Sashe 24
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
﷽
A Haka dai ta daure ta shiga ciki, lumshe idanuwanta tayi tana ƙara shaƙar ƙamshin parlourn tare da sauke wata ɓoyayyar ajiyar zuciya ganin babu kowa a parlourn...
A hankali ta fara takawa i zuwa ciki, daidai Bedroom ɗin Hajjaty ta ku, daddaɗan ƙamshin turarensa da ke kwantar da hankalin mai shaƙar sa ta jiyo,
Waigawa tayi amma bata ga alamar existence ɗin wata halitta ba.
Gently ta buɗe ƙofar ta shiga bakinta ɗauke da sallama. Hajjaty ta amsa mata fuska ɗaure.
“Ina kwana Hajjaty”
“Lafiya” daga haka ta yi shiru. Ganin Hajjatyn ma kamar fushi take da ita yasa ta fara aikin lallami, da ƙyar Hajjaty ta haƙura da sharaɗin za ts tattaro kayayyakin ta dawo. Da haka Zahrah tace
“Yanzu ma zan ɗauko masoyiya kakata.”
“Ke kika sani dai, wato za ki lallame ni ki sa na haƙura, ai ban gama fushin ba Zahrah'u.” ya faɗa tana cilla mata hararar wasa.
“Haba uwargidan Alhaji Baba, naci albarkacin kasancewa ta ɗiyar tilon ƴar ki mace.” daga haka ta fita da sauri da nufin ta kwaso kayanta, bata aune ba taji ta ci karo da mutum. Ƙamshin turarensa tabbatar mata da cewa shi ne.
Da sauri taja baya tana dafe ƙirji yayin da idanuwanta ke zare kamar ta ji karo da zaki. Yadda ta ja bayan ne ya bashi dariya har sai da ya murmusa.
“I'm...i'm... I'm sorryyyy” ta faɗa a rarrabe tare da jan sorry ɗin. Ba tare da ya kalle ta ba ba kuma ta sa ran zai kalle ta ɗin ba.
“Follow me!” ya faɗa a zafafe sannan yayi gaba ita kuma ta bi bayansa zuciyarta na bugawa. Kan ɗaya daga cikin sofas ɗin yayi ma kansa mazauni. Jiki sanyaye ta zauna kan lallausan carpet ɗin don ko giyar wake ta sha ba zata zauna ba whole shima yana zaune ba.
Ta kai mintuna biyar zaune bata samu arziƙin ko da kallo ba. Ganin ƙafarta ta fara gajiya da zaman yasa ta ɗan gyara tare da faɗin
“Yaya ga ni”
Banza yayi da ita har lokacin kuma idanuwansa na lumshe kamar mai bacci. Har ta fara sarewa ga amsawar sa taji ya ce.
“Ai bana gani”
Hannunta biyu ta haɗe tana zaro idanuwa waje fahimtar gatse yake mata.
“I'm sorry, ina kwana.”
“Ashe kin iya gaisuwa.” ya bata amsa ba tare da ya kalle ta ba. Cikin ranta kuma tana ta mamakin yadda ya sauya mata lokaci ɗaya. “Is he that tough?” she asked herself.
Sai da ya gama shan ƙamshinsa tukun ya gyara zamansa. Kallonta yayi yana mai nazartar ta, ganin yadda ta rame sai ya ɗan tausaya mata yana kuma tunanin ko bata da lafiya?. Ba mai bashi amsa hakan yasa yace
“What's wrong with you?” in a pitiful voice., Lokaci ɗaya ta ɗago tana kallonsa jin a irin yanayin da yayi maganar tana kuma ƙara mamakin sauyawarsa kamar ba shi bane ya gama cakume fuska ba.
“Kin san ba na maimaita magana.”
A ɗan kiɗime tace
“A'a eah a'ah ai lafiya ta ƙalau me ka gani?” kallon da yayi mata yasa ta sunkuyar da kanta ƙasa.
“Idam lafiyarki ƙalau why do you look so emaciated?”
“Eh dama karatu ne shiyasa”
“Karatun ne ya ramar da ke?” ya faɗa sounding so intensed.
“E Yaya ka san an wuce ni and I want to catch up” ta ba shi amsa a shagwaɓe, yanayin yadda tayi maganar sai da yayi melting heart ɗin sa, a hankali yace
“Is ok....ba wannan ba, me yasa kika raina ni ne Lily?”
“Ni!?” ta nuna kanta da yatsa tana ƙwalalo ido waje...harararta yayi yace
“A'a Ni!”
Shagwaɓe fuska ta ƙara yi tana faɗin
“Am sorry Yaya, wallahi ban raina ka ba, Niii Ƴar Madina na isa?”
Dariya sosai ta bashi fot her last statement Amma ya dake.
“Ga shi nan kuwa In na saka miki doka ba kya bi?, Kin mayar da Ni sa'an wasanki ko?”
“Don Allah Yaya ka yi haƙuri, wallahi ba zan ƙara ba.”
“You will repeat it Lily!” ya faɗa a ɗan kausashe.
Kamar za ta yi kuka tace
“Allah Yaya na tuba na bi Allah, ba Zan ƙara ba.”
“Is ok” ya ba ta amsa “Zan yi haƙuri ne only on a condition.”
Kafin taji condition ɗin ta amsa da
“Ko mene ne na yadda”
“Is alright, the condition is....” sai Kuma yayi shiru.
Ina an excited tone tace “All ears”
Gyara zamansa yayi kana ya fara magana.
“Why na saka miki dokar jira na nayi dropping naki school sannan na ɗaukoki kika mayar da Ni mahaukace? 2. Why kika gudu daga nan ɓangaren zuwa can ɓangaren Hajiya Babba?”
Gabanta ne ya bada wani irin sauti, haɗuwarsu ta yanzu har ta manta damuwarta sai yanzu da yayi maganar, cikin ranta kuma tana gabza muhawara kan ta faɗa masa ne ko a'a? Daga karshe dai ta yanke shawarar binne abun a ranta.
“Don't let me repeat myself Lily.” ya faɗa sounding intensed
“Allaj Yaya ban Yi duk abubuwan da ka lissafo da wata manufa ba, infact na tattara na koma can ne to study harder as I told you earlier?”...
“Abi?”
“Da gaske Yaya!” ta bashi amsa kamar za ta yi kuka.
“You must be very silly Idan har an faɗa miki cewa zan yadda don karatu kika gudu! Na riga na san dalili.” Yaya Sadauki ya faɗa don ya tsoratar da ita.
Idanuwa waje take kallonsa cikin ranta tana addu'ar Allah yasa ba da hatske ba ne. Zuciyarta tace “Da gaske ne tunda ya riga ya faɗa.”
Ai kawai sai Zahrah ta kwaɓe fuska sai ga hawaye shaaaa.
Tooo, tashin hankali wai ba a sa masa date.
Cike da mamaki yake kallonta yana tambayar kansa me ya same ta, ko ba ta da lafiya ne?”
“Look Lily!”
Ɗagowa tayi ta kalle shi da idanuwanta da suka fara ja
“Na duka ki ne?” ta jijjiga kai “Da kai kile ba Ni amsar?”
“A'a”
“Ok tell me, me aka miki”
“Nothing” ta ba shi amsa tana sunkuyar da kanta
“Lily” Ya kira sunanta, ta ba shi amsa da “Na'am”
“Look In to my eyes” gagara haɗa ido ta yi da shi don a tunanin ta yanzu kam ta gama ƙare mata tunda Yaya ya gano saboda ya ce mata zai yi aure ta gudu, a lokacin ne ma ƙwaƙwalwarta ta fara aiki daidai, “To meyasa ma zata ji haushi? ” ta tambayi kanta.
“Don't let me repeat myself Lily” ya faɗa a karo na biyu sounding so authoritative.
Babu yadda ta iya haka ta ɗago but she can't look straight into his eyes, who's she to do so?”
Ganin dai she's not stable yasa ya sauƙa ƙasa kusa da ita har yana iya jiyo sautin numfashin ta da ke fita da sauri da sauri.
Hannunta ya riƙo ya haɗa da nasa, cike da kulawa yace
“Lily tell my me ya same ki please, in ba ki faɗa min ba waye za ki faɗawa?” tabbas ya faɗi gaskiya ba ta da wanda a yanzu za ta ɗora kanta a kafaɗar sa tayi kuka, shi ɗin dai shi ne wanda zuciyarta ta saba da shi cikin ƙanƙanin lokaci, ta ya ma za ta buɗe baki ta faɗa masa yadda take ji. Nooo that's impossible.
Haka suka share kusan mintuna 15 suna fafatawa, shi ya ce ta faɗa masa damuwarta ita kuma ta nace kan babu abinda ke damunta, yadda ya nuna concern ɗinta a kanta ne yasa ta fara tausaya masa.
“Ba ki ɗauke ni yadda na ɗauke ki ba Lily shiyasa kike ganin ban kai na san damuwarki ba”
“Ya yi kyau” daga haka ya miƙe da nufin wucewa. Bata san lokacin da ta riƙe ƙafafuwan ba tana faɗin
“A'A Yaya, wallahi ka wuce kowa, Zauna zan faɗa maka.” murmushin gefen baki yayi kana ya koma mazauninsa tare da zuba mata shasshanyun idanuwansa.
“I'm All ears, tell me what's eating you inside!”
Kanta ta sunkuyar sannan tace
“Yaya dama batun Mama ne, ina tsananin kewar ta da tunanin ta.”
Nan ya sa ta gaba da lallashi kan Mamah ta kusa dawowa wajensu tayi hakuri, he's still working on it. Daga haka dai aka bar zancen nan aka koma hira cikin farin ciki. Laraba dai lokaci zuwa lokaci ta kan leƙo su ta koma tana dariya tana faɗin sun dace kuwa (ba ta san ba soyayya suke ba hala?)
Har lokacin azahar yayi suna tare, Zahrah sai zuba ake shi kuma ɗan Mulkin yana murmusawa. Ganin lokacin salla ya yi yace mata zai je Masjid ya dawo, saura ya tarar ta ƙara guduwa.
Dariya tayi tace “Ai ba zan ƙara ba tunda Yaya na baya so.”
Murmushi yayi yana faɗin “That's good part of you!, Bye!” daga haka ya wuce masjid. Har ta yi hanyar shiga Bedroom ɗin ta kawai taji gwanda ta fara kwaso kayanta. Da haka ta wuce part ɗin Hajiya Babba, Thank God ba ta parlour iya Nasreen ce ke zaune tana aikin kallo tun safe, ba ta bi ta kanta ba ta wuce ciki, tana gama parking ta fito, har lokacin Nasreen ma kallonta hankali kwance. Ita kuwa Zahrah tana fitowa taci karo da Mami wacce da alama ɓangaren Hajjatyn ta nufa, suna haɗa ido gaban Zahrah ya bada wani irin sauti amma sai ta kauda kai sannan ta ƙarasa kusa da ita.
“Sannu Mami, Ina yini.”
Duk da cewa Mami ba kallon ƙurulla tayiwa Zahrah ba amma sai da gabanta ya buga, tsoronta Allah tsoronta kada kayan Zahrah ya ɗebi Sadauki yace da ita za a yi aure don tuna ranar da tagansu tare ranta ke ƙuna ganin yarinya ƙarama na shirin yi mata katanga da abun harinta.
“Mami” Zahrah ta faɗa a karo na biyu. Da yake wasu matan akwai iya ɓoye abu sai ta fara murmushi tana faɗin
“A'ah Zahrahn Hajjaty ne? Ina kika je haka?”
Zahrah ta bata amsa da “Na je ɗauko kaya ne daga ɓangaren Hajiya Babba.” sai kuma ta nuna mata kayan da ke hannunta.
A Haka dai ta daure ta shiga ciki, lumshe idanuwanta tayi tana ƙara shaƙar ƙamshin parlourn tare da sauke wata ɓoyayyar ajiyar zuciya ganin babu kowa a parlourn...
A hankali ta fara takawa i zuwa ciki, daidai Bedroom ɗin Hajjaty ta ku, daddaɗan ƙamshin turarensa da ke kwantar da hankalin mai shaƙar sa ta jiyo,
Waigawa tayi amma bata ga alamar existence ɗin wata halitta ba.
Gently ta buɗe ƙofar ta shiga bakinta ɗauke da sallama. Hajjaty ta amsa mata fuska ɗaure.
“Ina kwana Hajjaty”
“Lafiya” daga haka ta yi shiru. Ganin Hajjatyn ma kamar fushi take da ita yasa ta fara aikin lallami, da ƙyar Hajjaty ta haƙura da sharaɗin za ts tattaro kayayyakin ta dawo. Da haka Zahrah tace
“Yanzu ma zan ɗauko masoyiya kakata.”
“Ke kika sani dai, wato za ki lallame ni ki sa na haƙura, ai ban gama fushin ba Zahrah'u.” ya faɗa tana cilla mata hararar wasa.
“Haba uwargidan Alhaji Baba, naci albarkacin kasancewa ta ɗiyar tilon ƴar ki mace.” daga haka ta fita da sauri da nufin ta kwaso kayanta, bata aune ba taji ta ci karo da mutum. Ƙamshin turarensa tabbatar mata da cewa shi ne.
Da sauri taja baya tana dafe ƙirji yayin da idanuwanta ke zare kamar ta ji karo da zaki. Yadda ta ja bayan ne ya bashi dariya har sai da ya murmusa.
“I'm...i'm... I'm sorryyyy” ta faɗa a rarrabe tare da jan sorry ɗin. Ba tare da ya kalle ta ba ba kuma ta sa ran zai kalle ta ɗin ba.
“Follow me!” ya faɗa a zafafe sannan yayi gaba ita kuma ta bi bayansa zuciyarta na bugawa. Kan ɗaya daga cikin sofas ɗin yayi ma kansa mazauni. Jiki sanyaye ta zauna kan lallausan carpet ɗin don ko giyar wake ta sha ba zata zauna ba whole shima yana zaune ba.
Ta kai mintuna biyar zaune bata samu arziƙin ko da kallo ba. Ganin ƙafarta ta fara gajiya da zaman yasa ta ɗan gyara tare da faɗin
“Yaya ga ni”
Banza yayi da ita har lokacin kuma idanuwansa na lumshe kamar mai bacci. Har ta fara sarewa ga amsawar sa taji ya ce.
“Ai bana gani”
Hannunta biyu ta haɗe tana zaro idanuwa waje fahimtar gatse yake mata.
“I'm sorry, ina kwana.”
“Ashe kin iya gaisuwa.” ya bata amsa ba tare da ya kalle ta ba. Cikin ranta kuma tana ta mamakin yadda ya sauya mata lokaci ɗaya. “Is he that tough?” she asked herself.
Sai da ya gama shan ƙamshinsa tukun ya gyara zamansa. Kallonta yayi yana mai nazartar ta, ganin yadda ta rame sai ya ɗan tausaya mata yana kuma tunanin ko bata da lafiya?. Ba mai bashi amsa hakan yasa yace
“What's wrong with you?” in a pitiful voice., Lokaci ɗaya ta ɗago tana kallonsa jin a irin yanayin da yayi maganar tana kuma ƙara mamakin sauyawarsa kamar ba shi bane ya gama cakume fuska ba.
“Kin san ba na maimaita magana.”
A ɗan kiɗime tace
“A'a eah a'ah ai lafiya ta ƙalau me ka gani?” kallon da yayi mata yasa ta sunkuyar da kanta ƙasa.
“Idam lafiyarki ƙalau why do you look so emaciated?”
“Eh dama karatu ne shiyasa”
“Karatun ne ya ramar da ke?” ya faɗa sounding so intensed.
“E Yaya ka san an wuce ni and I want to catch up” ta ba shi amsa a shagwaɓe, yanayin yadda tayi maganar sai da yayi melting heart ɗin sa, a hankali yace
“Is ok....ba wannan ba, me yasa kika raina ni ne Lily?”
“Ni!?” ta nuna kanta da yatsa tana ƙwalalo ido waje...harararta yayi yace
“A'a Ni!”
Shagwaɓe fuska ta ƙara yi tana faɗin
“Am sorry Yaya, wallahi ban raina ka ba, Niii Ƴar Madina na isa?”
Dariya sosai ta bashi fot her last statement Amma ya dake.
“Ga shi nan kuwa In na saka miki doka ba kya bi?, Kin mayar da Ni sa'an wasanki ko?”
“Don Allah Yaya ka yi haƙuri, wallahi ba zan ƙara ba.”
“You will repeat it Lily!” ya faɗa a ɗan kausashe.
Kamar za ta yi kuka tace
“Allah Yaya na tuba na bi Allah, ba Zan ƙara ba.”
“Is ok” ya ba ta amsa “Zan yi haƙuri ne only on a condition.”
Kafin taji condition ɗin ta amsa da
“Ko mene ne na yadda”
“Is alright, the condition is....” sai Kuma yayi shiru.
Ina an excited tone tace “All ears”
Gyara zamansa yayi kana ya fara magana.
“Why na saka miki dokar jira na nayi dropping naki school sannan na ɗaukoki kika mayar da Ni mahaukace? 2. Why kika gudu daga nan ɓangaren zuwa can ɓangaren Hajiya Babba?”
Gabanta ne ya bada wani irin sauti, haɗuwarsu ta yanzu har ta manta damuwarta sai yanzu da yayi maganar, cikin ranta kuma tana gabza muhawara kan ta faɗa masa ne ko a'a? Daga karshe dai ta yanke shawarar binne abun a ranta.
“Don't let me repeat myself Lily.” ya faɗa sounding intensed
“Allaj Yaya ban Yi duk abubuwan da ka lissafo da wata manufa ba, infact na tattara na koma can ne to study harder as I told you earlier?”...
“Abi?”
“Da gaske Yaya!” ta bashi amsa kamar za ta yi kuka.
“You must be very silly Idan har an faɗa miki cewa zan yadda don karatu kika gudu! Na riga na san dalili.” Yaya Sadauki ya faɗa don ya tsoratar da ita.
Idanuwa waje take kallonsa cikin ranta tana addu'ar Allah yasa ba da hatske ba ne. Zuciyarta tace “Da gaske ne tunda ya riga ya faɗa.”
Ai kawai sai Zahrah ta kwaɓe fuska sai ga hawaye shaaaa.
Tooo, tashin hankali wai ba a sa masa date.
Cike da mamaki yake kallonta yana tambayar kansa me ya same ta, ko ba ta da lafiya ne?”
“Look Lily!”
Ɗagowa tayi ta kalle shi da idanuwanta da suka fara ja
“Na duka ki ne?” ta jijjiga kai “Da kai kile ba Ni amsar?”
“A'a”
“Ok tell me, me aka miki”
“Nothing” ta ba shi amsa tana sunkuyar da kanta
“Lily” Ya kira sunanta, ta ba shi amsa da “Na'am”
“Look In to my eyes” gagara haɗa ido ta yi da shi don a tunanin ta yanzu kam ta gama ƙare mata tunda Yaya ya gano saboda ya ce mata zai yi aure ta gudu, a lokacin ne ma ƙwaƙwalwarta ta fara aiki daidai, “To meyasa ma zata ji haushi? ” ta tambayi kanta.
“Don't let me repeat myself Lily” ya faɗa a karo na biyu sounding so authoritative.
Babu yadda ta iya haka ta ɗago but she can't look straight into his eyes, who's she to do so?”
Ganin dai she's not stable yasa ya sauƙa ƙasa kusa da ita har yana iya jiyo sautin numfashin ta da ke fita da sauri da sauri.
Hannunta ya riƙo ya haɗa da nasa, cike da kulawa yace
“Lily tell my me ya same ki please, in ba ki faɗa min ba waye za ki faɗawa?” tabbas ya faɗi gaskiya ba ta da wanda a yanzu za ta ɗora kanta a kafaɗar sa tayi kuka, shi ɗin dai shi ne wanda zuciyarta ta saba da shi cikin ƙanƙanin lokaci, ta ya ma za ta buɗe baki ta faɗa masa yadda take ji. Nooo that's impossible.
Haka suka share kusan mintuna 15 suna fafatawa, shi ya ce ta faɗa masa damuwarta ita kuma ta nace kan babu abinda ke damunta, yadda ya nuna concern ɗinta a kanta ne yasa ta fara tausaya masa.
“Ba ki ɗauke ni yadda na ɗauke ki ba Lily shiyasa kike ganin ban kai na san damuwarki ba”
“Ya yi kyau” daga haka ya miƙe da nufin wucewa. Bata san lokacin da ta riƙe ƙafafuwan ba tana faɗin
“A'A Yaya, wallahi ka wuce kowa, Zauna zan faɗa maka.” murmushin gefen baki yayi kana ya koma mazauninsa tare da zuba mata shasshanyun idanuwansa.
“I'm All ears, tell me what's eating you inside!”
Kanta ta sunkuyar sannan tace
“Yaya dama batun Mama ne, ina tsananin kewar ta da tunanin ta.”
Nan ya sa ta gaba da lallashi kan Mamah ta kusa dawowa wajensu tayi hakuri, he's still working on it. Daga haka dai aka bar zancen nan aka koma hira cikin farin ciki. Laraba dai lokaci zuwa lokaci ta kan leƙo su ta koma tana dariya tana faɗin sun dace kuwa (ba ta san ba soyayya suke ba hala?)
Har lokacin azahar yayi suna tare, Zahrah sai zuba ake shi kuma ɗan Mulkin yana murmusawa. Ganin lokacin salla ya yi yace mata zai je Masjid ya dawo, saura ya tarar ta ƙara guduwa.
Dariya tayi tace “Ai ba zan ƙara ba tunda Yaya na baya so.”
Murmushi yayi yana faɗin “That's good part of you!, Bye!” daga haka ya wuce masjid. Har ta yi hanyar shiga Bedroom ɗin ta kawai taji gwanda ta fara kwaso kayanta. Da haka ta wuce part ɗin Hajiya Babba, Thank God ba ta parlour iya Nasreen ce ke zaune tana aikin kallo tun safe, ba ta bi ta kanta ba ta wuce ciki, tana gama parking ta fito, har lokacin Nasreen ma kallonta hankali kwance. Ita kuwa Zahrah tana fitowa taci karo da Mami wacce da alama ɓangaren Hajjatyn ta nufa, suna haɗa ido gaban Zahrah ya bada wani irin sauti amma sai ta kauda kai sannan ta ƙarasa kusa da ita.
“Sannu Mami, Ina yini.”
Duk da cewa Mami ba kallon ƙurulla tayiwa Zahrah ba amma sai da gabanta ya buga, tsoronta Allah tsoronta kada kayan Zahrah ya ɗebi Sadauki yace da ita za a yi aure don tuna ranar da tagansu tare ranta ke ƙuna ganin yarinya ƙarama na shirin yi mata katanga da abun harinta.
“Mami” Zahrah ta faɗa a karo na biyu. Da yake wasu matan akwai iya ɓoye abu sai ta fara murmushi tana faɗin
“A'ah Zahrahn Hajjaty ne? Ina kika je haka?”
Zahrah ta bata amsa da “Na je ɗauko kaya ne daga ɓangaren Hajiya Babba.” sai kuma ta nuna mata kayan da ke hannunta.