Sashe 11
A Babban Gida Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ina mata ƴan ƙwalisa! Ina uwar gida sarautar mata!!! Amarya kema ban barki baya ba, Naji da yawa na complain akan yadda fatarsu ta koma saboda rashin samun ingantattun kayan gyaran jiki, fuskarsu ƙuraje da sauran skin infections.
Hohoho! Nesa ta zo kusa fah! Kuyi maza ku garzayo don samun naku kayayyakin gyaran jikin waɗanda basu da wani side effects a jikin mai amfani da su.
*Kayayyakin su haɗa da:*
1. Supplement gummies waɗanda zasu gyara Miki fuskar ki tayi luwai tamkar fatar jariri, ta yadda ko ina kika shiga sai an tambaye ki ina kika samu wadannan kayayyaki masu inganci.
2. Breast enlargement cream Wanda bashi da wata illa ga mai amfani da shi, cikin kwanaki ƙalilan zaki ga yadda yake aiki.
3. Akwai sauran kayayyakin gyaran jiki masu matuƙar inganci wanda babu Algus cikinsu.
*Ƴar'uwa matso kusa ki mallaki naki kan farashi mai sauƙin gaske.*
*Kai tsaye ki tuntuɓi wannan number +2347062283256 Kada ku bari ayi babu ku ƴan ƙwalisa.*
[12/7, 9:03 AM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
*PAGE* 0️⃣8️⃣
﷽
Daga nan suka wuce part ɗin Daddy, kamar koyaushe Mamie, Mommah da Ammie ne ke zaune a katafaren parlourn da ya gaji da haɗuwa wanda shigar su tayi dai-dai da fitowar Nainarh daga bedroom nata.
Da gudu ta karaso tare da hugging Zahrah tana faɗin “Irin wannan suprise haka!” sai kuma ta sake ta tare da kama hannunta.
“Ina kuma zaki da ita?”Nasreen ta faɗa tana ƴar hararar Nainarh.
“Im sorry sis Nasreen wallahi ni ban ma lura da ke ba”
“Ina kuwa zaki lura dani tunda Zahrah na rako, silly girl!” ta ƙarasa tana hararar Nainarh wacce ke dariya. Hayaniyarsu ce ta sa mutanen da ke cikin parlourn suka farga da wanzuwar su, Mommah da ta sa idonta kan Nasreen sai ta haɗe rai thinking why is that girl there? Me ta zo yi part ɗin ta. Su ma sauran duk sai suka mika kallon su ga wurin da Mommah ke kalla. Caraf idonsu ya sauƙa kan baƙuwar fuskar da basu sani ba. Da sauri Nainarh ta ja hannunsu tana faɗin “Lets get in” a sanyaye suka bi bayanta har suka kai tsakiyar parlourn yayinda suka lura da kallon banza da ake aika musu wanda hakan ke da nasaba da zuwan Nasreen ɓangaren.
A ƙasa Zahrah ta zube kan guiwowin ta, cikin sassanyar muryarta tafara gaida su, nan suka amsa zukatansu fal da alhinin son sanin wace ce ita, Nasreen ma ta gaida su, sai dai babu wacce ta amsa ciki sai ma kallon Banza da Ammie ta cilla mata.
Ganin za'a iya samun matsala yasa Nainarh faɗin “Mommah ga nan jikanyar Hajjatyn da nace miki ta dawo gida, sunan ta Zahrah.”
Ɗan murmushi kaɗan Mommah ta saki saying “You are welcome Zahrah” Suma Ammie da Mimie suka faɗi hakan kamar yadda Mommah ta yi.
Nasreen da ke gefe ne ta ɗan taɓo Zahrah, saboda haka suka miƙe, Zahrah na faɗin “Nagode sai anjima”. Daga nan Nainarh tabiyo bayansu suka fice Ita dai Zahrah an cika ta da tunani, ta rasa kan wanne ma zata yi yanzu. Irin yadda taga an yi ma Nasreen ko kuma dai kallon da Ammie ke binta dashi ta ƙasan ido?, Bata san wanne ɗaya ya kamata ta tattauna ba ita da zuriyarta. A haka suka zaga sauran parts ɗin, jiki gajiye suka dawo part ɗin Hajjatyn lokacin ana kiran Sallah a masallacin estate ɗin.
Ko da suka yi sallah nan suka baje babin hirarsu, har kusan Isha Nainarh ta ce zata wuce ɓangaren su. Daga nan suka yi sallama. Ita dai Zahrah dama jira take Nainarh ta fita ta fara baje kolin tambayoyin ta ga Nasreen wacce duk cikin ƴan'uwan nata tafi jin nutsuwa tare da ita.
“Yauwah Nasreen what about that Yaya Sadauki da kika ce zaki yi gisting na about him?”
“Ai dama na san ba zaki manta ba” Nasreen tabata amsa tana ɗaura hannayenta kan na Zahrah. “Kaɗe kunnuwanki ki ji labarin Sadaukin Abatcha” hararar wasa Zahrah tayi mata saying “See you girl, har wani kaɗe kunne zan, kinga muje don yau inaga anan zaki kwana coz I've so many questions for you.”
“Dan ma dai na san the story will be so boring to you, amma lemme start.”
Murmushi Zahrah tayi tana mai gyara zamanta kafin ta ce “All ears.”
“Toh Zahrah kamar yadda kika ji nace Yaya Sadauki haka mu muke ƙiransa, amma Aliyu shine ainihin sunansa. Ya samu wannan take ne daga yarintarsa daga wurin Alhaji Baba kamar yadda Hajjaty ta taɓa bamu labari. Yaya Sadauki mutum ne irin masu tsattsauran ra'ayin nan ne da suke rayuwa irin ta kaɗaici kuma basu buƙatar wani ya kutsa cikin rayuwarsu, wanda hakan kuma na da nasaba da tarin damuwoyi da suka masa yawa. Yaya Sadauki miskili ne ajin farko, don zan iya ce miki a rana zaki iya ƙirga words ɗinshi.”
“Idan har kinji maganarsa to shi da Yaya Khalil ne, ko kuma Hajjaty da Alhaji Baba, shima kaso 90 na maganar a hannun su yake.” ta dakata tare da jan wani dogon numfashi alamar tana buƙatar faɗar wata gaɓar da ke da muhimmanci.
“ Zahrah, Duk Cikin estate ɗin nan kai duk faɗinsa babu wani mahaluki da ke da kwarjini irin nasa, babba da yaro kowa shakkar sa yake. Ba wannan ba ma, kin san irin tarin dukiyar da ya mallaka tasa kuwa?, Wallahi Zahrah zan iya ce miki duk estate din nan babu wanda ya kai shi tarin dukiya, shiyasa most yan matan family suka maƙale masa Though shi bai ma san suna yi ba don ana yawan samun fadace fadace cikin gidan nan, ke dai Zahrah zaki ga abubuwa iri-iri, kiyi taka tsantsan wajen mu'amala da kowa, Domin akwai abubuwan da ba sai na miki bayani ba lokaci kaɗai zai nuna miki su.”
Gauron ajiyar zuciya Zahrah ta saki lokaci guda kuma maganganun Nasreen na yawo cikin ranta, and she needs time to think more about them. Shirunta yasa Nasreen murmusawa tana faɗin
“Watz wrong Zahrah?”
Numfashi Zahrah ta ja tare da fesar da wata zazzafar fuska kafin tace
“Nasreen amma ban taɓa kallonsa cikin gidan nan ba.”
Cike da kulawa Nasreen din tace
“Zahrah In na miki bayani ma ba Lallai ki gane ba, yanzu haka maganar da nake miki baya ƙasar shi da yaya Khalil duk da cewa dama can ba ma'abocin zama bane amma wannan tafiyar ta sha bamban da wacce yake yi”
Cike da ƙaguwa Zahrah tace “gist me please, haka kawai nake jin kamar shi ɗin wani sashe na jikina ne duk da cewa hakan take amma ina jin matuƙar tausayinsa Nasreen”
“Hmm Zahrah nima ina fatan kamar zuwan ki zai sauya abubuwa da dama da suka shige ma ahalinmu duhu”
Jiki sanyaye Zahrah tace “Wallahi tun yanzu naji ina son kasancewa hakan, kuma na saka raina In har na samu damar hakan zan yi yadda ya dace don kawo sauƙi ga radadin da ƴan uwa na suke ciki. Yanzu ki fada min please me ya faru?”
Dogon numfashi Nasreen taja kafin ta ce “Daf da zuwan ki ne abun ya faru _A babban gida_ wanda ya ɗaure kusan kwanyar kowa. A yadda na faɗa miki yaya Sadauki mutum ne da sha'anin mata baya gabansa, bazance gashi yadda abun ya faru ba amma dai naji zancen wai an kama shi ne da shirin raping Aunty Mabruka dai ta gidanmu, idan aka miki bayanin yadda abun ya kasance zaki san cewa shiri ne, don kuwa bayan tafiyarsa ne saboda ɓacin rai su Hajjaty suka farga da hakan, an tsara da gayya na farko don a raba tsakanin sa da Hajiya Babba, na biyu kuma akwai wani boyayyen al'amarin da nake kyautata zaton faruwar sa babu jimawa, Zahrah da ace ina da yadda zanyi ba shakka da tuni nayi don gano gaskiya, Yaya Sadauki don't deserve to be treated that way, duk irin yadda nake fada miki tsaurin sa amma fagen kyautatawa da mutunta na gaba babu ya shi Zahrah, kinga babu jituwa tsakanin Hajiya Babba da Mommah amma Yaya Sadauki baya duba hakan, duk gidan nan babu wadda yake mutuntawa sama da Ita cikin iyaye mata dake cikin ahalin nan, idan tafiya yayi zai dawo, tsaraba baya bambanta wani da wani....”
Kuka ne ya ci ƙarfin ta, cike da tausayawa Zahrah ta fara lallashinta wanda itama ƙarfin zuciya ne kawai. Bayan Nasreen ta dakatar da kukanta shiru ne ya wanzu na wani lokaci kafin Nasreen tayi ma Zahrah sallama.
Ko da Nasreen ta wuce sashen su, Zahrah tunani ne birjik cikin ranta na son samo maslaha ga wannan alhali. Ganin bacci yaƙi ɗaukar ta ya sa ta shiga toilet ta ɗauro alwala, nafila raka'a huɗu ta jera, sannan ta ƙara da witri. Daga nan ta roƙi Ubangiji kan ya kawo mata hasken da zai kasance jagora gare ta wajen saisaita komai cikin sauƙi. Daga nan kuma ta fara raira Alqur'ani, tana cikin yi ne bacci ya ɗauke ta kan sallayar.
Misalin ƙarfe 2:30am ta farka a firgice jikinta na ɓari, da ƙyar ta samu zarrar furta innalillahi wa inna ilaihi rajiuun. Ba komai tayi mafarki ba sai ɗaya daga cikin matan da tarar a parlourn su Nainarh (kamar yadda ƙwaƙwalwarta ta hasaso mata) tana bin ta da matsiyacin gudu hannunta kuma riƙe da wata sharɓeɓiyar wuƙa wacce ke fidda tartsatsin wuta.
Bata kai ga cin mata ba sai ga wani haske mai ƙarfi gaske ya bayyana, tuni Zahrah ta samu nasarar shigewa cikin hasken wanda yayi daidai da isowar matar wajen sai dai ta tsaya tana haki a gaban hasken alamar ba zata iya tunkararsa ba.
Daga haka Zahrah ta farka, nan ta ɗauro alwala ta ƙara jera wasu four Raka'at ɗin sannan ta faɗawa Ubangiji damuwarta cikin sujjadarta. Daga nan ta fara karanta Alqur'ani har alfijir ya keto.
*London*
Hohoho! Nesa ta zo kusa fah! Kuyi maza ku garzayo don samun naku kayayyakin gyaran jikin waɗanda basu da wani side effects a jikin mai amfani da su.
*Kayayyakin su haɗa da:*
1. Supplement gummies waɗanda zasu gyara Miki fuskar ki tayi luwai tamkar fatar jariri, ta yadda ko ina kika shiga sai an tambaye ki ina kika samu wadannan kayayyaki masu inganci.
2. Breast enlargement cream Wanda bashi da wata illa ga mai amfani da shi, cikin kwanaki ƙalilan zaki ga yadda yake aiki.
3. Akwai sauran kayayyakin gyaran jiki masu matuƙar inganci wanda babu Algus cikinsu.
*Ƴar'uwa matso kusa ki mallaki naki kan farashi mai sauƙin gaske.*
*Kai tsaye ki tuntuɓi wannan number +2347062283256 Kada ku bari ayi babu ku ƴan ƙwalisa.*
[12/7, 9:03 AM] Diamond Bhatool:
*🏡A BABBAN GIDA🏡*
*TAKUN ƘARSHE*
*©Diamond Bhatool*
*💎💍ELITE DIAMOND WRITERS💍💎*
_Where diamonds shine, words ignite_
_Wattpad: @diamond_bhatool_
_Arewabooks: @diamondbhatool3_
*PAGE* 0️⃣8️⃣
﷽
Daga nan suka wuce part ɗin Daddy, kamar koyaushe Mamie, Mommah da Ammie ne ke zaune a katafaren parlourn da ya gaji da haɗuwa wanda shigar su tayi dai-dai da fitowar Nainarh daga bedroom nata.
Da gudu ta karaso tare da hugging Zahrah tana faɗin “Irin wannan suprise haka!” sai kuma ta sake ta tare da kama hannunta.
“Ina kuma zaki da ita?”Nasreen ta faɗa tana ƴar hararar Nainarh.
“Im sorry sis Nasreen wallahi ni ban ma lura da ke ba”
“Ina kuwa zaki lura dani tunda Zahrah na rako, silly girl!” ta ƙarasa tana hararar Nainarh wacce ke dariya. Hayaniyarsu ce ta sa mutanen da ke cikin parlourn suka farga da wanzuwar su, Mommah da ta sa idonta kan Nasreen sai ta haɗe rai thinking why is that girl there? Me ta zo yi part ɗin ta. Su ma sauran duk sai suka mika kallon su ga wurin da Mommah ke kalla. Caraf idonsu ya sauƙa kan baƙuwar fuskar da basu sani ba. Da sauri Nainarh ta ja hannunsu tana faɗin “Lets get in” a sanyaye suka bi bayanta har suka kai tsakiyar parlourn yayinda suka lura da kallon banza da ake aika musu wanda hakan ke da nasaba da zuwan Nasreen ɓangaren.
A ƙasa Zahrah ta zube kan guiwowin ta, cikin sassanyar muryarta tafara gaida su, nan suka amsa zukatansu fal da alhinin son sanin wace ce ita, Nasreen ma ta gaida su, sai dai babu wacce ta amsa ciki sai ma kallon Banza da Ammie ta cilla mata.
Ganin za'a iya samun matsala yasa Nainarh faɗin “Mommah ga nan jikanyar Hajjatyn da nace miki ta dawo gida, sunan ta Zahrah.”
Ɗan murmushi kaɗan Mommah ta saki saying “You are welcome Zahrah” Suma Ammie da Mimie suka faɗi hakan kamar yadda Mommah ta yi.
Nasreen da ke gefe ne ta ɗan taɓo Zahrah, saboda haka suka miƙe, Zahrah na faɗin “Nagode sai anjima”. Daga nan Nainarh tabiyo bayansu suka fice Ita dai Zahrah an cika ta da tunani, ta rasa kan wanne ma zata yi yanzu. Irin yadda taga an yi ma Nasreen ko kuma dai kallon da Ammie ke binta dashi ta ƙasan ido?, Bata san wanne ɗaya ya kamata ta tattauna ba ita da zuriyarta. A haka suka zaga sauran parts ɗin, jiki gajiye suka dawo part ɗin Hajjatyn lokacin ana kiran Sallah a masallacin estate ɗin.
Ko da suka yi sallah nan suka baje babin hirarsu, har kusan Isha Nainarh ta ce zata wuce ɓangaren su. Daga nan suka yi sallama. Ita dai Zahrah dama jira take Nainarh ta fita ta fara baje kolin tambayoyin ta ga Nasreen wacce duk cikin ƴan'uwan nata tafi jin nutsuwa tare da ita.
“Yauwah Nasreen what about that Yaya Sadauki da kika ce zaki yi gisting na about him?”
“Ai dama na san ba zaki manta ba” Nasreen tabata amsa tana ɗaura hannayenta kan na Zahrah. “Kaɗe kunnuwanki ki ji labarin Sadaukin Abatcha” hararar wasa Zahrah tayi mata saying “See you girl, har wani kaɗe kunne zan, kinga muje don yau inaga anan zaki kwana coz I've so many questions for you.”
“Dan ma dai na san the story will be so boring to you, amma lemme start.”
Murmushi Zahrah tayi tana mai gyara zamanta kafin ta ce “All ears.”
“Toh Zahrah kamar yadda kika ji nace Yaya Sadauki haka mu muke ƙiransa, amma Aliyu shine ainihin sunansa. Ya samu wannan take ne daga yarintarsa daga wurin Alhaji Baba kamar yadda Hajjaty ta taɓa bamu labari. Yaya Sadauki mutum ne irin masu tsattsauran ra'ayin nan ne da suke rayuwa irin ta kaɗaici kuma basu buƙatar wani ya kutsa cikin rayuwarsu, wanda hakan kuma na da nasaba da tarin damuwoyi da suka masa yawa. Yaya Sadauki miskili ne ajin farko, don zan iya ce miki a rana zaki iya ƙirga words ɗinshi.”
“Idan har kinji maganarsa to shi da Yaya Khalil ne, ko kuma Hajjaty da Alhaji Baba, shima kaso 90 na maganar a hannun su yake.” ta dakata tare da jan wani dogon numfashi alamar tana buƙatar faɗar wata gaɓar da ke da muhimmanci.
“ Zahrah, Duk Cikin estate ɗin nan kai duk faɗinsa babu wani mahaluki da ke da kwarjini irin nasa, babba da yaro kowa shakkar sa yake. Ba wannan ba ma, kin san irin tarin dukiyar da ya mallaka tasa kuwa?, Wallahi Zahrah zan iya ce miki duk estate din nan babu wanda ya kai shi tarin dukiya, shiyasa most yan matan family suka maƙale masa Though shi bai ma san suna yi ba don ana yawan samun fadace fadace cikin gidan nan, ke dai Zahrah zaki ga abubuwa iri-iri, kiyi taka tsantsan wajen mu'amala da kowa, Domin akwai abubuwan da ba sai na miki bayani ba lokaci kaɗai zai nuna miki su.”
Gauron ajiyar zuciya Zahrah ta saki lokaci guda kuma maganganun Nasreen na yawo cikin ranta, and she needs time to think more about them. Shirunta yasa Nasreen murmusawa tana faɗin
“Watz wrong Zahrah?”
Numfashi Zahrah ta ja tare da fesar da wata zazzafar fuska kafin tace
“Nasreen amma ban taɓa kallonsa cikin gidan nan ba.”
Cike da kulawa Nasreen din tace
“Zahrah In na miki bayani ma ba Lallai ki gane ba, yanzu haka maganar da nake miki baya ƙasar shi da yaya Khalil duk da cewa dama can ba ma'abocin zama bane amma wannan tafiyar ta sha bamban da wacce yake yi”
Cike da ƙaguwa Zahrah tace “gist me please, haka kawai nake jin kamar shi ɗin wani sashe na jikina ne duk da cewa hakan take amma ina jin matuƙar tausayinsa Nasreen”
“Hmm Zahrah nima ina fatan kamar zuwan ki zai sauya abubuwa da dama da suka shige ma ahalinmu duhu”
Jiki sanyaye Zahrah tace “Wallahi tun yanzu naji ina son kasancewa hakan, kuma na saka raina In har na samu damar hakan zan yi yadda ya dace don kawo sauƙi ga radadin da ƴan uwa na suke ciki. Yanzu ki fada min please me ya faru?”
Dogon numfashi Nasreen taja kafin ta ce “Daf da zuwan ki ne abun ya faru _A babban gida_ wanda ya ɗaure kusan kwanyar kowa. A yadda na faɗa miki yaya Sadauki mutum ne da sha'anin mata baya gabansa, bazance gashi yadda abun ya faru ba amma dai naji zancen wai an kama shi ne da shirin raping Aunty Mabruka dai ta gidanmu, idan aka miki bayanin yadda abun ya kasance zaki san cewa shiri ne, don kuwa bayan tafiyarsa ne saboda ɓacin rai su Hajjaty suka farga da hakan, an tsara da gayya na farko don a raba tsakanin sa da Hajiya Babba, na biyu kuma akwai wani boyayyen al'amarin da nake kyautata zaton faruwar sa babu jimawa, Zahrah da ace ina da yadda zanyi ba shakka da tuni nayi don gano gaskiya, Yaya Sadauki don't deserve to be treated that way, duk irin yadda nake fada miki tsaurin sa amma fagen kyautatawa da mutunta na gaba babu ya shi Zahrah, kinga babu jituwa tsakanin Hajiya Babba da Mommah amma Yaya Sadauki baya duba hakan, duk gidan nan babu wadda yake mutuntawa sama da Ita cikin iyaye mata dake cikin ahalin nan, idan tafiya yayi zai dawo, tsaraba baya bambanta wani da wani....”
Kuka ne ya ci ƙarfin ta, cike da tausayawa Zahrah ta fara lallashinta wanda itama ƙarfin zuciya ne kawai. Bayan Nasreen ta dakatar da kukanta shiru ne ya wanzu na wani lokaci kafin Nasreen tayi ma Zahrah sallama.
Ko da Nasreen ta wuce sashen su, Zahrah tunani ne birjik cikin ranta na son samo maslaha ga wannan alhali. Ganin bacci yaƙi ɗaukar ta ya sa ta shiga toilet ta ɗauro alwala, nafila raka'a huɗu ta jera, sannan ta ƙara da witri. Daga nan ta roƙi Ubangiji kan ya kawo mata hasken da zai kasance jagora gare ta wajen saisaita komai cikin sauƙi. Daga nan kuma ta fara raira Alqur'ani, tana cikin yi ne bacci ya ɗauke ta kan sallayar.
Misalin ƙarfe 2:30am ta farka a firgice jikinta na ɓari, da ƙyar ta samu zarrar furta innalillahi wa inna ilaihi rajiuun. Ba komai tayi mafarki ba sai ɗaya daga cikin matan da tarar a parlourn su Nainarh (kamar yadda ƙwaƙwalwarta ta hasaso mata) tana bin ta da matsiyacin gudu hannunta kuma riƙe da wata sharɓeɓiyar wuƙa wacce ke fidda tartsatsin wuta.
Bata kai ga cin mata ba sai ga wani haske mai ƙarfi gaske ya bayyana, tuni Zahrah ta samu nasarar shigewa cikin hasken wanda yayi daidai da isowar matar wajen sai dai ta tsaya tana haki a gaban hasken alamar ba zata iya tunkararsa ba.
Daga haka Zahrah ta farka, nan ta ɗauro alwala ta ƙara jera wasu four Raka'at ɗin sannan ta faɗawa Ubangiji damuwarta cikin sujjadarta. Daga nan ta fara karanta Alqur'ani har alfijir ya keto.
*London*