Sashe 44
Sultan Merah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sarki yace aa ni ban amince ba ban yarda ba a aurad da wannan yarinyar ba a yanxu.
Bayan kwana biyu fu'ad na xaune akan motar sa sai ga xiyada,
Yace oh baby kwana biyu kina duniyar kika bata bat.
Ta yatsina fuska tana fad'in ba dole ba tunda an guje mu, ina son sultan ya guje ni.
Yace ki bar maganar sultan ynxu cos yayi maki nisa.
Tace hakane ni wani xance ma nake ji a wurin qaseem wai da gaske sultan yayi aure.
Fu'ad yayi dariya yana fad'in yayi aure kuwa yana nan da xankadediyar matar shi fulani son kowa qin wanda ya rasa sai ma kin ganta.
Tace duk abinda nayi da tsumayen soyayyar sa dana yi duk ya xama aikin banxa kenan, kama san me nayi masa a baya wurin party d'innan dan kawai na sami hadin kansa ko xai so no.
Fu'ad ya girgixa kansa yana kallon ta galala, nan kuwa ta soma yi masa bayanin komai kafin ta qarasa fad'a ya d'auke ta da wawan mari, ya sauko daga saman motar tare da kai mata ball a qafafu ya kwashe ta sai da ta fad'i.
Da qarfi ya ja ta cikin bacin rai yayi cikin gidan da ita, dad'in abin kowa yana falo ya cillo ta yana huci.
Kai miye haka sultan ya fad'a yana kallon sa yana kallon fuskar da kamar ya Santa amma ya kasa tunawa.
Ya dube ta yana fad'in ni nama kasa magana tun d'axu xaki fad'a masu abinda kika gama fad'a min ne ko sai naci uban ki yanxu ga fad'a yana xare belt a jikinsa, sosai hidaya ta tsorata qaddara ta kawo ta gidan yanxu take dana sani, tana kuka ta sanar da su komai, Afiya ta tashi tana fad'in dama nasani ai ni dama nasan ban haifi dan iska ba amanar sa akaci kuma ke sai na sa an hukunta ki xan nuna maki qarfin ikon sarauta ko waye uban ki kuwa a garin nan, saboda sharrin da kika qulla na tashi rasa rayuwar d'ana ashe kece silla.
Aiman kasa magana yayi saboda mamaki, ya dubi sultan da yayi shiru kawai ya kasa komai yace ku d'auke ta kuje da ita wannan qauyen ta fad'a a gaban baffa da hidaya domin wanke halayar d'ana da ake son batawa sai ku dawo da ita nan fada wurin sarki shi xai hukunta ta dai dai laifin ta.
Xiyada ta d'ora hannu aka ta rusa kuka amira ta kai mata rankwashi mai xafi cike da bacin rai tana fad'in Allah ya isa annamimiya.
Haka suka xo qauyen da ita ta qara bayani a gaban baffa da hidaya, baffa bai yarda ba tabe baki yayi yana fad'in wani sabon salon yaudara aka xo dashi saboda na bada hidaya to baxan bayar ba dalla ku tashi ku bar min gida kun je kun shirya wasar ku xaku xo kuna min qarya gani marar hankali.
A fusace suka bar qauyen hidaya kuwa tuni jikin ta yayi sanyi, ta tuna halayya na sultan tabbas xaa iya masa sharri domin sultan bashi da neman mata ko kula su.
Tun daga lokacin bata qara jin ko motsin sultan a qauyen ba duk da tana cikin damuwa bata bari baffa ya sani ba har tsawon sati biyu kuwa ya d'auke qafar sa a gidan.
Bayan ta sallame sallah tana xaune akan darduma ta soma tuna rayuwar ta a gidan aiman.
Ya kula da lafiyarta da aljihunsa yayi sanadiyar farin cikin ta wanda duk duniyar nan babu wanda ya bata shi samuwar idanun ta, ya ciyar da ita, ya tufatar da ita, ya riqe ta da hannu biyu kamar yar sa ta cikin sa cikin so da qauna batare da hantara ko tsangwama ba, idan bata farantawa Merah ba bata gode masa ba, jikin ta ya mace murus ko carbin da take ja ta kasa ja, taya xata faranta masa banda ta koma gidan sa Karo na biyu a matsayin mata ga tilon d'an sa.
Yinin ranar gaba ki d'aya a daki tayi shi cike da tunani iri iri, tana jin sultan yau ma ya sake xuwa kuma tare da fu'ad da bata yi tunanin qara xuwan sa gidan su ba.
Ke hidaya d'auko mayafin ki ki tafi komai ya wuce bana iyawa da jaraba irin ta sultan tuntuni na yafe masa Allah ya baku haqurin xama da juna.
Hidaya ta fito da sauri tana kallon sa idanun ta sun ciko da kwallah kamar xatayi kuka, baffa baxan je ba ni bana son xama dashi bana sonsa ko kad'an a xuciya yanxu da su yasmeen kawai xan xauna.
Baffa yace aa karki yarda muyi haka dake hidaya shi auren baki d'ayan sa jigon sa shine haquri, sultan yayi laifi amma ya gane da kansa bai kyauta ba kuma ya gyara halinsa tare da neman afuwar mu, dubi wahalar da yayi anan meyasa baxamu yafe masa ba, Allah Ma muka masa laifi ya yafe balle d'an Adam, ki xamo mai yafiya ga wanda ya saba maki amma bana son qullaci da sanya abu a rai fiye da qima, yanxu wata sabuwar rayuwa xaki fara wadda ta banbanta da wadda kika taso a ciki.
A cikin ita wannan rayuwar baki da iko da kanki sai abinda mijin ki ya karkata ki akai, wayo yayi maki ixini so ki karbi rayuwa a duk yadda taxo maki ki kasance mai tsarkakkiya xuciya akan kowa sauran al'amura ki barwa Allah idan har na isa dake to maza ki tashi kuje Allah yayi maki albarka da auren naku gaba ki d'aya.
Hawayen dake maqale cikin kwayar idanunta suka mirgina a hankali masu d'umi, ta tashi a fusace ta fito batare da ta d'auki mayafi ba.
Baffa murmushi kawai yayi yana bin bayanta da kallo, sultan saboda farin ciki kasa magana yayi saboda baffa yayi masa baxata yau bai yi tsammanin haka ba, fu'ad ne ma ke masa godiya har suka fito.
Tun da ta shigo motar banda kuka ba abinda take, sultan na tuqi yana murmushi fu'ad kuwa chatting d'in sa yake har suka iso, bata jira ya gama parking ba ta bud'e motar ta fito a guje ta nufi cikin gida kai tsaye d'akin su ta nufa ta rufe da key.
Sultan yaje da kansa ya gayawa Afiya dawowar hidaya, tabe baki kawai tayi batare da nuna damuwa ba, amira da yasmeen kuwa basa gidan da suka dawo suka same ta sun yi farin ciki sosai, da kyar ta rarrashi xuciyar ta, ta yarda ta fito taje ta gaida Afiya, ta amsa mata fuska ba yabo ba fallasa tana bin ta da kallo duk ta qare taga ta canxa mata sosai.
Kwana biyu ta warware ta Saki jikin ta da kowa a gidan kamar da banda sultan, Afiya Ma sosai ta Saki jiki da ita dama can farko tana son xama da hidaya d'in saboda bata da matsala.
Duk yanda sultan ya nemi hanyar son magana da ita ko su kebe taqi bashi wannan damar, abin ya soma bashi mamaki hidaya bata son sa a yanxu ne ko me?
Ya xauna ya soma tunani hidaya wata muhimmiyar mutum ce da ta shigo rayuwar shi suka rayu tare rayuwa ta d'an wani taqaitaccen lokaci wanda yafi tsayin shekaru dubu a xuciyar sa da ba xai iya nanatawa da ita ba,
Tunanin sa ya dawo ga present life d'in sa wato rayuwar sa ta yanxu, hidaya tana wulaqanta shi saboda yayi mata fyade laifin da har yau ta kasa ganewa bashi da wani laifi a kan haka, abinda take wulaqanta shi yanxu akan sa nasa ne haqqin sa ne wanda yana da ikon karba ko ta halin qaqa a duk sanda ya so.
Meyasa ka damu da al'amarin hidaya ne inji wata xuciyar, baka dibar ta kayi watsi da ita kamar tayi watsi da kai har xuwa lokacin da xata sauko ta neme ka?
Xuciyar sa ta qara halar to masa da wannan tambayar, ta qara da cewa she is arrogant, who the hell she think she is?
Mtsew ya ja dogon tsaki yana ficewa daga gidan Ma.
littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERAH*
*littafina na kud'i ne idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980*
Washe garin ranar ya riga ta tashi ba kamar kullum da sai dai ya tashi ya samu har ta fice ba, jin motsin sa ya sa ta bud'e idanuwanta tana kallon sa, kallon ta yayi yana fad'in sai kin makara sallah yau, ya sauka ya nufi toilet.
Bai jima ba ya fito, ta dube sa tana fad'in yaya dan Allah ka d'auko min hijab d'ina nayi sallah anan bana so na fita yanxu mamee ta ganni.
Kamar baxai je ba sai kuma ya fita, itama tayi toilet nasa sanda ya dawo bata fito ba sai ya fara sallah, kallon kayan da ya d'auko tayi bayan ta fito tana fad'in hijab nace shine harda kaya kake daukowa ta fad'a tana kallon sa sanda ya sallame sallah, ganin bai yi magana ba tayi shirin sallah ta soma.
Bayan ta kammala ta juyo tana kallon sa, morning yaya, yace morning too, tace meyasa ka d'auko wad'ancan kayan, yace anan xakiyi wanka tare dani ki shirya, ta bud'e ido da baki tana kallonsa cikin mamaki yasa hannu yana rufe bakin tare da fad'in miye haka.
Ta tashi tana fad'in aa ni baxan iya wannan ba, yanxu ma d'akin mu xanje, yace xo muyi barcin 30minutes sai ki tafi kinji, ba musu taje ta kwanta kusa da shi had'e da shigewa jikinsa tana lumshe idanuwanta, shima gyara masu kwanciya yayi ya rumtse idanuwan sa saboda barcin bai ishe sa ba.
Sun jima sosai suna barci kafin su tashi da kyar, da dad'in baki da rarrashi duk ya had'a ya samu kanta suka je wankan tare, bayan sun shiga toilet ta juya tana kallon sa tace amma kace sai ka kashe hasken ko ina fa?
Bayan kwana biyu fu'ad na xaune akan motar sa sai ga xiyada,
Yace oh baby kwana biyu kina duniyar kika bata bat.
Ta yatsina fuska tana fad'in ba dole ba tunda an guje mu, ina son sultan ya guje ni.
Yace ki bar maganar sultan ynxu cos yayi maki nisa.
Tace hakane ni wani xance ma nake ji a wurin qaseem wai da gaske sultan yayi aure.
Fu'ad yayi dariya yana fad'in yayi aure kuwa yana nan da xankadediyar matar shi fulani son kowa qin wanda ya rasa sai ma kin ganta.
Tace duk abinda nayi da tsumayen soyayyar sa dana yi duk ya xama aikin banxa kenan, kama san me nayi masa a baya wurin party d'innan dan kawai na sami hadin kansa ko xai so no.
Fu'ad ya girgixa kansa yana kallon ta galala, nan kuwa ta soma yi masa bayanin komai kafin ta qarasa fad'a ya d'auke ta da wawan mari, ya sauko daga saman motar tare da kai mata ball a qafafu ya kwashe ta sai da ta fad'i.
Da qarfi ya ja ta cikin bacin rai yayi cikin gidan da ita, dad'in abin kowa yana falo ya cillo ta yana huci.
Kai miye haka sultan ya fad'a yana kallon sa yana kallon fuskar da kamar ya Santa amma ya kasa tunawa.
Ya dube ta yana fad'in ni nama kasa magana tun d'axu xaki fad'a masu abinda kika gama fad'a min ne ko sai naci uban ki yanxu ga fad'a yana xare belt a jikinsa, sosai hidaya ta tsorata qaddara ta kawo ta gidan yanxu take dana sani, tana kuka ta sanar da su komai, Afiya ta tashi tana fad'in dama nasani ai ni dama nasan ban haifi dan iska ba amanar sa akaci kuma ke sai na sa an hukunta ki xan nuna maki qarfin ikon sarauta ko waye uban ki kuwa a garin nan, saboda sharrin da kika qulla na tashi rasa rayuwar d'ana ashe kece silla.
Aiman kasa magana yayi saboda mamaki, ya dubi sultan da yayi shiru kawai ya kasa komai yace ku d'auke ta kuje da ita wannan qauyen ta fad'a a gaban baffa da hidaya domin wanke halayar d'ana da ake son batawa sai ku dawo da ita nan fada wurin sarki shi xai hukunta ta dai dai laifin ta.
Xiyada ta d'ora hannu aka ta rusa kuka amira ta kai mata rankwashi mai xafi cike da bacin rai tana fad'in Allah ya isa annamimiya.
Haka suka xo qauyen da ita ta qara bayani a gaban baffa da hidaya, baffa bai yarda ba tabe baki yayi yana fad'in wani sabon salon yaudara aka xo dashi saboda na bada hidaya to baxan bayar ba dalla ku tashi ku bar min gida kun je kun shirya wasar ku xaku xo kuna min qarya gani marar hankali.
A fusace suka bar qauyen hidaya kuwa tuni jikin ta yayi sanyi, ta tuna halayya na sultan tabbas xaa iya masa sharri domin sultan bashi da neman mata ko kula su.
Tun daga lokacin bata qara jin ko motsin sultan a qauyen ba duk da tana cikin damuwa bata bari baffa ya sani ba har tsawon sati biyu kuwa ya d'auke qafar sa a gidan.
Bayan ta sallame sallah tana xaune akan darduma ta soma tuna rayuwar ta a gidan aiman.
Ya kula da lafiyarta da aljihunsa yayi sanadiyar farin cikin ta wanda duk duniyar nan babu wanda ya bata shi samuwar idanun ta, ya ciyar da ita, ya tufatar da ita, ya riqe ta da hannu biyu kamar yar sa ta cikin sa cikin so da qauna batare da hantara ko tsangwama ba, idan bata farantawa Merah ba bata gode masa ba, jikin ta ya mace murus ko carbin da take ja ta kasa ja, taya xata faranta masa banda ta koma gidan sa Karo na biyu a matsayin mata ga tilon d'an sa.
Yinin ranar gaba ki d'aya a daki tayi shi cike da tunani iri iri, tana jin sultan yau ma ya sake xuwa kuma tare da fu'ad da bata yi tunanin qara xuwan sa gidan su ba.
Ke hidaya d'auko mayafin ki ki tafi komai ya wuce bana iyawa da jaraba irin ta sultan tuntuni na yafe masa Allah ya baku haqurin xama da juna.
Hidaya ta fito da sauri tana kallon sa idanun ta sun ciko da kwallah kamar xatayi kuka, baffa baxan je ba ni bana son xama dashi bana sonsa ko kad'an a xuciya yanxu da su yasmeen kawai xan xauna.
Baffa yace aa karki yarda muyi haka dake hidaya shi auren baki d'ayan sa jigon sa shine haquri, sultan yayi laifi amma ya gane da kansa bai kyauta ba kuma ya gyara halinsa tare da neman afuwar mu, dubi wahalar da yayi anan meyasa baxamu yafe masa ba, Allah Ma muka masa laifi ya yafe balle d'an Adam, ki xamo mai yafiya ga wanda ya saba maki amma bana son qullaci da sanya abu a rai fiye da qima, yanxu wata sabuwar rayuwa xaki fara wadda ta banbanta da wadda kika taso a ciki.
A cikin ita wannan rayuwar baki da iko da kanki sai abinda mijin ki ya karkata ki akai, wayo yayi maki ixini so ki karbi rayuwa a duk yadda taxo maki ki kasance mai tsarkakkiya xuciya akan kowa sauran al'amura ki barwa Allah idan har na isa dake to maza ki tashi kuje Allah yayi maki albarka da auren naku gaba ki d'aya.
Hawayen dake maqale cikin kwayar idanunta suka mirgina a hankali masu d'umi, ta tashi a fusace ta fito batare da ta d'auki mayafi ba.
Baffa murmushi kawai yayi yana bin bayanta da kallo, sultan saboda farin ciki kasa magana yayi saboda baffa yayi masa baxata yau bai yi tsammanin haka ba, fu'ad ne ma ke masa godiya har suka fito.
Tun da ta shigo motar banda kuka ba abinda take, sultan na tuqi yana murmushi fu'ad kuwa chatting d'in sa yake har suka iso, bata jira ya gama parking ba ta bud'e motar ta fito a guje ta nufi cikin gida kai tsaye d'akin su ta nufa ta rufe da key.
Sultan yaje da kansa ya gayawa Afiya dawowar hidaya, tabe baki kawai tayi batare da nuna damuwa ba, amira da yasmeen kuwa basa gidan da suka dawo suka same ta sun yi farin ciki sosai, da kyar ta rarrashi xuciyar ta, ta yarda ta fito taje ta gaida Afiya, ta amsa mata fuska ba yabo ba fallasa tana bin ta da kallo duk ta qare taga ta canxa mata sosai.
Kwana biyu ta warware ta Saki jikin ta da kowa a gidan kamar da banda sultan, Afiya Ma sosai ta Saki jiki da ita dama can farko tana son xama da hidaya d'in saboda bata da matsala.
Duk yanda sultan ya nemi hanyar son magana da ita ko su kebe taqi bashi wannan damar, abin ya soma bashi mamaki hidaya bata son sa a yanxu ne ko me?
Ya xauna ya soma tunani hidaya wata muhimmiyar mutum ce da ta shigo rayuwar shi suka rayu tare rayuwa ta d'an wani taqaitaccen lokaci wanda yafi tsayin shekaru dubu a xuciyar sa da ba xai iya nanatawa da ita ba,
Tunanin sa ya dawo ga present life d'in sa wato rayuwar sa ta yanxu, hidaya tana wulaqanta shi saboda yayi mata fyade laifin da har yau ta kasa ganewa bashi da wani laifi a kan haka, abinda take wulaqanta shi yanxu akan sa nasa ne haqqin sa ne wanda yana da ikon karba ko ta halin qaqa a duk sanda ya so.
Meyasa ka damu da al'amarin hidaya ne inji wata xuciyar, baka dibar ta kayi watsi da ita kamar tayi watsi da kai har xuwa lokacin da xata sauko ta neme ka?
Xuciyar sa ta qara halar to masa da wannan tambayar, ta qara da cewa she is arrogant, who the hell she think she is?
Mtsew ya ja dogon tsaki yana ficewa daga gidan Ma.
littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERAH*
*littafina na kud'i ne idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980*
Washe garin ranar ya riga ta tashi ba kamar kullum da sai dai ya tashi ya samu har ta fice ba, jin motsin sa ya sa ta bud'e idanuwanta tana kallon sa, kallon ta yayi yana fad'in sai kin makara sallah yau, ya sauka ya nufi toilet.
Bai jima ba ya fito, ta dube sa tana fad'in yaya dan Allah ka d'auko min hijab d'ina nayi sallah anan bana so na fita yanxu mamee ta ganni.
Kamar baxai je ba sai kuma ya fita, itama tayi toilet nasa sanda ya dawo bata fito ba sai ya fara sallah, kallon kayan da ya d'auko tayi bayan ta fito tana fad'in hijab nace shine harda kaya kake daukowa ta fad'a tana kallon sa sanda ya sallame sallah, ganin bai yi magana ba tayi shirin sallah ta soma.
Bayan ta kammala ta juyo tana kallon sa, morning yaya, yace morning too, tace meyasa ka d'auko wad'ancan kayan, yace anan xakiyi wanka tare dani ki shirya, ta bud'e ido da baki tana kallonsa cikin mamaki yasa hannu yana rufe bakin tare da fad'in miye haka.
Ta tashi tana fad'in aa ni baxan iya wannan ba, yanxu ma d'akin mu xanje, yace xo muyi barcin 30minutes sai ki tafi kinji, ba musu taje ta kwanta kusa da shi had'e da shigewa jikinsa tana lumshe idanuwanta, shima gyara masu kwanciya yayi ya rumtse idanuwan sa saboda barcin bai ishe sa ba.
Sun jima sosai suna barci kafin su tashi da kyar, da dad'in baki da rarrashi duk ya had'a ya samu kanta suka je wankan tare, bayan sun shiga toilet ta juya tana kallon sa tace amma kace sai ka kashe hasken ko ina fa?