Sashe 21
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Wato ma ina maka magana Aliyu ka tafi wurin ubanka saboda Ni bani da muhimmanci a wurinka ka bar Ni Ni ga mahaukaciya ko?”
Dafe kansa yayi yana faɗin
“I'm sorry Daddy, Ina yini ya hanya?”
Fuska sake Daddy ya masa da “Alhamdulillah Lafiya ƙalau.” sai kuma ya haɗe fuska har ya zartawa Yaya Sadauki a iya kamewa. Kallon Mommah da ke haki yace
“Wuce ki shiga ciki ki jira Ni, Aliyu go and rest”
“Ok Daddy, bye Mommah, bye Daddy.”
Ya keɓe ta zai wuce da sauri ta tsayar da shi
“Ba kiranka nake ba?” ta faɗa a harzuƙe.
“Let him go Sughrah in ba Haka ba you'll see the other side of me, ALIYU go.”
Ya ɗaga ƙafa zai tafi Mommah ta ƙara tsayar da shi.
“Other side of yours na nawa, nace na nawa Daddyn Ra'ees?, Aliyu if you dare go sai na saɓa maka.”
Ransa ne ya fara ɓaci da abunda Iyayen nasa ke yi a gabansa, shiyasa baya spn zaman part ɗin su tunda yayi wayo. Fuskarsa ɗaure sai kuma ya kwantar da murya yace
“Haba Mommah, why kike son rigima ne ke kam? DADDY na miki Magana kin ƙi bin umarninsa how do you expect me to obey your orders?, Mommah not me alone in baki daina musu da Daddy a gaban mu ba har su Ra'ees sai sun daina bin maganar ki. Please calm down ki bi umarnin DADDY.”
Ba ƙaramin tasiri kalaman sa suka yi a ranta ba, hakan yasa ta sake hannun Yaya Sadaukin ta wuce zuwa Bedroom ɗin nata. Sai da yaga shigewarta tukunna yayi wa Daddy sai da safe.
Bai ɓata lokaci ba kamar kullum yayi wanka ya saka kayan bacci sannan ya fashe jikinsa da turare, daga nan ya shinfiɗa praying mata yayi shafa'i da witri kana ya nufi bed ɗin sa yana mai kashe bedside lamp ɗin da ya kunna. Ya so bacci ya ɗauke shi amma tunanukan da suka yi wa zuciyarsa ƙawanya sun ƙi barin hakan, bahaguwar rayuwar da iyayensa ke yi ya fara isar shi coz tunda ya tashi yayi wayo bai taɓa ganin an yi zaman arzikin a gidan ba, Mommah ko kaɗan ba ta daraja Daddy shiyasa ma ya Hajjaty ta nema masa auren Aunty Amarya.
Moreso, tunanin sakamakon rayuwarsa yake, ya zata kaya yaya zai yi? Ga kuma auren sadaukarwa da yake shirin yi saboda Hajiya Babba da amininsa kuma ɗan'uwansa, ga kuma tunanin ƴar'uwarsa Zahrah da ya rasa dalilin da yasa ya kasa manta ta daidai da na second ɗaya ne, amma ya alaƙanta hakan da kyautatawarta gare shi. A haka a haka dai har ɓarawo bacci ya sace shi.
(Good night Yaya Sadaukin mu).
*Other side of the house, Hajiya Babba's apartment.*
Yammacin ranar bayan Aunty Mabruka ta dawo daga court Hajiya Babba ta titsiye ta gaba akan al'amarin da ya faru a karo na ba adadi. Hawayen da Aunty Mabruka ke yi yasa Hajiya Babba daka mata tsawa har sai da Nasreen ta Zabura ta fito parlourn.
“Ki faɗa min gaskiya Mabruka in ba haka ba ranki zai ɓaci.”
Tsabar takaici da ya tokare mata maƙogwaro yasa ta kasa cewa komai sai zubar da ƙwalla da take.
“Don't let me repeat myself Mabruka, can Dama akwai wata alaƙa tsakanin ki da Sadauki ne har kike bashi damar shiga ɗakinki? Allah yasa dai baki bashi kanki ba ma.”
A zabure Mabruka ta buɗe baki ta fara magana har wa lokacin kuma hawaye bai daina zuba kan fuskarta ba.
“Haba Hajiya, idan kowa bai shede Ni ba ai ke kika haife Ni kuma kika raine Ni, kin san me zan yi kin san meye ba zan yi ba. Shekarata yanzu ashirin da bakwai a duniya, duk da cewa bani da aure hakan bai sa ina bin maza ba, ke kan ki kin san bana mu'amala da su ko da kuwa a lokacin da nake ji da tashen balagar tsuntsaye ban aikata hakan ba sai da nayi hankali? Ku duba al'amarin Hajiya Babba, kullum amsar da zan baku ba zata wuce babu abunda ya faru tsakani na da shi ba, hasali ma shi kansa akwai abinda aka bashi in ba Haka ba ke kanki kin san Yaya Sadauki ko kallo ban ishe shi ba.”
*Some of you will wonder why all these is happening, menene dalilin mutanen gidan na tsanar Hajiya Babba kuma meyasa ita da abokan zamanta suke zaman lafiya.?*
*A tunanin ku za a yi auren nan ko kuwa? Kuna tunanin ƙiyayyar da uwar miji ke nunawa? Anya Hajiya Turai zata amince? Leka see.*
*Duk amsoshinku na tare da ni, ku ci gaba da kasancewa da ni don jin yadda zata kaya.*
[12/29, 10:16 AM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣6️⃣
_This page is dedicated to my troublemaker and joy giver (Rouhy🦋). ILYSM🦋💞_
﷽
“Abun da ban fahimta ba kenan, tabbas al'amarin nan akwai sarƙaƙiya and whoever is behind this akwai target ɗin shi kan ki Mabruka. ”
“Hajiya In Sha Allah duk wanda ya nufe ni da sharri ma kansa zai koma.” ta faɗa a raunane, duk irin biris ɗin Hajiya Babba yau she shows her empathy on her daughter, for the first time ever.
“Haka ne, ki shirya jin sakamako daga Alhaji Baba, though ni ba lallai na aminta da zaɓin ba.
*Ina Rumana?*
Tunda ta isa part ɗinsu ta iske Ammie a parlour, tashin hankali ƙarara a fuskar ta, ɗan kukan da take ƙoƙarin riƙewa ne ya ƙwace mata nan ta faɗa cinyar Ammir.
“Ke Rumana lafiyar ki kuwa? Me ya faru?” Ammie ta tambaya cikin tashin hankalin ganin ƴar ƴar'uwarta da take matuƙar so da ƙauna cikin yanayi na damuwa. Shiru Rumana bata amsa ba sai ma ƙara volume ɗin kukanta da tayi.
“Kin ga Rumana ki nutsu ki sanar da Ni damuwarki, wani abun ya faru ne?” ajiyar zuciya Rumana ta sauƙe tana rage sautin kukanta.
“Ina jin ki Rumana, hankali na gaba ɗaya ya tashi, don Allah ki faɗa min ne ya faru?” cikin wata raunananniyar murya Rumana tace
“Ammie kin dai san yadda nake son Yaya Sadauki...” dakatawa tayi saboda kukan da yaci ƙarfin ta.
“Talk Rumana, me ya samu Sadaukin?”
“Ammie kin san wannan yarinyar? Jikar Hajjatyn nan yanzu na gan su tare alamun daga wani wurin suke, Ammie Ni fa ko kallo bai ishe Ni ba, wallahi na tsani yarinyar nan kamar mutuwa ta.”
Cikin tashin hankali itama Ammie ɗin tace
“Wai Zahrah kike nufi?” kai Rumana ta gyaɗa.
“Ki kwantar da hankalin ki daughter, ko ana ha maza ha mata ke ce matar Sadauki, burin mu Ni da ke sai ya cika, yanzu dai ki share zancen yarinyar nan don maganar da nake miki Alhaji Baba....”
Nan ta bata labarin halin da ake ciki.
Tashin hankali wai ba a sa masa date! Rumana dai har da sumarta jin wata na shirin wuf da abun harinta.
(Allah Sarki Rumana...)
*MORNING.......*
Yau ma dai Zahrah ce ta girkawa Yaya Sadauki breakfast sauran Kuma Laraba ce tayi, Hajjaty sai ɓaɓatu take mata wai tana sakalta Yaya Sadauki, idan ta fara zuwa school ta ga yadda zai yi ai. Ita dai Zahrah dariya kawai tayi tace “Hajjaty ai duk abinda zan yi wa Yaya ban faɗi ba, ya cancanci fiye da hakan.” kyaɓe baki Hajjaty tayi tana faɗin “Ai sai ki yi.”
Bayan sun yi breakfast ya shigo looking so breathtaking and awesome, hairstyle ɗin shi kawai ya sauya amma wani irin kyau da ya ƙara ba a magana. Cike da girmamawa suka gaisa da Hajjaty, ita ma Zahrah ta gaida shi, ba tare da yace uffan ba ya nufi dining, zugum-zugum Zahrah ta bi shi. Tana serving nashi ta wuce don shiryawa.
Wanka ta ƙara yi a gurguje daga nan ta shirya tsaf cikin wata Maroon Egyptian cotton Abaya wacce ta matuƙar amsar farar fatarta, gashinta ta tufke before ta saka Black hula sai kuma tayi rolling black veil na abayar. Sosai ta fito kamar ba ita ba, In ka hanta ba ka yi zaton ɗiyar hausawa bace, sai ta fito sak a balarabiya....black wristwatch ta Sanya wadda kana ganin sa ka san ba na wasa bane kana ta janyo Black handbag da kuma takalmi ta saka.
Ma sha Allah, kiran da Hajjaty ta ƙwala mata yasa ta fesa turare a gaggauce kuma ta fice parlourn.
“Yayanku ya fita”
Da sauri Zahrah ta bi shi tana farin cikin yau zata koma karatu bayan wani dogon zango. By the time ta fita da sauri ta ƙarasa motar ta buɗe gidan gaba ta zauna. Nan motar su ta fice daga estate ɗin.
Ganin shirin ya yi yawa yasa Zahrah ta saci kallon Yaya Sadaukin, and to her observation, he looks so worried...
“Yaya” ta faɗa a hankali, ba tare da ya kalle ta ba yace
“Uhm”
“You look so worried, wani abu na damunka, ko ba ka da lafiya ne?”
Abun da mahaifiyar sa bata taɓa fahimta a tattare da shi kenan, bata san damuwarsa ba ba kuma ta damu da damuwar tasa ba sai ma tsananin son kai da take da, always putting her priority over na wasu, amma yau ga yarinya ƙarama har takan iya fahimtar yana cikin wani hali. Ko ba komai kulawarta gare shi yasa ta ƙara samun matsuguni cikin zuciyarsa.
“Yaya...” ta faɗa kamar za ta yi kuka.
“Babu komai Lilyn Yaya, bacci ne bai ishe Ni ba kawai.”
“Kai yaya” ta faɗa Yana kwaɓe fuska.
“Wallahi a'a, akwai abun da ke damunka kawai dai Ba ka so na sani ne, but always believe in Allah Yaya, zai magance maka damuwoyin ka, I'm always praying for you tun ban taɓa ganin ka ba.” ɗagowa yayi ya kalle ta sai kuma ya maida kallonsa ga hanya.
Dafe kansa yayi yana faɗin
“I'm sorry Daddy, Ina yini ya hanya?”
Fuska sake Daddy ya masa da “Alhamdulillah Lafiya ƙalau.” sai kuma ya haɗe fuska har ya zartawa Yaya Sadauki a iya kamewa. Kallon Mommah da ke haki yace
“Wuce ki shiga ciki ki jira Ni, Aliyu go and rest”
“Ok Daddy, bye Mommah, bye Daddy.”
Ya keɓe ta zai wuce da sauri ta tsayar da shi
“Ba kiranka nake ba?” ta faɗa a harzuƙe.
“Let him go Sughrah in ba Haka ba you'll see the other side of me, ALIYU go.”
Ya ɗaga ƙafa zai tafi Mommah ta ƙara tsayar da shi.
“Other side of yours na nawa, nace na nawa Daddyn Ra'ees?, Aliyu if you dare go sai na saɓa maka.”
Ransa ne ya fara ɓaci da abunda Iyayen nasa ke yi a gabansa, shiyasa baya spn zaman part ɗin su tunda yayi wayo. Fuskarsa ɗaure sai kuma ya kwantar da murya yace
“Haba Mommah, why kike son rigima ne ke kam? DADDY na miki Magana kin ƙi bin umarninsa how do you expect me to obey your orders?, Mommah not me alone in baki daina musu da Daddy a gaban mu ba har su Ra'ees sai sun daina bin maganar ki. Please calm down ki bi umarnin DADDY.”
Ba ƙaramin tasiri kalaman sa suka yi a ranta ba, hakan yasa ta sake hannun Yaya Sadaukin ta wuce zuwa Bedroom ɗin nata. Sai da yaga shigewarta tukunna yayi wa Daddy sai da safe.
Bai ɓata lokaci ba kamar kullum yayi wanka ya saka kayan bacci sannan ya fashe jikinsa da turare, daga nan ya shinfiɗa praying mata yayi shafa'i da witri kana ya nufi bed ɗin sa yana mai kashe bedside lamp ɗin da ya kunna. Ya so bacci ya ɗauke shi amma tunanukan da suka yi wa zuciyarsa ƙawanya sun ƙi barin hakan, bahaguwar rayuwar da iyayensa ke yi ya fara isar shi coz tunda ya tashi yayi wayo bai taɓa ganin an yi zaman arzikin a gidan ba, Mommah ko kaɗan ba ta daraja Daddy shiyasa ma ya Hajjaty ta nema masa auren Aunty Amarya.
Moreso, tunanin sakamakon rayuwarsa yake, ya zata kaya yaya zai yi? Ga kuma auren sadaukarwa da yake shirin yi saboda Hajiya Babba da amininsa kuma ɗan'uwansa, ga kuma tunanin ƴar'uwarsa Zahrah da ya rasa dalilin da yasa ya kasa manta ta daidai da na second ɗaya ne, amma ya alaƙanta hakan da kyautatawarta gare shi. A haka a haka dai har ɓarawo bacci ya sace shi.
(Good night Yaya Sadaukin mu).
*Other side of the house, Hajiya Babba's apartment.*
Yammacin ranar bayan Aunty Mabruka ta dawo daga court Hajiya Babba ta titsiye ta gaba akan al'amarin da ya faru a karo na ba adadi. Hawayen da Aunty Mabruka ke yi yasa Hajiya Babba daka mata tsawa har sai da Nasreen ta Zabura ta fito parlourn.
“Ki faɗa min gaskiya Mabruka in ba haka ba ranki zai ɓaci.”
Tsabar takaici da ya tokare mata maƙogwaro yasa ta kasa cewa komai sai zubar da ƙwalla da take.
“Don't let me repeat myself Mabruka, can Dama akwai wata alaƙa tsakanin ki da Sadauki ne har kike bashi damar shiga ɗakinki? Allah yasa dai baki bashi kanki ba ma.”
A zabure Mabruka ta buɗe baki ta fara magana har wa lokacin kuma hawaye bai daina zuba kan fuskarta ba.
“Haba Hajiya, idan kowa bai shede Ni ba ai ke kika haife Ni kuma kika raine Ni, kin san me zan yi kin san meye ba zan yi ba. Shekarata yanzu ashirin da bakwai a duniya, duk da cewa bani da aure hakan bai sa ina bin maza ba, ke kan ki kin san bana mu'amala da su ko da kuwa a lokacin da nake ji da tashen balagar tsuntsaye ban aikata hakan ba sai da nayi hankali? Ku duba al'amarin Hajiya Babba, kullum amsar da zan baku ba zata wuce babu abunda ya faru tsakani na da shi ba, hasali ma shi kansa akwai abinda aka bashi in ba Haka ba ke kanki kin san Yaya Sadauki ko kallo ban ishe shi ba.”
*Some of you will wonder why all these is happening, menene dalilin mutanen gidan na tsanar Hajiya Babba kuma meyasa ita da abokan zamanta suke zaman lafiya.?*
*A tunanin ku za a yi auren nan ko kuwa? Kuna tunanin ƙiyayyar da uwar miji ke nunawa? Anya Hajiya Turai zata amince? Leka see.*
*Duk amsoshinku na tare da ni, ku ci gaba da kasancewa da ni don jin yadda zata kaya.*
[12/29, 10:16 AM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣6️⃣
_This page is dedicated to my troublemaker and joy giver (Rouhy🦋). ILYSM🦋💞_
﷽
“Abun da ban fahimta ba kenan, tabbas al'amarin nan akwai sarƙaƙiya and whoever is behind this akwai target ɗin shi kan ki Mabruka. ”
“Hajiya In Sha Allah duk wanda ya nufe ni da sharri ma kansa zai koma.” ta faɗa a raunane, duk irin biris ɗin Hajiya Babba yau she shows her empathy on her daughter, for the first time ever.
“Haka ne, ki shirya jin sakamako daga Alhaji Baba, though ni ba lallai na aminta da zaɓin ba.
*Ina Rumana?*
Tunda ta isa part ɗinsu ta iske Ammie a parlour, tashin hankali ƙarara a fuskar ta, ɗan kukan da take ƙoƙarin riƙewa ne ya ƙwace mata nan ta faɗa cinyar Ammir.
“Ke Rumana lafiyar ki kuwa? Me ya faru?” Ammie ta tambaya cikin tashin hankalin ganin ƴar ƴar'uwarta da take matuƙar so da ƙauna cikin yanayi na damuwa. Shiru Rumana bata amsa ba sai ma ƙara volume ɗin kukanta da tayi.
“Kin ga Rumana ki nutsu ki sanar da Ni damuwarki, wani abun ya faru ne?” ajiyar zuciya Rumana ta sauƙe tana rage sautin kukanta.
“Ina jin ki Rumana, hankali na gaba ɗaya ya tashi, don Allah ki faɗa min ne ya faru?” cikin wata raunananniyar murya Rumana tace
“Ammie kin dai san yadda nake son Yaya Sadauki...” dakatawa tayi saboda kukan da yaci ƙarfin ta.
“Talk Rumana, me ya samu Sadaukin?”
“Ammie kin san wannan yarinyar? Jikar Hajjatyn nan yanzu na gan su tare alamun daga wani wurin suke, Ammie Ni fa ko kallo bai ishe Ni ba, wallahi na tsani yarinyar nan kamar mutuwa ta.”
Cikin tashin hankali itama Ammie ɗin tace
“Wai Zahrah kike nufi?” kai Rumana ta gyaɗa.
“Ki kwantar da hankalin ki daughter, ko ana ha maza ha mata ke ce matar Sadauki, burin mu Ni da ke sai ya cika, yanzu dai ki share zancen yarinyar nan don maganar da nake miki Alhaji Baba....”
Nan ta bata labarin halin da ake ciki.
Tashin hankali wai ba a sa masa date! Rumana dai har da sumarta jin wata na shirin wuf da abun harinta.
(Allah Sarki Rumana...)
*MORNING.......*
Yau ma dai Zahrah ce ta girkawa Yaya Sadauki breakfast sauran Kuma Laraba ce tayi, Hajjaty sai ɓaɓatu take mata wai tana sakalta Yaya Sadauki, idan ta fara zuwa school ta ga yadda zai yi ai. Ita dai Zahrah dariya kawai tayi tace “Hajjaty ai duk abinda zan yi wa Yaya ban faɗi ba, ya cancanci fiye da hakan.” kyaɓe baki Hajjaty tayi tana faɗin “Ai sai ki yi.”
Bayan sun yi breakfast ya shigo looking so breathtaking and awesome, hairstyle ɗin shi kawai ya sauya amma wani irin kyau da ya ƙara ba a magana. Cike da girmamawa suka gaisa da Hajjaty, ita ma Zahrah ta gaida shi, ba tare da yace uffan ba ya nufi dining, zugum-zugum Zahrah ta bi shi. Tana serving nashi ta wuce don shiryawa.
Wanka ta ƙara yi a gurguje daga nan ta shirya tsaf cikin wata Maroon Egyptian cotton Abaya wacce ta matuƙar amsar farar fatarta, gashinta ta tufke before ta saka Black hula sai kuma tayi rolling black veil na abayar. Sosai ta fito kamar ba ita ba, In ka hanta ba ka yi zaton ɗiyar hausawa bace, sai ta fito sak a balarabiya....black wristwatch ta Sanya wadda kana ganin sa ka san ba na wasa bane kana ta janyo Black handbag da kuma takalmi ta saka.
Ma sha Allah, kiran da Hajjaty ta ƙwala mata yasa ta fesa turare a gaggauce kuma ta fice parlourn.
“Yayanku ya fita”
Da sauri Zahrah ta bi shi tana farin cikin yau zata koma karatu bayan wani dogon zango. By the time ta fita da sauri ta ƙarasa motar ta buɗe gidan gaba ta zauna. Nan motar su ta fice daga estate ɗin.
Ganin shirin ya yi yawa yasa Zahrah ta saci kallon Yaya Sadaukin, and to her observation, he looks so worried...
“Yaya” ta faɗa a hankali, ba tare da ya kalle ta ba yace
“Uhm”
“You look so worried, wani abu na damunka, ko ba ka da lafiya ne?”
Abun da mahaifiyar sa bata taɓa fahimta a tattare da shi kenan, bata san damuwarsa ba ba kuma ta damu da damuwar tasa ba sai ma tsananin son kai da take da, always putting her priority over na wasu, amma yau ga yarinya ƙarama har takan iya fahimtar yana cikin wani hali. Ko ba komai kulawarta gare shi yasa ta ƙara samun matsuguni cikin zuciyarsa.
“Yaya...” ta faɗa kamar za ta yi kuka.
“Babu komai Lilyn Yaya, bacci ne bai ishe Ni ba kawai.”
“Kai yaya” ta faɗa Yana kwaɓe fuska.
“Wallahi a'a, akwai abun da ke damunka kawai dai Ba ka so na sani ne, but always believe in Allah Yaya, zai magance maka damuwoyin ka, I'm always praying for you tun ban taɓa ganin ka ba.” ɗagowa yayi ya kalle ta sai kuma ya maida kallonsa ga hanya.