Sashe 35
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta buɗe baki za ta ce wani abu yaja kuncinta “Allow me to rest, Ina Mommah? I've been calling her number but not reachable.”
Shiru tayi ba ta ce komai ba saboda ba ta so a ji mutuwar sarki a bakin ta sai ta ce
“Ai Mommah ba ta nan, ta yi tafiya tun shekaranjiya, but we're expecting her return today or tomorrow”
“Good! Ki shiga ki kai kayan In-law ɗinki ciki sai ki sa masu aiki su gyara mata one of the bedrooms. Ok?”
Cike da zumuɗi tace “Har da Aunty Na'eema aka Zo?” ba ta jira amsarsa ba ta shige da gudu tana hugging in-law ɗin ta tana mata sannu da zuwa. Sai lokacin kallon ta ya kai ga Baby Aryan, her soul, da sauri ta ɗaga shi tana cilla shi sama tana mai wasa, shi kuwa sai ƙyaƙyatawa yake. Aunty Na'eema ce tace “Kin ga Nainarh shiga da Ni ciki, ina so na gasa jiki na”
“Sorry Aunty na” Nainarh ta faɗa “Mu je ciki” nan ta kai ta Bedroom ɗin ta sannan ta wuce kitchen ta sa Saratu ta shiga da kayan sannan ta gyara musu ɗakin.
Komawa ɗakin tayi ta ɗauko handbag ɗin sannan ta fice ganin Aunty Na'eema ba ta fito ba.
Ko da ta koma Zahrah ce ta fara kallon ta, ganin kyakkyawan baby yasa ta furta “Ma sha Allah, Sis Nainarh Ina kika samo wannan baby Mai kama da ke?”
Sai lokacin sauran ma hankalin su ya kai ga Baby Aryan da ke hannun Nainarh.
“Yaron Big Bro na ne, yanzu suka zo daga Egygt, meet my son Aryan”
Zahrah tace “Wow! Nice name” kuncinsa ta taɓa nan yaro ya miƙo mata hannu.
Dariya dukkansu suka yi, nan yaro ya dawo hannun Zahrah.
Ko da Aunty Na'eema ta fito bata tarar da Nainarh ba murmushi tayi ta nufi part ɗin Hajjaty don ta san ba za ta wuce nan ba.
Cike da girmamawa suka gaisa da Hajjaty, nan take sanar da ita ba su san da batun bikin ba. Hajjaty tace mata ai abun ya zo babu zato ne, amma Alhandulillah tunda sun zo. Daga nan ta tambayi Hajjatyn ko ina Nainarh, Bedroom ɗin Zahrah ta nuna mata, ko da ta je don ta amshi Aryan su shiga sauran sassan gidan ne yaro Yace a'a, ga uwarsa amma ya maƙale wa Zahrah, haka Aunty Na'eema ta fice ita da Nainarh don ta raka ta. A hanya take tambayarta ko wace ce wacce Aryan ke hannunta?, Nan Nainarh ta fere mata zancen tas.
Aunty Na'eema ƴa ce ga Mommy Nasiba, mace ce wayayya shiyasa tun auren su ba a taɓa jin ta da wani ko wata ba. Shiyasa kuma kowa ke mutunta ta don In ta zo kamar a jefa ta ciki haka ake. Part ɗin Hajiya Babba ta yada zango wurin amarya, shirye-shiryen duk sai ya dawo hannunta.
Da yamma aka gabatar da rantsattiya kuma hamshaƙiyar walima wacce ta tashi kan duk wanda ya halarta musamman ɗan waje da ahalin. Kowa ya koma da kayan kwatance, daga nan aka watse. Aunty Na'eema dai na ɓangaren amarya.
*Yaya Ishaq's POV*
Kamar yadda ya mayar da abun tamkar ibada, yau juma'a sai da yaje can gidansu Zahrah, amma jiya i yau babu wani sauyi.
Rai babu daɗi haka ya dawo gida yana kewar abar ƙaunarsa.
*TAFAWAƁALEWA L.G.A*
Bayan shigowar Mallam mai ɗakinsa ta sanar da shi cewa maras lafiyar ta warke. Sai da suka ci abincin dare ya aika kiransu gabaɗayansu don jin bayani daga gare shi.
Bayan sun zo Mallam Sufi yayi gyaran murya yace
“Assalamu Alaikum Warahmatullahi wabarakatuhu, bayan gaisuwa irin ta addinin musulunci ina so na miƙa godiya ta ga Ubangiji, tabbas godiya ta tabbata ga Allah mai rayawa da kashewa, mai juya al'amuran duniya, Ubangijin da ya halicci cuta ya kuna tanadar da maganinta. Tsira da aminci su tabbata ga Manzon tsira, shugabanmu kuma jagoran mu, cikamakin annabawa Sallahu alaihi Wasallama tare da iyalinsa, sahabbansa da duk wanda ya bi tafarkinsa i zuwa ranar ƙarshe.”
“Ina mai farin cikin samun lafiyar wannan baiwar Allah, Goggo Balki Ubangiji ya biya ki, tabbas samun mutane irin ku masu zuciyar tausayawa abu ne mai wahala. Ba tare da ɓata lokaci ba muna son jin taƙaitaccen tarihinki baiwar Allah don mu samu mayar da ke ga ahalinki.”
Gabanta ne ya bada sautin dimm, amma sai tace “Suna na Madina, ina da ɗiya ɗaya ƙwal a duniyar nan, Zahrah. Muna zaune ne a garin Bauchi.”
“Ma sha Allah” malam ya faɗa
“Madina sannu, za ki iya tuna unguwar da kike ai?” kai ta gyaɗa masa, yayi murmushi.
“Ma sha Allah, kamar yadda kika ga wannan, wato Goggo Balki” ya nuna Inna da yatsa
“Ita ce ta tsince ki kwance a hanyar ta na dawowa daga gaida wata aminiyarta ta yarinta tare da jikokin ta a wani kango, har sun wuce ta sa jikokin ta gaba su koma baya su ga kamar mutum ta gani, ai kuwa ta tarar da ke kwance alamar ba ki san yadda kike ba ma. Da yake mutuniyar kirki ce kuma zuciyarta akwai hasken imani haka ta sa jikokin ta suka nemo mai adaidata sahu ita kuma ta tsaya tare da ke, nan ta kai ki gidanta tana baki magungunan gargajiya sai dai babu wani cigaba. Ba ki taɓa yin magana ba tsawon lokacin sai dai a tayar a kwantar, abinci kuwa iya kunu kike iya sha, duk wannan ɗawainiyar ita da ƴan mata biyun nan suka yi, watannin baya Goggo ta min magana game da ke, da yake nima ina da sabgogi sai na manta. Yau sati guda kenan da kawo ki nan ana ta fama kan matsalar sai yau ɗin Allah ya kawo ƙarshen ta, Alhandulillah”
Shiru yayi jin Madina na kuka Inna Kuma sai lallashin ta take kan ta godewa Allah ba kuka ya kamata tayi ba. Sai da kukan y tsagaita Malam ya ci gaba da magana.
“Haƙiƙanin gaskiya na ji daɗi sosai, ba kuka za ki yi ba Madina, godiya za ki yi wa Ubangiji da ya sa kina da sauran rayuwa a matsayin mai hankali. Domin kuwa da ace ba a nema miki magani ba babu shakka a haka za ki dauwama, sai dai buwayar Allah gagara misali ce.”
“Abokiyar zamanki ita ta aikata miki hakan, shine aka haɗa ki da wani shaiɗani wanda ya juyar da tunanin ki ya mayar da ke maras amfani. Amma tunda kin dawo dai-dai ina roƙon wata alfarma a gare ki, ko da kin koma can gidanki ki bar ta da halinta kada ki ce za ki ɗau mataki.”
Cikin Muryar kuka da al'ajabi Mama tace “Ai ko ba ka nemi alfarmar nan ba Mallam ba zan yi magana ba, Nima Zan koma ne ga ahali na saboda......”
Nan ta kwashe tas tarihin rayuwarta ta sanar da su. Inna kam har da kukanta tana share hanci sai Allah wadai take da Kawu da Baba Amarya. Nan Mallam ya ɗaura da nasiha wa Mamah kan guduwa da tayi ta bar ahalinta ba tare da ta ƙara waiwayarsu ba. Inna ma tayi Tata kafin a tsayar da sai Mamah ta murmure tukun su je a mayar da ita, don Inna cewa tayi tare da ita za su tafi in lokacin yayi. Daga haka suka koma cikin gida.
*Don Allah a yi sharing, kuma a yi reacting*
*I love you people*
[1/16, 5:16 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 2️⃣6️⃣
﷽
*Friday*
*ABATCHA ESTATE MOSQUE*
A yau juma'a, dubban mutane suka shaida auren ALIYU UMAR ABATCHA da kuma amaryarsa MABRUKA ABUBAKAR ABATCHA akan sadaki dubu 500 Alhaji Babba shi ne ya biya kuɗin a matsayinsa na waliyyin ango yayin da Papa ya amsa matsayinsa na waliyyin amarya. Allah ya ba da zaman lafiya.
Fuskar kowanne ɗaya daga cikin alhalin ɗauke da hasken farin ciki musamman Alhaji Baba da kuma ƴaƴansa. Ta can gefe ango ne zaune kansa ƙasa coz ya ma kasa tashi saboda yadda jikinsa yayi mugun sanyi. Prince Bello ne da Yaya Khalil suka yo kansa fuskarsu sake. Ganin kamar bai san da zuwansu ba yasa Yaya Khalil ya ɗan zungure shi, a ɗan rikice ya ɗago, ganin yadda suka ɗan tsoratar da shi yasa ya banka musu harara.
“Ango ka sha ƙamshi” Prince ya faɗa yana miƙa masa hannu. A zahiri ba za ka taɓa fahimtar wane yanayi Yaya Sadauki yake ciki ba kasancewar fuskarsa ba ta bayyana hakan ba, but deep down wani irin tsoro ne ya shige shi lokaci ɗaya daidai lokacin da auren ya gama ɗauruwa. Murmushin da ya yafa a fuskarsa yasa Yaya Khalil jin sanyi cikin ransa.
“Ya! Man, mu je waje, friends namu na waje sai neman ka suke” babu yadda ya iya ya miƙe, a tare suka taho suna ta yi masa shaƙiyyanci shi bai ma san suna yi ba coz hankalinsa ba ya wurin. Sosai aka shiga gaisawa suna masa fatan alheri da addu'ar zaman lafiya tukun aka fara wucewa for reception da za a yi a makeken hall na estate ɗin.
*Amarya*
Gabanta ne ke tsananta Bugu tun da gari ya fara wayewa, haka ta fara safiyar ta jikinta sukuku babu wani ƙarfi. Zaune suke ita da friends ɗin ta Raudha da ma'eesha sai kuma Aunty Na'eema da ta kasa ta tsare amaryar tana counseling nata musamman da ta sanar da ita komai, ta tausaya mata ƙwarai kuma ta ƙuduri kafin su koma Egygt za ta taimaka mata har su daidaita da mijinta. Ita ta shirya amaryar cikin wani expensive lace da ya Sha ɗinki, kana doso ɗakin ƙamshin amarya zai tabbatar maka da wanzuwarta. Sosai tayi kyau abun ta sai dai kuma deep down her heart is beating faster, tsoro da fargaba sun cike zuciyarta.
Aunty Na'eema da kuma su Ma'eesha suka sa ta gaba da surutu hakan yasa ta ware.
Shiru tayi ba ta ce komai ba saboda ba ta so a ji mutuwar sarki a bakin ta sai ta ce
“Ai Mommah ba ta nan, ta yi tafiya tun shekaranjiya, but we're expecting her return today or tomorrow”
“Good! Ki shiga ki kai kayan In-law ɗinki ciki sai ki sa masu aiki su gyara mata one of the bedrooms. Ok?”
Cike da zumuɗi tace “Har da Aunty Na'eema aka Zo?” ba ta jira amsarsa ba ta shige da gudu tana hugging in-law ɗin ta tana mata sannu da zuwa. Sai lokacin kallon ta ya kai ga Baby Aryan, her soul, da sauri ta ɗaga shi tana cilla shi sama tana mai wasa, shi kuwa sai ƙyaƙyatawa yake. Aunty Na'eema ce tace “Kin ga Nainarh shiga da Ni ciki, ina so na gasa jiki na”
“Sorry Aunty na” Nainarh ta faɗa “Mu je ciki” nan ta kai ta Bedroom ɗin ta sannan ta wuce kitchen ta sa Saratu ta shiga da kayan sannan ta gyara musu ɗakin.
Komawa ɗakin tayi ta ɗauko handbag ɗin sannan ta fice ganin Aunty Na'eema ba ta fito ba.
Ko da ta koma Zahrah ce ta fara kallon ta, ganin kyakkyawan baby yasa ta furta “Ma sha Allah, Sis Nainarh Ina kika samo wannan baby Mai kama da ke?”
Sai lokacin sauran ma hankalin su ya kai ga Baby Aryan da ke hannun Nainarh.
“Yaron Big Bro na ne, yanzu suka zo daga Egygt, meet my son Aryan”
Zahrah tace “Wow! Nice name” kuncinsa ta taɓa nan yaro ya miƙo mata hannu.
Dariya dukkansu suka yi, nan yaro ya dawo hannun Zahrah.
Ko da Aunty Na'eema ta fito bata tarar da Nainarh ba murmushi tayi ta nufi part ɗin Hajjaty don ta san ba za ta wuce nan ba.
Cike da girmamawa suka gaisa da Hajjaty, nan take sanar da ita ba su san da batun bikin ba. Hajjaty tace mata ai abun ya zo babu zato ne, amma Alhandulillah tunda sun zo. Daga nan ta tambayi Hajjatyn ko ina Nainarh, Bedroom ɗin Zahrah ta nuna mata, ko da ta je don ta amshi Aryan su shiga sauran sassan gidan ne yaro Yace a'a, ga uwarsa amma ya maƙale wa Zahrah, haka Aunty Na'eema ta fice ita da Nainarh don ta raka ta. A hanya take tambayarta ko wace ce wacce Aryan ke hannunta?, Nan Nainarh ta fere mata zancen tas.
Aunty Na'eema ƴa ce ga Mommy Nasiba, mace ce wayayya shiyasa tun auren su ba a taɓa jin ta da wani ko wata ba. Shiyasa kuma kowa ke mutunta ta don In ta zo kamar a jefa ta ciki haka ake. Part ɗin Hajiya Babba ta yada zango wurin amarya, shirye-shiryen duk sai ya dawo hannunta.
Da yamma aka gabatar da rantsattiya kuma hamshaƙiyar walima wacce ta tashi kan duk wanda ya halarta musamman ɗan waje da ahalin. Kowa ya koma da kayan kwatance, daga nan aka watse. Aunty Na'eema dai na ɓangaren amarya.
*Yaya Ishaq's POV*
Kamar yadda ya mayar da abun tamkar ibada, yau juma'a sai da yaje can gidansu Zahrah, amma jiya i yau babu wani sauyi.
Rai babu daɗi haka ya dawo gida yana kewar abar ƙaunarsa.
*TAFAWAƁALEWA L.G.A*
Bayan shigowar Mallam mai ɗakinsa ta sanar da shi cewa maras lafiyar ta warke. Sai da suka ci abincin dare ya aika kiransu gabaɗayansu don jin bayani daga gare shi.
Bayan sun zo Mallam Sufi yayi gyaran murya yace
“Assalamu Alaikum Warahmatullahi wabarakatuhu, bayan gaisuwa irin ta addinin musulunci ina so na miƙa godiya ta ga Ubangiji, tabbas godiya ta tabbata ga Allah mai rayawa da kashewa, mai juya al'amuran duniya, Ubangijin da ya halicci cuta ya kuna tanadar da maganinta. Tsira da aminci su tabbata ga Manzon tsira, shugabanmu kuma jagoran mu, cikamakin annabawa Sallahu alaihi Wasallama tare da iyalinsa, sahabbansa da duk wanda ya bi tafarkinsa i zuwa ranar ƙarshe.”
“Ina mai farin cikin samun lafiyar wannan baiwar Allah, Goggo Balki Ubangiji ya biya ki, tabbas samun mutane irin ku masu zuciyar tausayawa abu ne mai wahala. Ba tare da ɓata lokaci ba muna son jin taƙaitaccen tarihinki baiwar Allah don mu samu mayar da ke ga ahalinki.”
Gabanta ne ya bada sautin dimm, amma sai tace “Suna na Madina, ina da ɗiya ɗaya ƙwal a duniyar nan, Zahrah. Muna zaune ne a garin Bauchi.”
“Ma sha Allah” malam ya faɗa
“Madina sannu, za ki iya tuna unguwar da kike ai?” kai ta gyaɗa masa, yayi murmushi.
“Ma sha Allah, kamar yadda kika ga wannan, wato Goggo Balki” ya nuna Inna da yatsa
“Ita ce ta tsince ki kwance a hanyar ta na dawowa daga gaida wata aminiyarta ta yarinta tare da jikokin ta a wani kango, har sun wuce ta sa jikokin ta gaba su koma baya su ga kamar mutum ta gani, ai kuwa ta tarar da ke kwance alamar ba ki san yadda kike ba ma. Da yake mutuniyar kirki ce kuma zuciyarta akwai hasken imani haka ta sa jikokin ta suka nemo mai adaidata sahu ita kuma ta tsaya tare da ke, nan ta kai ki gidanta tana baki magungunan gargajiya sai dai babu wani cigaba. Ba ki taɓa yin magana ba tsawon lokacin sai dai a tayar a kwantar, abinci kuwa iya kunu kike iya sha, duk wannan ɗawainiyar ita da ƴan mata biyun nan suka yi, watannin baya Goggo ta min magana game da ke, da yake nima ina da sabgogi sai na manta. Yau sati guda kenan da kawo ki nan ana ta fama kan matsalar sai yau ɗin Allah ya kawo ƙarshen ta, Alhandulillah”
Shiru yayi jin Madina na kuka Inna Kuma sai lallashin ta take kan ta godewa Allah ba kuka ya kamata tayi ba. Sai da kukan y tsagaita Malam ya ci gaba da magana.
“Haƙiƙanin gaskiya na ji daɗi sosai, ba kuka za ki yi ba Madina, godiya za ki yi wa Ubangiji da ya sa kina da sauran rayuwa a matsayin mai hankali. Domin kuwa da ace ba a nema miki magani ba babu shakka a haka za ki dauwama, sai dai buwayar Allah gagara misali ce.”
“Abokiyar zamanki ita ta aikata miki hakan, shine aka haɗa ki da wani shaiɗani wanda ya juyar da tunanin ki ya mayar da ke maras amfani. Amma tunda kin dawo dai-dai ina roƙon wata alfarma a gare ki, ko da kin koma can gidanki ki bar ta da halinta kada ki ce za ki ɗau mataki.”
Cikin Muryar kuka da al'ajabi Mama tace “Ai ko ba ka nemi alfarmar nan ba Mallam ba zan yi magana ba, Nima Zan koma ne ga ahali na saboda......”
Nan ta kwashe tas tarihin rayuwarta ta sanar da su. Inna kam har da kukanta tana share hanci sai Allah wadai take da Kawu da Baba Amarya. Nan Mallam ya ɗaura da nasiha wa Mamah kan guduwa da tayi ta bar ahalinta ba tare da ta ƙara waiwayarsu ba. Inna ma tayi Tata kafin a tsayar da sai Mamah ta murmure tukun su je a mayar da ita, don Inna cewa tayi tare da ita za su tafi in lokacin yayi. Daga haka suka koma cikin gida.
*Don Allah a yi sharing, kuma a yi reacting*
*I love you people*
[1/16, 5:16 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 2️⃣6️⃣
﷽
*Friday*
*ABATCHA ESTATE MOSQUE*
A yau juma'a, dubban mutane suka shaida auren ALIYU UMAR ABATCHA da kuma amaryarsa MABRUKA ABUBAKAR ABATCHA akan sadaki dubu 500 Alhaji Babba shi ne ya biya kuɗin a matsayinsa na waliyyin ango yayin da Papa ya amsa matsayinsa na waliyyin amarya. Allah ya ba da zaman lafiya.
Fuskar kowanne ɗaya daga cikin alhalin ɗauke da hasken farin ciki musamman Alhaji Baba da kuma ƴaƴansa. Ta can gefe ango ne zaune kansa ƙasa coz ya ma kasa tashi saboda yadda jikinsa yayi mugun sanyi. Prince Bello ne da Yaya Khalil suka yo kansa fuskarsu sake. Ganin kamar bai san da zuwansu ba yasa Yaya Khalil ya ɗan zungure shi, a ɗan rikice ya ɗago, ganin yadda suka ɗan tsoratar da shi yasa ya banka musu harara.
“Ango ka sha ƙamshi” Prince ya faɗa yana miƙa masa hannu. A zahiri ba za ka taɓa fahimtar wane yanayi Yaya Sadauki yake ciki ba kasancewar fuskarsa ba ta bayyana hakan ba, but deep down wani irin tsoro ne ya shige shi lokaci ɗaya daidai lokacin da auren ya gama ɗauruwa. Murmushin da ya yafa a fuskarsa yasa Yaya Khalil jin sanyi cikin ransa.
“Ya! Man, mu je waje, friends namu na waje sai neman ka suke” babu yadda ya iya ya miƙe, a tare suka taho suna ta yi masa shaƙiyyanci shi bai ma san suna yi ba coz hankalinsa ba ya wurin. Sosai aka shiga gaisawa suna masa fatan alheri da addu'ar zaman lafiya tukun aka fara wucewa for reception da za a yi a makeken hall na estate ɗin.
*Amarya*
Gabanta ne ke tsananta Bugu tun da gari ya fara wayewa, haka ta fara safiyar ta jikinta sukuku babu wani ƙarfi. Zaune suke ita da friends ɗin ta Raudha da ma'eesha sai kuma Aunty Na'eema da ta kasa ta tsare amaryar tana counseling nata musamman da ta sanar da ita komai, ta tausaya mata ƙwarai kuma ta ƙuduri kafin su koma Egygt za ta taimaka mata har su daidaita da mijinta. Ita ta shirya amaryar cikin wani expensive lace da ya Sha ɗinki, kana doso ɗakin ƙamshin amarya zai tabbatar maka da wanzuwarta. Sosai tayi kyau abun ta sai dai kuma deep down her heart is beating faster, tsoro da fargaba sun cike zuciyarta.
Aunty Na'eema da kuma su Ma'eesha suka sa ta gaba da surutu hakan yasa ta ware.