Sashe 16
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Kamar yadda na sanar da ku a taron mu da ya gabata, waɗannan Haske fa sun haɗe da juna Kuma Suna gab da Fara kawo Mana farmaki, yanzu lokacin aiki ya yi, kowa ya shirya don ba zamu bar kowanne mahaluki ba da zai kawo Mana cikas cikin tafiyar Devil Klans ba, babuai dakatar da mu har sai mun gama cimma ƙudirorin mu a doron ƙasa, har Sai mun tabbatar mun mulki duniya gabaɗaya tare da yin arziƙi na ban mamaki.”
Uwargijiya ta faɗa tana sauƙe numfashi kafin ta ci gaba.
“Saboda Haka nake roƙon kowanne a cikin ku yayi sadaukarwa ga dodon tsafi ta yadda ƙarfin mu zai ƙaru fiye da na da har ta Kai kowa na fargaban tunkarar mu. Zamu mulki duniya gabaɗaya tare da yaƙar duk wani maƙiyi.”
Ihu sauran su ke Suna faɗin wasu maganganu da babu su cikin harshen hausa Idan Kuma har akwai to zan iya danganta hakan da yaren tsafi ne.
“Dole kowa ya sadaukar da jinin makusancinsa domin dodon tsafi ya fi buƙatar irin waɗannam jini, sannan kowannen mu zai Yi sadaukarwccar baƙaƙen karnuka da aladai da Kuma jakkai, zai haɗa da ɓaƙaƙen kuliyu da jarirai da kuma samari goma-goma each.”
“Sai mun Yi! Sai mun Yi!!”
They said it in a chorus.
“Abu na gaba kuma shine kowa yayi kaffa-kaffa da na kusa da shi, ku Kula da sirrin warakarku don matuƙar wani ya gano shikenan taɓarɓarewa zata tabbata gare ka, zaka rasa ikon ku Kuma ku rasa nutsuwa cikin gamagarin mutane, hakan Kuma Jan iya jawo rauni ga Devil Klans Wanda ni ba zan jura ba, ku Yi yaka tsantsan don duk Wanda ya bari sirrinsa ya bayyana bayan rasa ikonsa za mu yi sadaukarwa ne da shi ga dodon tsafi.”
“Yea! Yea! Yea!!!”
“Jimjina ga Gutsirito Mai iko, kowa ya kiyaye ya Kuma Yi taka tsantsan. let's disappear!”
Kamar ƙiftawar ido suka ɓace wurin Kuma ya koma wani fili kamar dai football field ne ma.
_To jama'a yanzu mun fara wasan, yanzu ne ya Kamata ku kasance da ni don jin ya zata Kaya. Reactions da comments kawai nake buƙata daga gareku, thank you 🦋_
_I'm sorry for not updating my esteem fans matsalar caji ya sa hakan, Amma ga wannan a karanta._
*Don Allah a Yi reacting sannan a taya no sharing, wannan ita ce ƙaunar da zaku nuna min, Diamond Bhatool taku ce.*
[12/26, 9:59 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣2️⃣
_Not edited_
﷽
*Sadauki's POV*
Ya so ya Samu isasshen bacci Amma hakan ya gagara sakamakon tarin damuwoyin da suka addabi zuciyarsa waɗanda with time yake hasashen matuƙar ba su bar shi ba ba lallai ya iya ci gaba da ɗaukar su ba. Wannan ma is part of his triumph and courage. Ganin baccin ba zuwa zai yi ba yasa ya miƙe tare da ɗauro alwala, Haka dai Daren Nan ya ƙare yana Kai kukansa ga Allah.
Fatan sa Allah ya bashi ikon ɗaukar komai da ya jarabce shi da shi.
Safiyar ranar bai samu zuwa breakfast part ɗin Hajjaty ba saboda baccin da ya ɗauke shi bayan ya dawo daga masjid.
Cikin baccin sa ya fara jin hayaniya sama-sama. Juyi kawai yayi ya ci gaba da baccinsa. Can kuma ya ji hayaniyar na ƙara ƙamari hakan ya sa ya buɗe idanuwansa yana mai karanta addu'ar tashi daga bacci. Tsaki ya ja tare da ziraro ƙafafunsa ƙasa sannan ya nufi toilet, wanka ya yi sannan ya shirya cikin wasu light Armani brand masu taushi sannan ya fesa turaren sa mai mugun daɗi.
Tsaki ya ƙara ja a karo na biyu don har ga Allah hayaniyar nan ta ishe shi, fuska ɗaure ya fito yana mai taka staircase ɗin a hankali. Sai da ya kusa sauƙowa ya hango fuskokin da yake gani as useless. “Ko me ya kawo su nan?” ya tambayi kansa.
Yana ƙarasa sauƙowa Mommah ta cillawa Hajiya Babba Harara tare da faɗin “Kuma ina dawowa.”
Da sauri ta nufi inda yake tsaye yana kallonsu cike da takaici while cikin ransa yana tunanin sai zuwa yaushe mutanen gidan nan zasu yi hankali ne. Bai ji zuwan ta ba sai da tayi hugging ɗin sa, cikin wata raunananniyar murya take faɗin
“Haba son! Sai zuwa yaushe ne za ka bar zuciya ta ta zauna cikin salama? Ka kwashe ka tafi and ka dawo ma sai dai naji a bakin jama'a? Haba son, ka rasa ma ina zaka tare sai nan, ɓangaren matar da ke shirin raba Ni da kai? Why son?”
Yes, ya san at times bai kyauta mata amma ita ma da gudunmawarta ga hakan ai, yanzu irin wannan zubda girman da tazo ta yi a nan ai bai dace ba, ta gefen ido ya kalle su fuskar su sake suna riƙe da ƙugu tuni ya ji ransa ya ƙara ɓaci hatta Mommahn ma haushin ta yake ji na mu'amala da wadannan mutanen da sam basu son zaman lafiya a rayuwarsu.
Jin ya yi nata mata shiru yasa ta ɗan ƙara kwantar da murya tare da sakin sa
“Mu je my son”
Har cikin ransa ya tausaya mata amma yayi alƙawarin dole ta fahimci kuskuren ta ta rabu da mutanen nan da take wa kallon masoya.
Dubansa ya kai ga Hajiya Babba wacce bata ce komai ba duk abunda ke faruwa sai ma karatunta da ta cigaba da yi. Bai ji daɗin abun da Mommah ta yi mata ba amma ya ji daɗin ganin yadda Hajiya Babban ta share su.
“Ka yi shiru son, mu je ko?”
“I'm going no where Mommah, sai zuwa yaushe ne zaki gane mutanen da ke tare da ke kai ji suke su baro ki?, Ahbeg Mommah, ki ja mutanen ki ku koma zan zo yanzu.” ya faɗa cikin ƙunar rai.
“Kin ji ko? Kin ji shi ko Rukayya? Na rantse da Allah ki sake min yaro na ya isa haka!”
Ta faɗa a fusace tana nuna Hajiya Babba da yatsa.
Abun nema ya samu, Ammie da Mami suka matso kusa da ita duk da cewa suna shakkar dizgawar Yaya Sadaukin.
“Ai tun ba yau ba nake faɗa miki Hajiya Sughrah, Rukayya ta riga ta mallake miki ɗa, ba iya shi ba kusan duka gidan ta mallaki kowa. Gaskiya dole ki tashi tsaye.”
Yaya Sadauki da ransa ke ɓace bai san lokacin da ya kalli Mami ba ya Wulla mata wani kallo da yasa ta shiga taitayin ta.
“Matar da kuke zagi duk ta girme ku amma gashi ta banzatar da ku, hakan kaɗai ya isa ya tabbatar muku da cewa ita ɗin ba tsararku ba ce, Mommah!”
Ya faɗa yana riƙe hannunta
“It's now time da ya kamata a ce kin gane masoyanki, na roƙe ki da Allah ki ja mutanen nan ku tafi zan zo na faɗa miki.”
“Ai gashi nan, kin ji me yake faɗi ko Hajiya Sughrah, to gaskiya dai Allah ya sa ka gane hanya, ina ga dai....”
“Gaskiyar ki Hajiya Saudatu, wallahi burin ta bai wuce ta samu tsohon can ya hana auren ɗan nan da ƴar ta Mabruka ba ganin ta yi kwantai kuma.....”
“Ya isa haka Baraka!”
A zabure suka juyo ganin Alhaji Baba ne da kansa kuma fuskarsa babu alamun sauƙi, nan kowacce ta shiga taitayinta suka sunkuyar da kanunsu ƙasa kamar wasu munafukai.
“Kun gama? Nace kun gama?”
“Haba Alhaji ya za a yi a daki mutum a hana shi kuka? Fisabilillah komai Hajiya Babba tayi cikin gidan nan bata da laifi?”
Hajiya Saudatu ta faɗa tana riƙe kunkumi kamar wata yarinya.
“Ban ce ki yi magana ba, Rukayya Allah yayi miki albarka, ki ci gaba da haƙuri da su har lokacin da za su yi hankali.”
Murmushi Hajiya Babba tayi wanda ake cewa ya fi kuka ciwo sannan ta amsa da Amin ba tare da ƙara cewa komai ba.
Alhaji Baba ne ya fuskance su sannan yayi murmushin takaici
“Kai Sadauki wuce ɗakin ka, ke kuma Bāraka ba wasa da gaske kuwa sadauki zai auri Mabruka sai dai ki mutu, me ma ya kawo ku nan..?”
Taran numfashinsa Mommah tayi kamar zata haɗiyi zuciya saboda baƙin ciki.
“Don Allah Alhaji Baba kada ka yi haka, wallahi sharri aka yi wa yaron nan ka san ba mutumin banza bane, ka taimaka kada ka masa auren dole, ga nan Kausar ta wajen Hajiya Baraka ina laifin a yi haɗin da ita?”
“Ba shawarar ki nake nema ba Sughrah, auren Sadauki da Mabruka babu fashi sai dai in bana numfashi. Ku kiyaye shiga sabgar Rukayya wallahi, duk ranar da na kuma ganin ku ɓangaren ta kun zo yi mata cin fuska wallahi sai na sa mazajen ku sun mayar da ku zawarawa tunda ku baku san mutunci ba.”
Daga haka Alhaji Baba ya nuna musu kofa da hannunsa.
Simi-simi kamar munafukai suka fice zuwa ɓangarensu, Alhaji Baba ya ƙara bawa Hajiya Babba haƙuri kana ya wuce abun sa.
A ɓangaren su Mommah ko da suka fita ɓangarenta suka wuce, nan suka fara zage-zage a kan rashin adalcin da ake yi musu a gidan (amma fa a nasu ganin.)
Nan suka ƙara zuga Mommah kan kada ta yadda a mata fin ƙarfi a kan ɗanta ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar barin ta gidan. Wannan shi ne abun ta hau kuma ta Zauna.
*Yaya Sadauki's POV*
Ko da ya shiga Bedroom ɗinsa ji yayi kamar ya sanya kuka saboda yadda abubuwan ke shirin dagula masa lissafi. Abun da ya faru ya sa ya ji ya ƙara aminta da auren Mabruka musamman da ya tuna irin tarbiyyar da Hajiya Babba ke bawa ƴaƴanta har da na mutane, shi kansa abubuwan da ya koya masu kyau daga gare ta Allah ya yi yawa da su.
Uwargijiya ta faɗa tana sauƙe numfashi kafin ta ci gaba.
“Saboda Haka nake roƙon kowanne a cikin ku yayi sadaukarwa ga dodon tsafi ta yadda ƙarfin mu zai ƙaru fiye da na da har ta Kai kowa na fargaban tunkarar mu. Zamu mulki duniya gabaɗaya tare da yaƙar duk wani maƙiyi.”
Ihu sauran su ke Suna faɗin wasu maganganu da babu su cikin harshen hausa Idan Kuma har akwai to zan iya danganta hakan da yaren tsafi ne.
“Dole kowa ya sadaukar da jinin makusancinsa domin dodon tsafi ya fi buƙatar irin waɗannam jini, sannan kowannen mu zai Yi sadaukarwccar baƙaƙen karnuka da aladai da Kuma jakkai, zai haɗa da ɓaƙaƙen kuliyu da jarirai da kuma samari goma-goma each.”
“Sai mun Yi! Sai mun Yi!!”
They said it in a chorus.
“Abu na gaba kuma shine kowa yayi kaffa-kaffa da na kusa da shi, ku Kula da sirrin warakarku don matuƙar wani ya gano shikenan taɓarɓarewa zata tabbata gare ka, zaka rasa ikon ku Kuma ku rasa nutsuwa cikin gamagarin mutane, hakan Kuma Jan iya jawo rauni ga Devil Klans Wanda ni ba zan jura ba, ku Yi yaka tsantsan don duk Wanda ya bari sirrinsa ya bayyana bayan rasa ikonsa za mu yi sadaukarwa ne da shi ga dodon tsafi.”
“Yea! Yea! Yea!!!”
“Jimjina ga Gutsirito Mai iko, kowa ya kiyaye ya Kuma Yi taka tsantsan. let's disappear!”
Kamar ƙiftawar ido suka ɓace wurin Kuma ya koma wani fili kamar dai football field ne ma.
_To jama'a yanzu mun fara wasan, yanzu ne ya Kamata ku kasance da ni don jin ya zata Kaya. Reactions da comments kawai nake buƙata daga gareku, thank you 🦋_
_I'm sorry for not updating my esteem fans matsalar caji ya sa hakan, Amma ga wannan a karanta._
*Don Allah a Yi reacting sannan a taya no sharing, wannan ita ce ƙaunar da zaku nuna min, Diamond Bhatool taku ce.*
[12/26, 9:59 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 1️⃣2️⃣
_Not edited_
﷽
*Sadauki's POV*
Ya so ya Samu isasshen bacci Amma hakan ya gagara sakamakon tarin damuwoyin da suka addabi zuciyarsa waɗanda with time yake hasashen matuƙar ba su bar shi ba ba lallai ya iya ci gaba da ɗaukar su ba. Wannan ma is part of his triumph and courage. Ganin baccin ba zuwa zai yi ba yasa ya miƙe tare da ɗauro alwala, Haka dai Daren Nan ya ƙare yana Kai kukansa ga Allah.
Fatan sa Allah ya bashi ikon ɗaukar komai da ya jarabce shi da shi.
Safiyar ranar bai samu zuwa breakfast part ɗin Hajjaty ba saboda baccin da ya ɗauke shi bayan ya dawo daga masjid.
Cikin baccin sa ya fara jin hayaniya sama-sama. Juyi kawai yayi ya ci gaba da baccinsa. Can kuma ya ji hayaniyar na ƙara ƙamari hakan ya sa ya buɗe idanuwansa yana mai karanta addu'ar tashi daga bacci. Tsaki ya ja tare da ziraro ƙafafunsa ƙasa sannan ya nufi toilet, wanka ya yi sannan ya shirya cikin wasu light Armani brand masu taushi sannan ya fesa turaren sa mai mugun daɗi.
Tsaki ya ƙara ja a karo na biyu don har ga Allah hayaniyar nan ta ishe shi, fuska ɗaure ya fito yana mai taka staircase ɗin a hankali. Sai da ya kusa sauƙowa ya hango fuskokin da yake gani as useless. “Ko me ya kawo su nan?” ya tambayi kansa.
Yana ƙarasa sauƙowa Mommah ta cillawa Hajiya Babba Harara tare da faɗin “Kuma ina dawowa.”
Da sauri ta nufi inda yake tsaye yana kallonsu cike da takaici while cikin ransa yana tunanin sai zuwa yaushe mutanen gidan nan zasu yi hankali ne. Bai ji zuwan ta ba sai da tayi hugging ɗin sa, cikin wata raunananniyar murya take faɗin
“Haba son! Sai zuwa yaushe ne za ka bar zuciya ta ta zauna cikin salama? Ka kwashe ka tafi and ka dawo ma sai dai naji a bakin jama'a? Haba son, ka rasa ma ina zaka tare sai nan, ɓangaren matar da ke shirin raba Ni da kai? Why son?”
Yes, ya san at times bai kyauta mata amma ita ma da gudunmawarta ga hakan ai, yanzu irin wannan zubda girman da tazo ta yi a nan ai bai dace ba, ta gefen ido ya kalle su fuskar su sake suna riƙe da ƙugu tuni ya ji ransa ya ƙara ɓaci hatta Mommahn ma haushin ta yake ji na mu'amala da wadannan mutanen da sam basu son zaman lafiya a rayuwarsu.
Jin ya yi nata mata shiru yasa ta ɗan ƙara kwantar da murya tare da sakin sa
“Mu je my son”
Har cikin ransa ya tausaya mata amma yayi alƙawarin dole ta fahimci kuskuren ta ta rabu da mutanen nan da take wa kallon masoya.
Dubansa ya kai ga Hajiya Babba wacce bata ce komai ba duk abunda ke faruwa sai ma karatunta da ta cigaba da yi. Bai ji daɗin abun da Mommah ta yi mata ba amma ya ji daɗin ganin yadda Hajiya Babban ta share su.
“Ka yi shiru son, mu je ko?”
“I'm going no where Mommah, sai zuwa yaushe ne zaki gane mutanen da ke tare da ke kai ji suke su baro ki?, Ahbeg Mommah, ki ja mutanen ki ku koma zan zo yanzu.” ya faɗa cikin ƙunar rai.
“Kin ji ko? Kin ji shi ko Rukayya? Na rantse da Allah ki sake min yaro na ya isa haka!”
Ta faɗa a fusace tana nuna Hajiya Babba da yatsa.
Abun nema ya samu, Ammie da Mami suka matso kusa da ita duk da cewa suna shakkar dizgawar Yaya Sadaukin.
“Ai tun ba yau ba nake faɗa miki Hajiya Sughrah, Rukayya ta riga ta mallake miki ɗa, ba iya shi ba kusan duka gidan ta mallaki kowa. Gaskiya dole ki tashi tsaye.”
Yaya Sadauki da ransa ke ɓace bai san lokacin da ya kalli Mami ba ya Wulla mata wani kallo da yasa ta shiga taitayin ta.
“Matar da kuke zagi duk ta girme ku amma gashi ta banzatar da ku, hakan kaɗai ya isa ya tabbatar muku da cewa ita ɗin ba tsararku ba ce, Mommah!”
Ya faɗa yana riƙe hannunta
“It's now time da ya kamata a ce kin gane masoyanki, na roƙe ki da Allah ki ja mutanen nan ku tafi zan zo na faɗa miki.”
“Ai gashi nan, kin ji me yake faɗi ko Hajiya Sughrah, to gaskiya dai Allah ya sa ka gane hanya, ina ga dai....”
“Gaskiyar ki Hajiya Saudatu, wallahi burin ta bai wuce ta samu tsohon can ya hana auren ɗan nan da ƴar ta Mabruka ba ganin ta yi kwantai kuma.....”
“Ya isa haka Baraka!”
A zabure suka juyo ganin Alhaji Baba ne da kansa kuma fuskarsa babu alamun sauƙi, nan kowacce ta shiga taitayinta suka sunkuyar da kanunsu ƙasa kamar wasu munafukai.
“Kun gama? Nace kun gama?”
“Haba Alhaji ya za a yi a daki mutum a hana shi kuka? Fisabilillah komai Hajiya Babba tayi cikin gidan nan bata da laifi?”
Hajiya Saudatu ta faɗa tana riƙe kunkumi kamar wata yarinya.
“Ban ce ki yi magana ba, Rukayya Allah yayi miki albarka, ki ci gaba da haƙuri da su har lokacin da za su yi hankali.”
Murmushi Hajiya Babba tayi wanda ake cewa ya fi kuka ciwo sannan ta amsa da Amin ba tare da ƙara cewa komai ba.
Alhaji Baba ne ya fuskance su sannan yayi murmushin takaici
“Kai Sadauki wuce ɗakin ka, ke kuma Bāraka ba wasa da gaske kuwa sadauki zai auri Mabruka sai dai ki mutu, me ma ya kawo ku nan..?”
Taran numfashinsa Mommah tayi kamar zata haɗiyi zuciya saboda baƙin ciki.
“Don Allah Alhaji Baba kada ka yi haka, wallahi sharri aka yi wa yaron nan ka san ba mutumin banza bane, ka taimaka kada ka masa auren dole, ga nan Kausar ta wajen Hajiya Baraka ina laifin a yi haɗin da ita?”
“Ba shawarar ki nake nema ba Sughrah, auren Sadauki da Mabruka babu fashi sai dai in bana numfashi. Ku kiyaye shiga sabgar Rukayya wallahi, duk ranar da na kuma ganin ku ɓangaren ta kun zo yi mata cin fuska wallahi sai na sa mazajen ku sun mayar da ku zawarawa tunda ku baku san mutunci ba.”
Daga haka Alhaji Baba ya nuna musu kofa da hannunsa.
Simi-simi kamar munafukai suka fice zuwa ɓangarensu, Alhaji Baba ya ƙara bawa Hajiya Babba haƙuri kana ya wuce abun sa.
A ɓangaren su Mommah ko da suka fita ɓangarenta suka wuce, nan suka fara zage-zage a kan rashin adalcin da ake yi musu a gidan (amma fa a nasu ganin.)
Nan suka ƙara zuga Mommah kan kada ta yadda a mata fin ƙarfi a kan ɗanta ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar barin ta gidan. Wannan shi ne abun ta hau kuma ta Zauna.
*Yaya Sadauki's POV*
Ko da ya shiga Bedroom ɗinsa ji yayi kamar ya sanya kuka saboda yadda abubuwan ke shirin dagula masa lissafi. Abun da ya faru ya sa ya ji ya ƙara aminta da auren Mabruka musamman da ya tuna irin tarbiyyar da Hajiya Babba ke bawa ƴaƴanta har da na mutane, shi kansa abubuwan da ya koya masu kyau daga gare ta Allah ya yi yawa da su.