Sashe 39
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Ma sha Allah” Yaya Sadauki ya furta yana murmusawa, zuciyarsa ne tayi wasai kamar an wanke ta. Daɗi ne ya kama shi yasa yace wa baban “Baba ka jira Ni a wannan ɗakin farkon, zan samar maka da jirgin da za ka wuce ko?”
“To to yaro babu damuwa”
Daga haka ya fice. Flight ɗin da zai tashi yau zuwa Bauchi Allah ya so sai 3pm, nan yayi booking Masa sai da ya tabbatar ya gama settling tukun ya fito. A wurin da ya faɗa masa ya same shi. Nan yace ya zo su tafi, restaurant ya Kai shi, bayan ya ci abinci ya tsaya bank ya cire kudi tukun ya nufi Airport da shi. Kuɗin ya damƙa masa Baba Manu yace ai da ya bar shi, da ƙyar ya karɓa saboda rashin nuna jin daɗin da Yaya Sadauki yayi. Bayan ya karɓa ya masa sallama, sannan yace da zarar sun sauƙa ya kira Detective Musa. Da haka suka rabu.
Kai tsaye gaida Hajjaty ya wuce saboda yau bai shiga mata ba. Bayan sun gaisa ya koma gida. Sai around 12:30pm ya ƙira Aunty Mabruka yace mata in ta gama ta kira shi saboda ya riga ya koma gida. A lokacin tace masa ai ta gama da aikin yau, saboda su Raudha sun taimaka mata ta yi clearing na baya. Bayan sun dawo ta ɗaura musu lunch, tana gamawa ta sheƙa wankanta sai baza kamshi take.
Bayan sun ci abincin take tambayarsa yaushe zai kai ta ta gaida Mommah?
Fuska ya haɗe yace “Ba yanzu ba”
A ɗan shagwaɓe tace “Haba Yaya na, In Kai ka yi alƙawarin rashin zuwa ai Ni sai ka bar Ni, ba ka tsoron fushin Allah?, Mahaifiya ba abar wasa bace, na ji in ka kaini sai ka tsaya a waje ko ka tafi, In ma ba za ka mayar da Ni ba zan shiga taxi.” da irin kalaman nan ta lallame shi har ya yarda yace zai barta taje sai weekend.
*Yaya Ishaq*
A halin yanzu ya fara dangana da Zahrah, ya ɗauki soyayyarta a matsayin jarrabawa daga Ubangijinsa, hakan yasa yace da Mom ɗin sa su koma can Abuja babu amfanin zamansu a Bauchin, sosai tayi farin ciki ganin ya fara dawowa daidai, cikin ranta kuma tana masa addu'ar idan Zahrah rabonsa ce Allah ya bashi, idan kuma babu aure tsakaninsu Allah ya haɗa shi da mace ta gari. Nan ta taimaka masa ya haɗa trolleynsa don ita dama a Bauchin nan kamar kan ƙaya take haka take jin kanta.
Da Yamma Yaye Sadauki ya fita don yin siyayya kamar yadda ya saba a kowanne azumi yakan siya kayayyakin abinci ya bi family da su sannan kuma waje ma bai bar su ba. Ko da ya shiga kasuwar Kayan abinci wurin Alhaji Sammani ya wuce, dama can a wurinsa yake siya, duk da cewa farashin kayan ya hau kusan ninki uku zuwa huɗu bai fasa siya ba, yawan yadda yake siya hakan ya siya sannan yace a kai can Estate ɗin su gidan kakanninsa, shi kuma ya wuce, har zai wuce gida ya tsaya a wata plaza, ba tare da ya san me zai siya ba ya shiga, kamar an ce ya ɗaga kai yaga wani abokinsa da suka daɗe basu gamu ba a wani shago, shiga yayi da sallama bayan sun gaisa Yaya Sadauki ya tambaye shi ko me yake sayarwa?
Yace “Ai ga can ainihin shagon upstairs na wayoyi da laptops ɗin nan”
Fuska sake Yaya Sadauki yace “Amma jarin naka ya kai nawa?”
“5million ne”
Shiru yayi kamar mai nazari can yace “Ɗan bani account details naka” yana ba shi Ya masa transfer na 5million yace ka ƙara jari, Allah yasa albarka cikin kasuwancin ka, wallahi na ji daɗin ganinka mai sunan Daddy”
Alert ɗin da ya gani yasa ya zaro ido waje, tsabar mamaki ko addu'ar da ya masa bai bi ta kai ba yace
“5millions? Kai amma na gode sosai Ɗa na (kamar yadda yake kiransa da shi a da) Allah ya saka maka da mafificin alkhairi, wallahi ba zan taɓa mantawa da alkhairin ka gare Ni ba, Ubangiji ya ƙara tsawon rai ya kare ka daga sharrin mutum da aljan”
Murmushi Yaya Sadauki yayi yace
“Ya Isa Daddy na, ai ka wuce haka a wuri na, mu je naga shagon ko da abun siya” sama suka hau nan kawai Yaya Sadauki yaji ya siyawa sisters nasa waya da laptop ɗin ai ko ba komai za su yi karatu da shi.
Kuɗin da ya ji sun ƙara shigowa na system 4 da phoned 4 da ya siya yasa Umar faɗin
“Haba Ɗa na, ai nima yayansu ne, zan mayar maka da kuɗin ka in Sha Allah”
“No need” ya ba shi amsa a taƙaice. Fdgd haka suka yi Musabaha, Yaya Sadauki ya wuce gida.
Bayan ya yi sallar maghrib ya kwaso phones da systems ɗin, sai a lokacin Aunty Mabruka ta gan su, bayan ta tambaye shi without thinking if anything yace “Na su Zahrah ne” gabanta ne ya ɗan faɗi don zuwa yanzu ba ƙaramin so take wa mijin nata ba, karo na farko da ta ji kishinsa a ranta da ta tuna scene ɗin da ya faru a bikinsu. Ganin kamar ta shiga wata duniyar yasa ya huta mata iskar bakinsa a idonta, a ɗan zabure tace
“Bye, sai ka dawo, ” daga haka ta juya da sauri ta nufi Bedroom nata tana sakin kuka.
Jim ya bi ta da kallo har ta shiga, bai ji daɗin yadda ta tafin ba duk da ya gano kamar kishinsa take amma ai ƙannensa ne, kuma ta sani sarai tun kafin su yi aure shi yake kula da al'amuran Zahrah, why daga faɗin sunanta za ta sauya fuska. Kafaɗarsa ya ɗage irin I don't care ɗin nan ya nufi motarsa da ke fake.
Yana shirin tayarwa wayarsa ta fara ringing, ganin Detective Musa yasa yayi connecting da Bluetooth tare da picking, gaisawa suka yi, Yaya Sadauki yayi shiru yana sauraran sa.
“Sir kana ji?”
Da “Eh” ya amsa sannan yayi shiru.
“Yauwah sir yanzu Baba Salahu ya ƙira Ni game da Issue na matar nan, ya ce wai ka ce mu je tare da shi ya nuna min gidan da take sannan....”
Dakatar da shi yayi sanin halin Sarkin zance
“Eh Ni ne”
“Ok sir, sai na kira ka” ya faɗa cike da girmamawa.
Daga haka ya katse kiran tare da jan motar, bai tsaya ko ina ba sai ɓangaren Hajjaty.
*React and share please*
[1/18, 2:25 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 2️⃣9️⃣
Bayan sun gaisa da Hajjaty nan yake tambayar Zahrah, bai rufe baki ba ta fito daga Bedroom nata don ɗaukar snacks da drink ta sa a bakinta saboda karatun da tayi ya sa duk glucose nata ya ƙone.
Turus tayi ganin Yaya Sadauki a parlourn, da sauri ta ƙarasa wurin da yake tana washe baki.
“Oyoyo Yaya Ango, an yini lafiya?”
Ba tare da ya kalle ta ba yace
“Lafiya lau Lily na, ya karatun, ana maida hankali dai ko?”
Fuskarta ɗauke da murmushi tace
“Alhamdulillah Yaya ana yi sosai.”
Ɗagowa yayi ya dube ta sannan yace
“Ma sha Allah, ban da biye samari dai.”
Ƙasa tayi da kanta ba tare da ta ce komai ba, Hajjaty kuma tayi karaf tace
“Tooo! Ji min wani zance, In ba ta kula su ba ta ya za ta samu mijin?”
Kunya ce ta kama Zahrah jin zancen Hajjaty, ba ta san lokacin da ta ruga da gudu ta koma Bedroom nata ba. Kallonsa ya mayar kan Hajjaty yace
“A'a Hajjaty, Lily na ta yi yarinya da kula samari yanzu, In lokacin ta yayi ma already na mata miji”
Baki sake Hajjaty ke kallon sa kana tayi dariya irin tasu ta manya tace “Lallai ne Ishyaku.”
Shima dariyar yayi yace “Yanzu ga shi kin sa ta ji kunya ta tafi, kuma ban faɗa mata saƙo na ba”
“In na fahimce ka so kake yanzu naje na kira maka ita?”
“Ni ban ce ba Hajjaty, zan je na faɗa mata da kaina ma”
Harararsa Hajjaty tayi tace “Ɗan baɗo kawai, ya Mabruka?”
“Lafiya” kawai yace daga haka ya nufi Bedroom ɗin Zahrah.
Littafan da ya gani gabanta yasa ya murmusa sannan yace.
“Put on your Hijab and follow me Lily”
Kamar yadda ya faɗa tana saka Hijab ta bi bayansa. Ɗan gefe ta tsaya ganin ya buɗe motarsa.
“Come closer” ya faɗa a hankali. Pointing mata jerarrun laptops ɗin yayi yace
“Choose one”
PINKY....ai kuwa tana hango pink ta nuna masa, Phones ɗin da yake iri ɗaya ne sai ya miƙa mata su yace, pick yours sauran ki ba ma sisters naki”
Kasa magana tayi tsabar farin ciki sai jujjuyo Phones ɗin take, wai iPhone dai da take gani yau ita Yaya ya mallakawa. Ganin ta tsaya yasa ya ɗan kalle ta yace
“Lily?”
Sai a lokacin ta dawo daga duniyar tunanin, fuskarta na nuna zallar farin ciki tace
“Thank You so much Yaya na, Allah ya ƙara maka buɗi yasa ka fi haka, mun gode”
Without minding at her appreciation yace
“Mu je na taimaka miki ki shiga da su” daga haka yayi gaba tana biye da shi, ta ma rasa ina za ta sa kanta saboda tsantsar farin ciki.
Bayan ya kai mata har Bedroom nata ya miƙa mata wasu kuɗaɗe yace
“Ban samu siya muku Sim cards ba, gobe In kun dawo daga school sai driver ya Kai ku ku siyo, banda waya da samari Lilyn Yaya, karatu na siya muku ku yi da su.”
Cike da ladabi tace “In sha Allah Yaya, mun gode sosai, mu kwana lafiya”
Daga haka ya wuce abunsa.
Kai tsaye gida ya koma, sosai Aunty Mabruka ta tada masa rigima don ya siya ma su Zahrah waya da system, shi mamaki ma ta bashi, sai kace bai ƙannenta ba, share batun ta yayi ganin tana so ta kawo masa wargi da ta gaji da kanta ta sauƙo.
“To to yaro babu damuwa”
Daga haka ya fice. Flight ɗin da zai tashi yau zuwa Bauchi Allah ya so sai 3pm, nan yayi booking Masa sai da ya tabbatar ya gama settling tukun ya fito. A wurin da ya faɗa masa ya same shi. Nan yace ya zo su tafi, restaurant ya Kai shi, bayan ya ci abinci ya tsaya bank ya cire kudi tukun ya nufi Airport da shi. Kuɗin ya damƙa masa Baba Manu yace ai da ya bar shi, da ƙyar ya karɓa saboda rashin nuna jin daɗin da Yaya Sadauki yayi. Bayan ya karɓa ya masa sallama, sannan yace da zarar sun sauƙa ya kira Detective Musa. Da haka suka rabu.
Kai tsaye gaida Hajjaty ya wuce saboda yau bai shiga mata ba. Bayan sun gaisa ya koma gida. Sai around 12:30pm ya ƙira Aunty Mabruka yace mata in ta gama ta kira shi saboda ya riga ya koma gida. A lokacin tace masa ai ta gama da aikin yau, saboda su Raudha sun taimaka mata ta yi clearing na baya. Bayan sun dawo ta ɗaura musu lunch, tana gamawa ta sheƙa wankanta sai baza kamshi take.
Bayan sun ci abincin take tambayarsa yaushe zai kai ta ta gaida Mommah?
Fuska ya haɗe yace “Ba yanzu ba”
A ɗan shagwaɓe tace “Haba Yaya na, In Kai ka yi alƙawarin rashin zuwa ai Ni sai ka bar Ni, ba ka tsoron fushin Allah?, Mahaifiya ba abar wasa bace, na ji in ka kaini sai ka tsaya a waje ko ka tafi, In ma ba za ka mayar da Ni ba zan shiga taxi.” da irin kalaman nan ta lallame shi har ya yarda yace zai barta taje sai weekend.
*Yaya Ishaq*
A halin yanzu ya fara dangana da Zahrah, ya ɗauki soyayyarta a matsayin jarrabawa daga Ubangijinsa, hakan yasa yace da Mom ɗin sa su koma can Abuja babu amfanin zamansu a Bauchin, sosai tayi farin ciki ganin ya fara dawowa daidai, cikin ranta kuma tana masa addu'ar idan Zahrah rabonsa ce Allah ya bashi, idan kuma babu aure tsakaninsu Allah ya haɗa shi da mace ta gari. Nan ta taimaka masa ya haɗa trolleynsa don ita dama a Bauchin nan kamar kan ƙaya take haka take jin kanta.
Da Yamma Yaye Sadauki ya fita don yin siyayya kamar yadda ya saba a kowanne azumi yakan siya kayayyakin abinci ya bi family da su sannan kuma waje ma bai bar su ba. Ko da ya shiga kasuwar Kayan abinci wurin Alhaji Sammani ya wuce, dama can a wurinsa yake siya, duk da cewa farashin kayan ya hau kusan ninki uku zuwa huɗu bai fasa siya ba, yawan yadda yake siya hakan ya siya sannan yace a kai can Estate ɗin su gidan kakanninsa, shi kuma ya wuce, har zai wuce gida ya tsaya a wata plaza, ba tare da ya san me zai siya ba ya shiga, kamar an ce ya ɗaga kai yaga wani abokinsa da suka daɗe basu gamu ba a wani shago, shiga yayi da sallama bayan sun gaisa Yaya Sadauki ya tambaye shi ko me yake sayarwa?
Yace “Ai ga can ainihin shagon upstairs na wayoyi da laptops ɗin nan”
Fuska sake Yaya Sadauki yace “Amma jarin naka ya kai nawa?”
“5million ne”
Shiru yayi kamar mai nazari can yace “Ɗan bani account details naka” yana ba shi Ya masa transfer na 5million yace ka ƙara jari, Allah yasa albarka cikin kasuwancin ka, wallahi na ji daɗin ganinka mai sunan Daddy”
Alert ɗin da ya gani yasa ya zaro ido waje, tsabar mamaki ko addu'ar da ya masa bai bi ta kai ba yace
“5millions? Kai amma na gode sosai Ɗa na (kamar yadda yake kiransa da shi a da) Allah ya saka maka da mafificin alkhairi, wallahi ba zan taɓa mantawa da alkhairin ka gare Ni ba, Ubangiji ya ƙara tsawon rai ya kare ka daga sharrin mutum da aljan”
Murmushi Yaya Sadauki yayi yace
“Ya Isa Daddy na, ai ka wuce haka a wuri na, mu je naga shagon ko da abun siya” sama suka hau nan kawai Yaya Sadauki yaji ya siyawa sisters nasa waya da laptop ɗin ai ko ba komai za su yi karatu da shi.
Kuɗin da ya ji sun ƙara shigowa na system 4 da phoned 4 da ya siya yasa Umar faɗin
“Haba Ɗa na, ai nima yayansu ne, zan mayar maka da kuɗin ka in Sha Allah”
“No need” ya ba shi amsa a taƙaice. Fdgd haka suka yi Musabaha, Yaya Sadauki ya wuce gida.
Bayan ya yi sallar maghrib ya kwaso phones da systems ɗin, sai a lokacin Aunty Mabruka ta gan su, bayan ta tambaye shi without thinking if anything yace “Na su Zahrah ne” gabanta ne ya ɗan faɗi don zuwa yanzu ba ƙaramin so take wa mijin nata ba, karo na farko da ta ji kishinsa a ranta da ta tuna scene ɗin da ya faru a bikinsu. Ganin kamar ta shiga wata duniyar yasa ya huta mata iskar bakinsa a idonta, a ɗan zabure tace
“Bye, sai ka dawo, ” daga haka ta juya da sauri ta nufi Bedroom nata tana sakin kuka.
Jim ya bi ta da kallo har ta shiga, bai ji daɗin yadda ta tafin ba duk da ya gano kamar kishinsa take amma ai ƙannensa ne, kuma ta sani sarai tun kafin su yi aure shi yake kula da al'amuran Zahrah, why daga faɗin sunanta za ta sauya fuska. Kafaɗarsa ya ɗage irin I don't care ɗin nan ya nufi motarsa da ke fake.
Yana shirin tayarwa wayarsa ta fara ringing, ganin Detective Musa yasa yayi connecting da Bluetooth tare da picking, gaisawa suka yi, Yaya Sadauki yayi shiru yana sauraran sa.
“Sir kana ji?”
Da “Eh” ya amsa sannan yayi shiru.
“Yauwah sir yanzu Baba Salahu ya ƙira Ni game da Issue na matar nan, ya ce wai ka ce mu je tare da shi ya nuna min gidan da take sannan....”
Dakatar da shi yayi sanin halin Sarkin zance
“Eh Ni ne”
“Ok sir, sai na kira ka” ya faɗa cike da girmamawa.
Daga haka ya katse kiran tare da jan motar, bai tsaya ko ina ba sai ɓangaren Hajjaty.
*React and share please*
[1/18, 2:25 PM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
Please follow
*PAGE* 2️⃣9️⃣
Bayan sun gaisa da Hajjaty nan yake tambayar Zahrah, bai rufe baki ba ta fito daga Bedroom nata don ɗaukar snacks da drink ta sa a bakinta saboda karatun da tayi ya sa duk glucose nata ya ƙone.
Turus tayi ganin Yaya Sadauki a parlourn, da sauri ta ƙarasa wurin da yake tana washe baki.
“Oyoyo Yaya Ango, an yini lafiya?”
Ba tare da ya kalle ta ba yace
“Lafiya lau Lily na, ya karatun, ana maida hankali dai ko?”
Fuskarta ɗauke da murmushi tace
“Alhamdulillah Yaya ana yi sosai.”
Ɗagowa yayi ya dube ta sannan yace
“Ma sha Allah, ban da biye samari dai.”
Ƙasa tayi da kanta ba tare da ta ce komai ba, Hajjaty kuma tayi karaf tace
“Tooo! Ji min wani zance, In ba ta kula su ba ta ya za ta samu mijin?”
Kunya ce ta kama Zahrah jin zancen Hajjaty, ba ta san lokacin da ta ruga da gudu ta koma Bedroom nata ba. Kallonsa ya mayar kan Hajjaty yace
“A'a Hajjaty, Lily na ta yi yarinya da kula samari yanzu, In lokacin ta yayi ma already na mata miji”
Baki sake Hajjaty ke kallon sa kana tayi dariya irin tasu ta manya tace “Lallai ne Ishyaku.”
Shima dariyar yayi yace “Yanzu ga shi kin sa ta ji kunya ta tafi, kuma ban faɗa mata saƙo na ba”
“In na fahimce ka so kake yanzu naje na kira maka ita?”
“Ni ban ce ba Hajjaty, zan je na faɗa mata da kaina ma”
Harararsa Hajjaty tayi tace “Ɗan baɗo kawai, ya Mabruka?”
“Lafiya” kawai yace daga haka ya nufi Bedroom ɗin Zahrah.
Littafan da ya gani gabanta yasa ya murmusa sannan yace.
“Put on your Hijab and follow me Lily”
Kamar yadda ya faɗa tana saka Hijab ta bi bayansa. Ɗan gefe ta tsaya ganin ya buɗe motarsa.
“Come closer” ya faɗa a hankali. Pointing mata jerarrun laptops ɗin yayi yace
“Choose one”
PINKY....ai kuwa tana hango pink ta nuna masa, Phones ɗin da yake iri ɗaya ne sai ya miƙa mata su yace, pick yours sauran ki ba ma sisters naki”
Kasa magana tayi tsabar farin ciki sai jujjuyo Phones ɗin take, wai iPhone dai da take gani yau ita Yaya ya mallakawa. Ganin ta tsaya yasa ya ɗan kalle ta yace
“Lily?”
Sai a lokacin ta dawo daga duniyar tunanin, fuskarta na nuna zallar farin ciki tace
“Thank You so much Yaya na, Allah ya ƙara maka buɗi yasa ka fi haka, mun gode”
Without minding at her appreciation yace
“Mu je na taimaka miki ki shiga da su” daga haka yayi gaba tana biye da shi, ta ma rasa ina za ta sa kanta saboda tsantsar farin ciki.
Bayan ya kai mata har Bedroom nata ya miƙa mata wasu kuɗaɗe yace
“Ban samu siya muku Sim cards ba, gobe In kun dawo daga school sai driver ya Kai ku ku siyo, banda waya da samari Lilyn Yaya, karatu na siya muku ku yi da su.”
Cike da ladabi tace “In sha Allah Yaya, mun gode sosai, mu kwana lafiya”
Daga haka ya wuce abunsa.
Kai tsaye gida ya koma, sosai Aunty Mabruka ta tada masa rigima don ya siya ma su Zahrah waya da system, shi mamaki ma ta bashi, sai kace bai ƙannenta ba, share batun ta yayi ganin tana so ta kawo masa wargi da ta gaji da kanta ta sauƙo.