nasarar wanke laifin ta, sai a lokacin ita ma take nadamar abun da ta yi, deep down her heart she's apologizing and hoping that her apology will be put in to consideration.
*Mommah's Pov*
Gabadaya Mommah ta fara zabgewa saboda damuwar rashin nagartaccen danta tana Kara tabbatar da zancen su da Hajiya Baraka da kuma Hajiya Saudatu. Babu shakka Hajiya Babba tana cutar da su amma Babu komai zata San matakin dauka.
“Amma batun shawarar Hajiya Baraka fa?”
Lokaci guda tayi na'am tare da gyara zamanta kan sofa, amma kuma sai ta tuna da dabi'un Kausar din nan take ta jijjiga kai, ba zata yi wa danta fatan samun mace irin sa ba, amma dai zata yi mai yiwuwa ta ga ya auri wata ko da kuwa a wajen Ahalin ne.
*Na rage tsayin update yau saboda Na tabbatarwa kai Na cewa kuma tare da ni, hakan zai faru ne idan Na GA reactions din kuitanen kirki. ILYSM*
_Be with my pen to know what will happen next, shin plan din Kawayen Mommah zai yi aiki?, me zai faru tsakanim Zahrah da Yaya Sadauki? Idan kun yi reacting sosai da safe zan yi update._
[12/25, 11:36 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©️Diamond Bhatool*
https://www.facebook.com/profile.php?id=61570606515077
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣1️⃣