Sashe 12
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tabbas ya Sadauki ya jima bai samu irin baccin da yake yi ba yau, hasali ma zai iya cewa tunda ya zo London bai taɓa yin baccin ba ma saboda tsantsar damuwar da ta cika kogin zuciyarsa, bashi da wani aiki sai tunani, idan daren ma yayi babu abun yi sai tunani, sai kuma in ya gaji ya ɗaura da ƙiyamullayli. Tunda ya rike wannan tsayuwa ta dare kuwa babu makawa Ubangiji zai tsaya masa, zai kuma kare shi daga sharrin makiya sannan zai tabbatar da samar masa da hanyoyin cigaba a rayuwa duk da wasu basu son hakan.
Da misalin 4:20am ya farka ɗauke da addu'ar bacci a bakinsa. Bai miƙe ba yana kwance har bayan wasu daƙiƙu. Ba komai ya ke yi ba sai ƙoƙarin tuna mafarkin da yayi da kuma mamakin ta ya aka yi har bacci ya ɗauke shi bayan tun ba yau ba ya guje masa.
Lumshe idanuwansa yayi, a lokacin kuma komai ya fara dawo masa. Ajiyar zuciya ya sauƙe wondering who's that light? Wane haske ne ya tunkaro shi!? Kuma wace murya ce take wannan amo da yaji?
“Ya Allah” ya furta tare da sakin wani gauron numfashi sannan ya miƙe tare da shiga toilet ba tare da ya tashi ya Khalil da ya taya shi kwana ba.
Sai da ya gabatar da raka'atanil fajri sannan ya zauna kan praying mat ɗin yana ambaton Ubangiji. Ganin kamar lokacin salla yayi yasa ya gabatar da tasa, sannan ya karanta azkar ɗinsa kafin ya tashi Yaya Khalil Wanda da ƙyar ya tashi.
Kayansa ya fara haɗawa cikin trolley don ji yake kamar garin ba zai gama wayewa ba, ya ƙosa ya koma gidan da yayiwa rani. Allah Allah yake ya koma domin fara sabon shirinsa, tabbas shine ƙarfin guiwar kansa da ma ahalinsa, sannan kuma ƙarfin guiwar partner ɗinsa da ya gani tana taimaka masa cikin mafarki.
Har yaya Khalil yayi sallarsa bai daina mamakin wannan sauyin na ba zata da aka samu ba. Sauyin da ya matuƙar bashi mamaki tare da alerting nasa cewa something fishy is happening right now.
Cike da mamakin da ya kasa dannewa yace..
“Man! What a sudden change! Allah dai yasa wannan annashuwar da na gani tattare da kai ta dauwama da kai.” sai kuma yayi shiru. Yaya Sadauki bai tanka masa ba sai ma cigaba da haɗa kayansa da yake yi.
“Wai duk zumuɗin na meye?, Mu da zamu bi Flight ɗin 10 shine tun yanzu kake haɗa kaya”
“I'm eager to be home coz finally my strength is home!”
A zabure Yaya Khalil ke dubansa yana son ƙara tabbatarwa kansa cewa shi din ne yayi maganar ko kuma dai wani daban?. Bai tsinke da mamaki ba yaji ya ƙara faɗin.
“With my strength! In Allah's name zamu gano komai and dude!” sai kuma ya dakata
“I swear by almighty God! Duk wanda muka gano responsible for that wallahi ba zai sha ba” ya idasa in a bitter voice.
Kai Yaya Khalil ya jijjiga yana ƙara jaddada ikon Allah, tare da fatan Alkhairi ma abokinsa, amininsa kuma ɗan uwansa.
“Ehm man za mu faɗawa Alhaji Baba batun dawowarmu ne ko kuwa!?”
Cike da isa da taƙama yace
“Don't worry dude!, I'll handle that.”
Shi ma Yaya Khalil shiru yayi don ya san ko ya ja maganar yaya Sadauki ba barinta zai yi tayi tsawo ba. Daga haka ya naɗe praying mat ɗin tare da komawa kan bed ya bar mallam zumuɗiyo sai ha abubuwa yake yi.
*Akwai baƙin al'amura da ke Kunno Kai zuwa rayuwar Zahrah A Babban gida! Fatan mu su zo da Alkhairi*
*Ga kuma su yaya Sadauki kan hanyarsu ta dawowa? Ko me zasu tarar a babban Gida? Meye kuma zasu kawo babban Gida?*
*Kuyi share tare da react in har kuna so na ci gaba da update!*
*Group members a taimake Ni a gwangwaje Ni da comments don Allah, hakan ne kaɗai zai sa naji ƙarfin guiwar yi muku update gobe.*
*I love You my esteem people.*
# diamond_bhatool
# Yayasadauki
# Zahrah
# a_babban_gida
[12/8, 8:04 AM] Diamond Bhatool: https://chat.whatsapp.com/Fw6rJSk0GuxKd8IGqbsf35
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
*PAGE* 0️⃣9️⃣
﷽
Yana gama haɗa kayansa ya zauna bakin gadon yana maida numfashi. It has been long time since he have such beautiful and awesome night ga kuma bright morning da yake hasashen samu. Murmushi yayi a karo na farko wanda ya ƙawata kyakkyawar fuskarsa, (Ni Bhatool sai naji kamar kar ya daina😳) da sauri ya janyo wayarsa yana duba time. Ganin 6:29am yasa ya ɗan ja karamin tsaki, gaba-daya agogon kansa baya masa gudu. Gani yake kamar garin ba zai waye ba.
Kishingiɗa yayi ya kwanta, nan bacci ya kwashe shi unknowingly. A zabure ya miƙe kamar wadda aka tayar. Dage kansa yayi lokaci guda yana tunanin meye matsalar? Da sauri ya ɗauki wayarsa da saƙo ya shigo cikinta a lokacin.
Tsaki ya ja bayan ya karanta saƙon. Kamar koyaushe Rumana ce sending him morning sms, ita ta San ma me take yi coz har yau ko number ta Bata samu arziƙin saving ba, to in zai yi saving bai san waye ɗaya daga cikin ƴan matan gidan ba da suka kasance marasa aji (kamar yadda yake faɗi.)
Ganin 8:10am yasa ya shiga call log nashi, babu wasu important calls, mostly Kiran Mommah ce wanda yawanci ma missed calls ne, scrolling yayi amma bai ga number da yake nema ba.
“Shit!” ya furta tunawa da yayi blocking number kwanakin baya. Da sauri ya danna unblock tare da dialling number. Bayan an ɗaga ya gaida Alhaji Baba cike da mutuntawa
Alhaji Baba ya amsa fuskarsa sake kamar yana ganinsa, farin ciki sosai ya rufe shi ganin yau jikan nasa ya neme shi. Bai tsinke da mamaki ba sai da yaji muryarsa na faɗin.
“I'm on my way Alhaji, but don't let anyone know! Iya Hajjaty zaka sanarwa and ka ce mata ta yi min gurasar Nan da take yi mai daɗi. I'll be landing soon.”
Cike da farin ciki Alhaji Baba ya amsa da “Ok babu damuwa sai kun dawo”
Nan ya jera nasa addu'o'in a sauƙa lafiya daga nan suka katse kiran.
Duka ya kaiwa Yaya Khalil Wanda ya tashi a zabure. Kamar ba shi yayi dukan ba kuma sai ya make
A harzuƙe Yaya Khalil yace “Why such drum! Kaji zafi kuwa! Gaskiya man Bana son tashi da duka, kayi min magna kaga In ban tashi ba”
Kafada ya dage tare da faɗin “Mallam ka samu ka shirya don Ni ba jiranka zanyi ba” daga haka ya shige toilet ba tare da ya ƙara kallon yaya Khalil ɗin ba.
Baki sake Yaya Khalil yake kallon Yaya Sadaukin har ya banko ƙofar toilet ɗin.
Wane sashe na zuciyarsa kuma na farin ciki da sauyin da ɗan'uwan nasa ya samu cikin ƙanƙanin lokaci.
************************************
*Nigeria, FCT, Abatcha estate*
Tun bayan kammala wayar da Alhaji Baba yayi da yaya Sadauki, kai tsaye ya sanar da Hajjaty cewa Allah ya amsa addu'ar ta, jikallenta na hanya. Zo ka ga murna wurin Hajjaty kamar ta taka rawa.
Ba tare da ɓata lokaci ba kuwa ta shiga kitchen da kanta ta duba meye da meye zata bukata!, Sai da ta tabbatar komai da zata yi amfani da shi akwai shi tukun ta shiga Bedroom ɗin Zahrah wacce ke ta kwasar baccinta hankali kwance..
“Zahra'u Zahra'u”
“Uhmmm”
“Baki tashi ba dama?, Kinga ba sai kun tashi ba dama zan ce miki anjima zaki tays Ni yiwa Yayanku abinci ne, suna kan hanyar dawowa.”
Duk da cewa baccin bai gama sakin Zahrah ba amma kalmar Yayanku da Hajjaty ta ambata yasa taji gabanta ya faɗi sai ta tsinci kanta da tashi zumbur har sai da Hajjaty da ke shirin juyawa ta dara.
“lafiyarki kuwa?”
Cikin Muryar bacci ta furta
“Kince yaya na zai dawo?”
Murmushi Hajjaty tayi ta bata amsa kai tsaye
“eh, baccin ya isa ki tashi ki samu ki kimtsa jikinki sai mu samu mu gama da wuri, zaki raka Qasim dauko shi daga airport ai?”
Jiki mace ta tsinci kanta da faɗin “Eh”
Bayan Hajjaty ta fita Zahrah ta sheƙa wankanta sannan ta sanya ɗaya daga cikin kayayyakin da Nasreen ta kawo mata, daga nan ta nufi dining. Sai da tayi breakfast kafin ta nufi kitchen ɗin, ganin Hajjaty bata nan yasa ta nufi Bedroom ɗin ta don ta tambaye ta me zata fara kafin ta zo.
Ko da Hajjaty ta sanar da ita abubuwan da za'a yi sai ta juya zuwa kitchen. Cikin ƙanƙanin lokaci Zahrah ta gasa gurasar, ƙamshinta kuwa har Bedroom ɗin Hajjaty.
Ganin yanayin zafi da ake yi lokacin yasa ta fara haramar dama abun sha, duk da cewa bata san wane yayan nata ne zai dawo ba sai ta ji kamar ta fasa yi ganin akwai drinks iri-iri a gidan ta yadda ba lallai ma abun da ta haɗa ya zama ya samu ko da kallo ne daga garesu ba.
Wata zuciyar ce ta ce mata a'a ki yi, ki da basu sha ba ai kinyi, and zasu ga kin mutunta su. Da wannan shawarar ta samu ta haɗa zoɓo mai kyau wanda ƙamshin sa kaɗai mutum ya ji sai ya so da kuma fatan harshen da ya dandana.
Bayan ta gama ta koma ta watsa ruwa sannan sanya wasu kayan.
Tana gamawa ta nufi Bedroom ɗin Hajjaty don sanar da ita cewa ta kammala, sosai Hajjaty ta nuna jin daɗinta sai albarka take saka ma Zahrah.
*Nnamdi Azikwe international airport, FCT*
Ƙarfe sha ɗaya daidai jirgin yayi landing a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe, tsawon wasu daƙiƙu bayan daidaita tsayuwa da yayi passengers suka fara fitowa.
Sanye yake cikin fatan riga kirar Armani, sai kuma p-cap da ya sanya da alamar dai baya son a gane shi ne. Garin three quarter ya saka sai wani farin takalmi say ciki.
Fuskar nan ɗaure ya sauko daga matakalar Benin, biye da shi kuma ya Khalil ne wanda sabanin ya Sadauki shi fuskar sa a sake take.
Da misalin 4:20am ya farka ɗauke da addu'ar bacci a bakinsa. Bai miƙe ba yana kwance har bayan wasu daƙiƙu. Ba komai ya ke yi ba sai ƙoƙarin tuna mafarkin da yayi da kuma mamakin ta ya aka yi har bacci ya ɗauke shi bayan tun ba yau ba ya guje masa.
Lumshe idanuwansa yayi, a lokacin kuma komai ya fara dawo masa. Ajiyar zuciya ya sauƙe wondering who's that light? Wane haske ne ya tunkaro shi!? Kuma wace murya ce take wannan amo da yaji?
“Ya Allah” ya furta tare da sakin wani gauron numfashi sannan ya miƙe tare da shiga toilet ba tare da ya tashi ya Khalil da ya taya shi kwana ba.
Sai da ya gabatar da raka'atanil fajri sannan ya zauna kan praying mat ɗin yana ambaton Ubangiji. Ganin kamar lokacin salla yayi yasa ya gabatar da tasa, sannan ya karanta azkar ɗinsa kafin ya tashi Yaya Khalil Wanda da ƙyar ya tashi.
Kayansa ya fara haɗawa cikin trolley don ji yake kamar garin ba zai gama wayewa ba, ya ƙosa ya koma gidan da yayiwa rani. Allah Allah yake ya koma domin fara sabon shirinsa, tabbas shine ƙarfin guiwar kansa da ma ahalinsa, sannan kuma ƙarfin guiwar partner ɗinsa da ya gani tana taimaka masa cikin mafarki.
Har yaya Khalil yayi sallarsa bai daina mamakin wannan sauyin na ba zata da aka samu ba. Sauyin da ya matuƙar bashi mamaki tare da alerting nasa cewa something fishy is happening right now.
Cike da mamakin da ya kasa dannewa yace..
“Man! What a sudden change! Allah dai yasa wannan annashuwar da na gani tattare da kai ta dauwama da kai.” sai kuma yayi shiru. Yaya Sadauki bai tanka masa ba sai ma cigaba da haɗa kayansa da yake yi.
“Wai duk zumuɗin na meye?, Mu da zamu bi Flight ɗin 10 shine tun yanzu kake haɗa kaya”
“I'm eager to be home coz finally my strength is home!”
A zabure Yaya Khalil ke dubansa yana son ƙara tabbatarwa kansa cewa shi din ne yayi maganar ko kuma dai wani daban?. Bai tsinke da mamaki ba yaji ya ƙara faɗin.
“With my strength! In Allah's name zamu gano komai and dude!” sai kuma ya dakata
“I swear by almighty God! Duk wanda muka gano responsible for that wallahi ba zai sha ba” ya idasa in a bitter voice.
Kai Yaya Khalil ya jijjiga yana ƙara jaddada ikon Allah, tare da fatan Alkhairi ma abokinsa, amininsa kuma ɗan uwansa.
“Ehm man za mu faɗawa Alhaji Baba batun dawowarmu ne ko kuwa!?”
Cike da isa da taƙama yace
“Don't worry dude!, I'll handle that.”
Shi ma Yaya Khalil shiru yayi don ya san ko ya ja maganar yaya Sadauki ba barinta zai yi tayi tsawo ba. Daga haka ya naɗe praying mat ɗin tare da komawa kan bed ya bar mallam zumuɗiyo sai ha abubuwa yake yi.
*Akwai baƙin al'amura da ke Kunno Kai zuwa rayuwar Zahrah A Babban gida! Fatan mu su zo da Alkhairi*
*Ga kuma su yaya Sadauki kan hanyarsu ta dawowa? Ko me zasu tarar a babban Gida? Meye kuma zasu kawo babban Gida?*
*Kuyi share tare da react in har kuna so na ci gaba da update!*
*Group members a taimake Ni a gwangwaje Ni da comments don Allah, hakan ne kaɗai zai sa naji ƙarfin guiwar yi muku update gobe.*
*I love You my esteem people.*
# diamond_bhatool
# Yayasadauki
# Zahrah
# a_babban_gida
[12/8, 8:04 AM] Diamond Bhatool: https://chat.whatsapp.com/Fw6rJSk0GuxKd8IGqbsf35
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
*PAGE* 0️⃣9️⃣
﷽
Yana gama haɗa kayansa ya zauna bakin gadon yana maida numfashi. It has been long time since he have such beautiful and awesome night ga kuma bright morning da yake hasashen samu. Murmushi yayi a karo na farko wanda ya ƙawata kyakkyawar fuskarsa, (Ni Bhatool sai naji kamar kar ya daina😳) da sauri ya janyo wayarsa yana duba time. Ganin 6:29am yasa ya ɗan ja karamin tsaki, gaba-daya agogon kansa baya masa gudu. Gani yake kamar garin ba zai waye ba.
Kishingiɗa yayi ya kwanta, nan bacci ya kwashe shi unknowingly. A zabure ya miƙe kamar wadda aka tayar. Dage kansa yayi lokaci guda yana tunanin meye matsalar? Da sauri ya ɗauki wayarsa da saƙo ya shigo cikinta a lokacin.
Tsaki ya ja bayan ya karanta saƙon. Kamar koyaushe Rumana ce sending him morning sms, ita ta San ma me take yi coz har yau ko number ta Bata samu arziƙin saving ba, to in zai yi saving bai san waye ɗaya daga cikin ƴan matan gidan ba da suka kasance marasa aji (kamar yadda yake faɗi.)
Ganin 8:10am yasa ya shiga call log nashi, babu wasu important calls, mostly Kiran Mommah ce wanda yawanci ma missed calls ne, scrolling yayi amma bai ga number da yake nema ba.
“Shit!” ya furta tunawa da yayi blocking number kwanakin baya. Da sauri ya danna unblock tare da dialling number. Bayan an ɗaga ya gaida Alhaji Baba cike da mutuntawa
Alhaji Baba ya amsa fuskarsa sake kamar yana ganinsa, farin ciki sosai ya rufe shi ganin yau jikan nasa ya neme shi. Bai tsinke da mamaki ba sai da yaji muryarsa na faɗin.
“I'm on my way Alhaji, but don't let anyone know! Iya Hajjaty zaka sanarwa and ka ce mata ta yi min gurasar Nan da take yi mai daɗi. I'll be landing soon.”
Cike da farin ciki Alhaji Baba ya amsa da “Ok babu damuwa sai kun dawo”
Nan ya jera nasa addu'o'in a sauƙa lafiya daga nan suka katse kiran.
Duka ya kaiwa Yaya Khalil Wanda ya tashi a zabure. Kamar ba shi yayi dukan ba kuma sai ya make
A harzuƙe Yaya Khalil yace “Why such drum! Kaji zafi kuwa! Gaskiya man Bana son tashi da duka, kayi min magna kaga In ban tashi ba”
Kafada ya dage tare da faɗin “Mallam ka samu ka shirya don Ni ba jiranka zanyi ba” daga haka ya shige toilet ba tare da ya ƙara kallon yaya Khalil ɗin ba.
Baki sake Yaya Khalil yake kallon Yaya Sadaukin har ya banko ƙofar toilet ɗin.
Wane sashe na zuciyarsa kuma na farin ciki da sauyin da ɗan'uwan nasa ya samu cikin ƙanƙanin lokaci.
************************************
*Nigeria, FCT, Abatcha estate*
Tun bayan kammala wayar da Alhaji Baba yayi da yaya Sadauki, kai tsaye ya sanar da Hajjaty cewa Allah ya amsa addu'ar ta, jikallenta na hanya. Zo ka ga murna wurin Hajjaty kamar ta taka rawa.
Ba tare da ɓata lokaci ba kuwa ta shiga kitchen da kanta ta duba meye da meye zata bukata!, Sai da ta tabbatar komai da zata yi amfani da shi akwai shi tukun ta shiga Bedroom ɗin Zahrah wacce ke ta kwasar baccinta hankali kwance..
“Zahra'u Zahra'u”
“Uhmmm”
“Baki tashi ba dama?, Kinga ba sai kun tashi ba dama zan ce miki anjima zaki tays Ni yiwa Yayanku abinci ne, suna kan hanyar dawowa.”
Duk da cewa baccin bai gama sakin Zahrah ba amma kalmar Yayanku da Hajjaty ta ambata yasa taji gabanta ya faɗi sai ta tsinci kanta da tashi zumbur har sai da Hajjaty da ke shirin juyawa ta dara.
“lafiyarki kuwa?”
Cikin Muryar bacci ta furta
“Kince yaya na zai dawo?”
Murmushi Hajjaty tayi ta bata amsa kai tsaye
“eh, baccin ya isa ki tashi ki samu ki kimtsa jikinki sai mu samu mu gama da wuri, zaki raka Qasim dauko shi daga airport ai?”
Jiki mace ta tsinci kanta da faɗin “Eh”
Bayan Hajjaty ta fita Zahrah ta sheƙa wankanta sannan ta sanya ɗaya daga cikin kayayyakin da Nasreen ta kawo mata, daga nan ta nufi dining. Sai da tayi breakfast kafin ta nufi kitchen ɗin, ganin Hajjaty bata nan yasa ta nufi Bedroom ɗin ta don ta tambaye ta me zata fara kafin ta zo.
Ko da Hajjaty ta sanar da ita abubuwan da za'a yi sai ta juya zuwa kitchen. Cikin ƙanƙanin lokaci Zahrah ta gasa gurasar, ƙamshinta kuwa har Bedroom ɗin Hajjaty.
Ganin yanayin zafi da ake yi lokacin yasa ta fara haramar dama abun sha, duk da cewa bata san wane yayan nata ne zai dawo ba sai ta ji kamar ta fasa yi ganin akwai drinks iri-iri a gidan ta yadda ba lallai ma abun da ta haɗa ya zama ya samu ko da kallo ne daga garesu ba.
Wata zuciyar ce ta ce mata a'a ki yi, ki da basu sha ba ai kinyi, and zasu ga kin mutunta su. Da wannan shawarar ta samu ta haɗa zoɓo mai kyau wanda ƙamshin sa kaɗai mutum ya ji sai ya so da kuma fatan harshen da ya dandana.
Bayan ta gama ta koma ta watsa ruwa sannan sanya wasu kayan.
Tana gamawa ta nufi Bedroom ɗin Hajjaty don sanar da ita cewa ta kammala, sosai Hajjaty ta nuna jin daɗinta sai albarka take saka ma Zahrah.
*Nnamdi Azikwe international airport, FCT*
Ƙarfe sha ɗaya daidai jirgin yayi landing a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe, tsawon wasu daƙiƙu bayan daidaita tsayuwa da yayi passengers suka fara fitowa.
Sanye yake cikin fatan riga kirar Armani, sai kuma p-cap da ya sanya da alamar dai baya son a gane shi ne. Garin three quarter ya saka sai wani farin takalmi say ciki.
Fuskar nan ɗaure ya sauko daga matakalar Benin, biye da shi kuma ya Khalil ne wanda sabanin ya Sadauki shi fuskar sa a sake take.