Sashe 37
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hasale ya ja hannunta jin furucin da tayi, ransa ɓace ya danna ta cikin motarsa da aka kawo su cikin. Tuƙi yake kamar mahaukaci har ya kai Estate ɗin su, a bakin Part ɗin Hajjaty yayi parking sannan ya daidaita kansa tare da juyowa ya kalle ta. Hawaye ne sharkab a idanuwanta, duk takaicin sa ya cika ta. Ko ina ruwan sa da ita da zai katse mata da nishaɗinta? Ta tambayi kanta. Ganin hawayen nata ba karamin karyar masa da zuciya yayi ba amma sai ya dake yace
“Na duka ki ne kike min kuka?”
Sanin halin kayanta yasa ta ce “A'a”
“Oyah wipe your tears or else...” ya faɗa yana miƙa mata handkerchief nasa, lumshe idanuwanta tayi a lokacin da ta ɗaura shi kan fuskarta. The scent is actually unique.
“Lily?” ta ɗago ta kalle shi.
“Why kike son ɓata min Rai? Eh?”
Cikin shagwaɓaɓɓiyar muryarta tace
“To ni me nayi yaya?”
“Me kika yi ma kike tambaya? U don't even know abi?”
Turo baki tayi without saying anything.
*React and share fisabilillah*
*Masu taya Ni sharing Ubangiji ya biya ku da gidan Aljannarsa.*
[1/16, 5:17 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 2️⃣7️⃣
﷽
“Kul kike shiga irin wannan, kin shiga fili kamar ke kika fi kowa iya rawa? Wallahi In aka ƙara biki naga kin dage kina rawa irin wannan sai na saɓa miki” ya faɗa in a terrible voice “kin ji ni ko?”
“E” ta bashi amsa
“Oya! Out of my car” da sauri kuwa ta buɗe ta fice tare da banko ƙofar ta falfala a guje. Murmushi yayi yace
“She'll never change, my headache” sai kuma yaja motar da mugun gudu ya koma hall ɗin, Thank God lokacin ne ake shirin fara ciye-ciye. Kau da kansa gefe yayi daga kallon da ƴan mata ke bin sa da shi ya koma mazauninsa. A hankali ya ɗan ranƙwafo daidai kunnenta yace
“I'm sorry amarya, na fita saboda wani muhimmin uzuri” murmushi kawai Aunty Mabruka tayi, zuwa yanzu zuciyarta tayi sanyi, yadda yake nuna kulawarsa gare ta ya ƙara masa ƙima a idanuwanta. She never dream of such life with Yaya Sadauki.
*Flash back*
Lokacin da ya fizgo hannun Zahrah daga stage yayi waje ashe Detective Hamad na kallonsa, sannan Yaya Khalil da ke liƙawa Nainarh kuɗi shi ma ya gan shi, wanda aka yi wa buƙulun shima akan idonsa hakan ta faru, yayi mamaki sosai ganin Abokinsa ne. Cikin ransa yake tambayar
“Ko me yasa yayi hakan?”
Dawowa yayi ya zauna ba tare da ya cewa sauran komai ba. Ƙwaƙwalwarsa ce ta tariyo masa in bai manta ba wannan ita ce yarinyar da ta kawo musu abinci ashe ba ita ce amaryar ba. Hamdala yayi wa Ubangiji da ya nuna masa wannan fuska, je really loves her, “they called it love at first sight” ya faɗa yana murmushi.
Fuska ta ɗaure yana tambayar kansa meye tsakanin ta da Abokinsa da zai zame ta daga stage ita kaɗai bayan ga wasu sisters ɗin nasa? “There is a question mark here” ya faɗa can ƙasan maƙoshi.
“I love her!” he repeated it uncountably.
Bayan an tashi daga Dinner hankalinsu Nasreen ya tashi ganin sun rasa Zahrah bayan kuma tare da ita suka hau stage. Kai tsaye wurin Yaya Khalil suka je suka sanar da shi. Murmushi kawai yayi don shima zuwa yanzu ya fara fahimtar cewa abokinsa is in love with that creature unknowingly.
“Ka Yi shiru Ya Khalil!” Nainarh ta maimaita
“Kada ku damu ku samu ku koma gida, tun ɗazu aka mayar ta gida bata jin daɗi”
Ba tare da sun yadda da abinda ya faɗa musu ba suka wuce Yaya Aufa ya mayar da su shima kan hanya yana tambayar su ina Parrot (Sunan da ya bata coz sosai shima suna mutunci da shi). Da suka faɗa masa addu'a kawai ya mata yace In sun je su gaida masa ita.
Su Yaya Khalil da Detective Hamad, Prince Bello su suka raka ango, Prince na driving Amarya da ango su kuma su Yaya Khalil suka tsaya suka saya kaji da youghurt. Daga nan kuma suka take motar and thank God suna Isa Suma suka isa.
Ƙememe Yaya Sadauki yace ai ba a isa a raka su ba, daga nan ya isa ya gode haka. Dariya suka yi suna tafa hannu, Yaya Khalil ya dakatar da shi, a kunnensa ya raɗa masa
“Ka bi min ƙanwata a hankali ka ji ko?”
Wani kallo ya cilla masa yana faɗin
“Dallah ku bar min gida, gaurayen banza, In kun ji haushi kuma gobe a ɗaura naku.” daga haka ya shige ciki ya ajiye Ladar da suka bashi.
Dawowa yayi ya rufe ƙofa kafin ya koma. Lokacin da ya shiga bai tarar da ita ba, ƙarar ruwan da yaji yasa ya fahimci cewa tana toilet, ajiyar zuciya ya sauƙe sannan ya tafi ɗaya Bedroom ɗin yayi wanka sannan ya saka wasu milk pyjamas masu tsananin taushi. Bayan ya feshe jikinsa da turare ya fito ya nufi Bedroom ɗin da take, lokacin har ta haye Bed ta ja Blanket.
Sallamar da yayi yasa ta mike tana zare ido. Ba tare da ya kalle ta ba ya zube kan lallausan carpet ɗin dake ɗakin. Ledar ya fara buɗewa tuni ƙamshi ya cika hancinta, yunwar da ta tara a lokacin ta tashi tace ba ta san zama ba. Fara ci yayi bayan ya saka a plate, can taga bai kula ta ba da alamar ba zai ce ta zo ta ci ba kawai sai ta saƙƙo kanta ƙasa ta zauna ita ma ta saka ba tare da ta ce da shi komai ba, ita ta fara tashi ta nufi toilet, bayan ta yi brush ta dawo ta haye Bed sai lokacin Yaya Sadauki ya gama cin nasa. Korawa yayi da youghurt ɗin da ta bari daga nan shima ya mike.
Ƙasa-ƙasa yace
“Ki yi alwala ina zuwa” Sauran kazar ya fice da ita zuwa kitchen kana ya wuce ɗaya Bedroom ɗin da ya mallaka wa kansa. Brush yayi daga nan ya ɗauro alwala. Lokacin da ya koma ita ma alwalar tayi ta saka ƙaroton hijabi, babbar praying mat ta shimfiɗa musu. Yana zuwa suka tada sahu kamar yadda ma'aiki ya koyar don nuna godiyar su ga Allah. Raka'a biyu suka yi sannan ya dafa goshinta ya karanta addu'ar da Manzon Allah ya yi umarnin kowanne ango ya karanta ta ga matarsa a daren su na farko.
Daga nan kuma yayi mata tambayoyi kamar yadda addini ya shar'anta, ta bashi amsoshin yadda ya kamata hakan yasa ya ƙara godewa Allah da kyautar macen da ya bashi, fatansa Allah yasa zamansu ya kasance alkhairi. Daga nan kuma yace ta tashi ta kwanta, sai da ta kwanta daga nan kuma shima ya naɗe praying mat ɗin bayan yayi shafa'i da witr nasa kamar kullum tukun ya nufi Bed ɗin ya kwanta.
(To amarya da ango, safiya mai albarka) nan na ja musu ƙofar da suka manta ba su rufe ba.
*Mommah*
Yau kwanan baƙin ciki tayi musamman idan ta tuna shikenan an daura auren ɗanta da wannan shegiyar yarinyar. Da ƙyar bacci ya ɗauke ta ga shi kuma kuɗaɗen da ke hannunta sun ƙare, kayan abinci da ta siyo ma yanzu saura kaɗan, tunani take da ina za ta samu kuɗi ga shi Daddy har yau bai je biko ba bare ta sa ran zai bar ta ta koma. Daga ƙarshe dai haka bacci ɓarawo ya sace ta.
*Prince Bello*
Ko da suka koma daren nan hana su bacci yayi, ko mutum ya fara bacci sai ya tayar da shi yana faɗin “I'm In love” sai kuma yayi murmushi. Samun sauƙinsu da bacci ɓarawo ya sace shi tukun suka samu suka rintsa.
*Devil Klans*
A daren yau sai da suka gabatar da meeting na musamman don taimakawa uwargijiyarsu ta cimma burinta. Akuyoyi da tauruna goma aka ba ta ta sha jininsu a lokacin saboda ƙarfin ikon ta ya ƙaru, daga ƙarshe dai suka rufe taron kowa ya ɓace ɓat kamar ba a halicci mutane a wurin ba.
*ZAHRAH'S POV*
Lokacin da su Nasreen suka dawo already ta yi bacci, tayar da ita suka yi suna mitar me yasa bata faɗa musu ba ta da lafiya ba. Tunani ta yi can tace musu su yi haƙuri. Dandalin hira suka tayar su ma. Nasreen tace
“Zahrah kika tafi aka sha da rabin ki, ina baki labari Yaya Khalil.....”
Nainarh ce ta katse ta tana rufe mata baki
Zahrah ta harari Nainarh tace
“Dalla Malama meye Hakan? Nasreen ina jin ki”
Bakinta ta janye tana dariya tace
“Wato Zahrah ashe Nainarh tun ba yau ba raina mana hankalin take, ashe ita da Yaya Khalil love suke sha ba mu sani ba”
Zaro ido Zahrah tayi tace
“Lallai Nainarh! Kin shammace mu ashe”
Zakiyya tace
“Wai kina nufin kice min ba ki san Nainarh ba, Ni tun ba yau ba na fara jiyo ƙamshi-ƙamshin hakan, shiyasa koyaushe za ki ga tana rubuta letter K a littattafanta Ashe Yaya Khalil take nufi, O Ni Fadimatu!”
Dariya Zahrah da Nasreen suka yi, Zahrah tace
“Oh Ni Zahrah'u ashe dai su Nainarh an tafasa!”
Harararta Nainarh tayi tana kai mata dukan wasa tace
“To ina ruwan ku da Ni ne, naga kema Zahrahn kina yi?”
“Niiii Zahrah?” rufa min asiri ban kai ba tukunna”
Harararta tayi a karo na biyu sannan ta kalli su Rumaysa.
“Wai ku har yanzu ba ku san Zahrah ma tana yi ba?”
Cike da zumuɗi Rumaysa tace
“Ba mu mu sha”
Dariya Nainarh tayi sannan tace
“Ban tabbatar ba, I'm joking Amma na San cewa dukkanku akwai waɗanda ke burge ku cikin familyn nan, In za ku fito ku fito kawai, don ni dai da na gama secondary school Zan auri Yaya Khalil ɗina”
“Na duka ki ne kike min kuka?”
Sanin halin kayanta yasa ta ce “A'a”
“Oyah wipe your tears or else...” ya faɗa yana miƙa mata handkerchief nasa, lumshe idanuwanta tayi a lokacin da ta ɗaura shi kan fuskarta. The scent is actually unique.
“Lily?” ta ɗago ta kalle shi.
“Why kike son ɓata min Rai? Eh?”
Cikin shagwaɓaɓɓiyar muryarta tace
“To ni me nayi yaya?”
“Me kika yi ma kike tambaya? U don't even know abi?”
Turo baki tayi without saying anything.
*React and share fisabilillah*
*Masu taya Ni sharing Ubangiji ya biya ku da gidan Aljannarsa.*
[1/16, 5:17 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 2️⃣7️⃣
﷽
“Kul kike shiga irin wannan, kin shiga fili kamar ke kika fi kowa iya rawa? Wallahi In aka ƙara biki naga kin dage kina rawa irin wannan sai na saɓa miki” ya faɗa in a terrible voice “kin ji ni ko?”
“E” ta bashi amsa
“Oya! Out of my car” da sauri kuwa ta buɗe ta fice tare da banko ƙofar ta falfala a guje. Murmushi yayi yace
“She'll never change, my headache” sai kuma yaja motar da mugun gudu ya koma hall ɗin, Thank God lokacin ne ake shirin fara ciye-ciye. Kau da kansa gefe yayi daga kallon da ƴan mata ke bin sa da shi ya koma mazauninsa. A hankali ya ɗan ranƙwafo daidai kunnenta yace
“I'm sorry amarya, na fita saboda wani muhimmin uzuri” murmushi kawai Aunty Mabruka tayi, zuwa yanzu zuciyarta tayi sanyi, yadda yake nuna kulawarsa gare ta ya ƙara masa ƙima a idanuwanta. She never dream of such life with Yaya Sadauki.
*Flash back*
Lokacin da ya fizgo hannun Zahrah daga stage yayi waje ashe Detective Hamad na kallonsa, sannan Yaya Khalil da ke liƙawa Nainarh kuɗi shi ma ya gan shi, wanda aka yi wa buƙulun shima akan idonsa hakan ta faru, yayi mamaki sosai ganin Abokinsa ne. Cikin ransa yake tambayar
“Ko me yasa yayi hakan?”
Dawowa yayi ya zauna ba tare da ya cewa sauran komai ba. Ƙwaƙwalwarsa ce ta tariyo masa in bai manta ba wannan ita ce yarinyar da ta kawo musu abinci ashe ba ita ce amaryar ba. Hamdala yayi wa Ubangiji da ya nuna masa wannan fuska, je really loves her, “they called it love at first sight” ya faɗa yana murmushi.
Fuska ta ɗaure yana tambayar kansa meye tsakanin ta da Abokinsa da zai zame ta daga stage ita kaɗai bayan ga wasu sisters ɗin nasa? “There is a question mark here” ya faɗa can ƙasan maƙoshi.
“I love her!” he repeated it uncountably.
Bayan an tashi daga Dinner hankalinsu Nasreen ya tashi ganin sun rasa Zahrah bayan kuma tare da ita suka hau stage. Kai tsaye wurin Yaya Khalil suka je suka sanar da shi. Murmushi kawai yayi don shima zuwa yanzu ya fara fahimtar cewa abokinsa is in love with that creature unknowingly.
“Ka Yi shiru Ya Khalil!” Nainarh ta maimaita
“Kada ku damu ku samu ku koma gida, tun ɗazu aka mayar ta gida bata jin daɗi”
Ba tare da sun yadda da abinda ya faɗa musu ba suka wuce Yaya Aufa ya mayar da su shima kan hanya yana tambayar su ina Parrot (Sunan da ya bata coz sosai shima suna mutunci da shi). Da suka faɗa masa addu'a kawai ya mata yace In sun je su gaida masa ita.
Su Yaya Khalil da Detective Hamad, Prince Bello su suka raka ango, Prince na driving Amarya da ango su kuma su Yaya Khalil suka tsaya suka saya kaji da youghurt. Daga nan kuma suka take motar and thank God suna Isa Suma suka isa.
Ƙememe Yaya Sadauki yace ai ba a isa a raka su ba, daga nan ya isa ya gode haka. Dariya suka yi suna tafa hannu, Yaya Khalil ya dakatar da shi, a kunnensa ya raɗa masa
“Ka bi min ƙanwata a hankali ka ji ko?”
Wani kallo ya cilla masa yana faɗin
“Dallah ku bar min gida, gaurayen banza, In kun ji haushi kuma gobe a ɗaura naku.” daga haka ya shige ciki ya ajiye Ladar da suka bashi.
Dawowa yayi ya rufe ƙofa kafin ya koma. Lokacin da ya shiga bai tarar da ita ba, ƙarar ruwan da yaji yasa ya fahimci cewa tana toilet, ajiyar zuciya ya sauƙe sannan ya tafi ɗaya Bedroom ɗin yayi wanka sannan ya saka wasu milk pyjamas masu tsananin taushi. Bayan ya feshe jikinsa da turare ya fito ya nufi Bedroom ɗin da take, lokacin har ta haye Bed ta ja Blanket.
Sallamar da yayi yasa ta mike tana zare ido. Ba tare da ya kalle ta ba ya zube kan lallausan carpet ɗin dake ɗakin. Ledar ya fara buɗewa tuni ƙamshi ya cika hancinta, yunwar da ta tara a lokacin ta tashi tace ba ta san zama ba. Fara ci yayi bayan ya saka a plate, can taga bai kula ta ba da alamar ba zai ce ta zo ta ci ba kawai sai ta saƙƙo kanta ƙasa ta zauna ita ma ta saka ba tare da ta ce da shi komai ba, ita ta fara tashi ta nufi toilet, bayan ta yi brush ta dawo ta haye Bed sai lokacin Yaya Sadauki ya gama cin nasa. Korawa yayi da youghurt ɗin da ta bari daga nan shima ya mike.
Ƙasa-ƙasa yace
“Ki yi alwala ina zuwa” Sauran kazar ya fice da ita zuwa kitchen kana ya wuce ɗaya Bedroom ɗin da ya mallaka wa kansa. Brush yayi daga nan ya ɗauro alwala. Lokacin da ya koma ita ma alwalar tayi ta saka ƙaroton hijabi, babbar praying mat ta shimfiɗa musu. Yana zuwa suka tada sahu kamar yadda ma'aiki ya koyar don nuna godiyar su ga Allah. Raka'a biyu suka yi sannan ya dafa goshinta ya karanta addu'ar da Manzon Allah ya yi umarnin kowanne ango ya karanta ta ga matarsa a daren su na farko.
Daga nan kuma yayi mata tambayoyi kamar yadda addini ya shar'anta, ta bashi amsoshin yadda ya kamata hakan yasa ya ƙara godewa Allah da kyautar macen da ya bashi, fatansa Allah yasa zamansu ya kasance alkhairi. Daga nan kuma yace ta tashi ta kwanta, sai da ta kwanta daga nan kuma shima ya naɗe praying mat ɗin bayan yayi shafa'i da witr nasa kamar kullum tukun ya nufi Bed ɗin ya kwanta.
(To amarya da ango, safiya mai albarka) nan na ja musu ƙofar da suka manta ba su rufe ba.
*Mommah*
Yau kwanan baƙin ciki tayi musamman idan ta tuna shikenan an daura auren ɗanta da wannan shegiyar yarinyar. Da ƙyar bacci ya ɗauke ta ga shi kuma kuɗaɗen da ke hannunta sun ƙare, kayan abinci da ta siyo ma yanzu saura kaɗan, tunani take da ina za ta samu kuɗi ga shi Daddy har yau bai je biko ba bare ta sa ran zai bar ta ta koma. Daga ƙarshe dai haka bacci ɓarawo ya sace ta.
*Prince Bello*
Ko da suka koma daren nan hana su bacci yayi, ko mutum ya fara bacci sai ya tayar da shi yana faɗin “I'm In love” sai kuma yayi murmushi. Samun sauƙinsu da bacci ɓarawo ya sace shi tukun suka samu suka rintsa.
*Devil Klans*
A daren yau sai da suka gabatar da meeting na musamman don taimakawa uwargijiyarsu ta cimma burinta. Akuyoyi da tauruna goma aka ba ta ta sha jininsu a lokacin saboda ƙarfin ikon ta ya ƙaru, daga ƙarshe dai suka rufe taron kowa ya ɓace ɓat kamar ba a halicci mutane a wurin ba.
*ZAHRAH'S POV*
Lokacin da su Nasreen suka dawo already ta yi bacci, tayar da ita suka yi suna mitar me yasa bata faɗa musu ba ta da lafiya ba. Tunani ta yi can tace musu su yi haƙuri. Dandalin hira suka tayar su ma. Nasreen tace
“Zahrah kika tafi aka sha da rabin ki, ina baki labari Yaya Khalil.....”
Nainarh ce ta katse ta tana rufe mata baki
Zahrah ta harari Nainarh tace
“Dalla Malama meye Hakan? Nasreen ina jin ki”
Bakinta ta janye tana dariya tace
“Wato Zahrah ashe Nainarh tun ba yau ba raina mana hankalin take, ashe ita da Yaya Khalil love suke sha ba mu sani ba”
Zaro ido Zahrah tayi tace
“Lallai Nainarh! Kin shammace mu ashe”
Zakiyya tace
“Wai kina nufin kice min ba ki san Nainarh ba, Ni tun ba yau ba na fara jiyo ƙamshi-ƙamshin hakan, shiyasa koyaushe za ki ga tana rubuta letter K a littattafanta Ashe Yaya Khalil take nufi, O Ni Fadimatu!”
Dariya Zahrah da Nasreen suka yi, Zahrah tace
“Oh Ni Zahrah'u ashe dai su Nainarh an tafasa!”
Harararta Nainarh tayi tana kai mata dukan wasa tace
“To ina ruwan ku da Ni ne, naga kema Zahrahn kina yi?”
“Niiii Zahrah?” rufa min asiri ban kai ba tukunna”
Harararta tayi a karo na biyu sannan ta kalli su Rumaysa.
“Wai ku har yanzu ba ku san Zahrah ma tana yi ba?”
Cike da zumuɗi Rumaysa tace
“Ba mu mu sha”
Dariya Nainarh tayi sannan tace
“Ban tabbatar ba, I'm joking Amma na San cewa dukkanku akwai waɗanda ke burge ku cikin familyn nan, In za ku fito ku fito kawai, don ni dai da na gama secondary school Zan auri Yaya Khalil ɗina”