Sashe 39
Sultan Merah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yace nine d'an iska? tayi shiru tana d'auke kanta gefe cikin bacin rai bata ankara ba taji ya fisgota, hannun sa na dama yasa yayi baya da hannuwan ta guda biyu, yasa d'ayan ya matse ta sosai a jikinsa, yace nine d'an iska right?ta girgixa kanta da sauri cikin tsoro tace kayi haquri ba da kai nake ba, a hankali ya soma kissing d'inta tun daga bakin ta wuyan ta xuwa qirjinta, ta bud'e baki xata yi ihu saboda dimaucewa yayi saurin toshe bakin ta da nasa yana girgixa mata kansa, idanun sa sun rikid'e jajir kuma sun juye da tsimin soyayyar ta dake taso masa a yanxu, duk wasu qofofin sadar da jini cikin gangar jikinta sun daina aiki suna karban saqon sultan, gaba d'aya tsigogin jikin ta sun gama tashi da sabon al'amarin da bata taba ji cikin gangar jiki da xuciyar ta ba ganin ta kasa ko motsi sai ya cigaba da sumbatar ta yanda yake so, tsoro ya shige ta bata manta wancan lokacin da xafin ba nan take wani qarfi ya xo mata ganin yanda jikin sa ke rawa ta fisge hannun wa tare da turasa baya, abin ka da marar qarfi tuni jiki yayi lagwas yayi baya cikin rashin kuxari, ya xuba mata lumsassun idanuwansa dai dai lokacin suka jiyo muryar baffa yana fad'in,
Ina hidaya gani na dawo xo kiga kayan.
Gaban ta yayi mummunan fad'uwa hankalin ta ya tashi jikin ta ya d'auki rawa tana fad'in shikenan baffa kashe ka xai yi.
Sultan ya d'aga kafadar sa yana fad'in and so, sai me idan ya kashe ni gwanda ya kashe ni dana xauna duniyar ina cigaba da kallon tsanar da kike min.
Xa tayi magana taji baffa yana fad'in ko barci kike hidaya, bari na shiga bayi na fito, da kyar ta amsa masa da cewa tana xuwa ta dubi sultan tana fad'in xaka bar d'akin nan ko me, yace ba inda xanje sai yaxo ya same ni anan idan ya so ya qara buga min sanda aka na mutu yanxu ya soma ne ya fad'a yana kallon ta cikin xare ido, hannunta tasa ta fisgosa suka fito d'akin suna fitowa ta Saki hannun ta nufi tulin kayan da baffa ya ajiye a gurin dai dai lokacin ya fito daga toilet.
Ganin sultan ya saka shi sakin butar dake hannun sa yana kallon qofar shigowa kafin yace ta ina ka shigo gidannan.
Sultan ya nuna masa qofar shigowa, baffa ya dubi qofar tana rufe yanda ya barta kafin ya juya cikin mamaki yana kallon hidaya yace ina wannan yaron ya bi ya shigo.
Cikin rud'ewa da tashin hankali hidaya ta soma ina ina tace ni.. ni.. uhm.. uhm nima ban sani ba baffa ganin sa kawai nayi yanxu.
Cikin fusata baffa yayo kansa ko kad'an sultan bai tsorata ba yana tsaye yana kallon baffa har yaxo gurin sa, riqa hannun sa yayi Karo na biyu ya qara fitar da shi gidan tare da rufe qofar.
Sultan yayi shiru yana qara bin gidan da kallo, wannan gida ake masa wulaqanci akan sa, wannan gida ake masa korar kare haka, damn it ya shuri motar sa, ya bud'e motar sa ya ciro wata kwalbar guys da tun jiya yake tunani yasha ko kar ya sha, wannan baqin ciki da kalaman hidaya suka qara tunxura sa ga balle murfinta ya soma xubawa ruwan cikinsa, da qarfi ya kaiwa qofar shuri wanda nan take ta balle ta fad'i dama ba wani qarfine da ita ba, hidaya da baffa suka juyo lokaci d'aya suna kallon qofar yana tsaye da kwalbar a hannun sa idanun sa sunyi jajur kansa sai wani juya masa yake saboda rashin sabo.
Hankalin hidaya ya tashi sosai ganin wannan kwalbar a hannun sa, yaushe ya fara sha, dama yana sha duk bata sani ba, ta tashi da sauri tayi cikin d'aki tare da rufe qofar, cikin fusata baffa ya qara tura sa waje tare da tsayuwa bakin qofar yana fad'in,
Marar tarbiya sai kaxo ka shiga gidan na gani, kana wannan shaye shaye kake tunanin xan baka ya'ta, hankalin sultan ma baya gunsa yana ganin hidaya ta shige shima ya shiga tasa motar da qarfi ya ja ya bar qauyen.
Taimakon Allah ne kawai ya kawo shi gidan yanayin parking d'in shi ma xaka gane babu lafiya, yana tafe yana tangad'i da kwalbar a hannun sa, amira ta fara ganin sa cikin wannan yanayin cike da tashin hankali ta koma kitchen tana sanar da Afiya, tana ganin sa ta soma salati tana fad'in giya kuma sultan.
Aiman dake aiki akan system ya d'ago da sauri yana kallon sa suna had'a ido sultan ya soma fad'in I rape her daddy..
Sai ya jefar da kwalbar dake hannun sa nan take ta tarwatse gurin, ya cigaba da sanin ni ban sani ba sun bani wani abu na sha, sanda na ganta I can't control myself, na basu haquri but why are they punishing me?
Nan take sultan ya fara kwarara amai a gurin...
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERAH*
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
Aiman girgixa kanshi kawai yayi ya tashi ya bar falon gaba ki d'aya, Afiya da kanta ta riqa sa ta kaishi har d'akin sa ta kwantar dashi.
Mai aiki ta gyara falon gabaki d'aya, amira hankalin ta ya tashi tayi matuqar tausayawa sultan tana son taje ta gayawa sarki ko xai saka hannu a al'amarin tana tuna gargadin aiman gare su muddin yaji mgnr ta fita sai ya bata masu sosai.
Afiya na fitowa amira ta nufe ta tana fad'in yanxu mami ya xamu yi yaya sultan giya fa yaje ya sha.
Tace barshi xan ci ubansa ne idan ya tashi, so hauka ne akan wata banxa da bata damu dashi ba xai xo ya bata rayuwar sa a banxa xai gane kuren sa.
Guy amma meyasa tuntuni baka gayamin ba may be a time d'in idan aka yi bincike xaa gane ko waye amma gaskiya am not happy da abinda ya faru kuma akan hidaya, to wai yanxu shi dattijon yace baxai bada ita bane.
Ni fa abinda ke bani tsoro da mamaki fu'ad ni ke shiga gida ana fiddo ni kamar wani almajiri, kaga gidan da ake min wulaqanci a kansa, ranar ban san me ya hau kaina ba harda kashin dabbobi na shafa a jikina a rud'e nake bansan me nake yi ba abinda nake so kawai ya bani hidaya amma bashi da tausayi he send me out yana jifa na da kalamai marar dad'i meyasa baxai yafe min ba tunda na roqe sa.
Fu'ad yace gaskiya wannan dattijon bai kyauta ba ko dan saboda karamcin da daddy yayi masa bai kamata yayi wa nasa d'a haka ba, mutane yanxu basa rama alheri da alheri sai dai su bika da tsiya amma guy da gaske mami take yi fa yanda ranta ya baci haka tsab xata iya gayawa sarki ka soma sha banda hauka me ya kaika ka xauna qasashe baka bata rayuwar ka ba sai yanxu kuma akan wata da bata damu da kai ba.
Sultan yace ai na bari wancan karon ma tsautsayi ne da bacin rai kuma koma me nayi ai ba laifi bane soyayya tana da dad'i a yanxu na yarda da abinda kake cewa, akwai dad'i fu'ad I kiss her, abinda nayi a baya baxan gane dad'in sa ko akasin sa ba saboda baa hayyacina nake ba wannan dana sani wannan da nasani yanxu I enjoy it, na kuma yarda kud'i ba komai suke baka ba a rayuwa yau gashi ina da kud'in amma na rasa farin cikina, ya xanyi da rayuwa ta.
Komai xai dai dai ta insha Allah amma hidaya kanta ta bani mamaki nayi xaton xata nemi ta dawo ko dan saboda daddy da yasmeen, ina soyayyar da take nuna Ma yanxu tana nufin duk babu?
Sultan ya tabe bakin sa yana tashi tare da d'aukar key d'in motar sa yana fad'in xo muje ka gani da idon ka kuma kaji da kunnuwan ka babu ranar da baxan je wannan qauyen ba haka kuma babu ranar da baxata dubi tsabar idanuna bata furta min Kalmar tsana ba.
Tun da suka xo gidan fu'ad ke kallon yanayin sa dama qauyen gaba ki d'aya banda so so ne me xai kawo sultan wannan qauyen ko a mafarki shi kansa bai yi tunanin akwai abinda xai nema a cikin wannan qauyen ba, ya tabe bakin sa yana saman motar xaune sultan ya dawo yana kallon sa yana fad'in ina ji kamar bata cikin gidan, shi dattijon ma ko gaisuwata yaqi ya amsa ni fa na soma gajiya da wannan wulaqanci I can't take it any more.
Fu'ad ya tsurawa wata kyakkyawar bafillatana dake doso su idanu, tana sanye cikin kayan su na Fulani da kwarya akan ta, tafiya take cikin nutsuwa kanta a qasa, sultan ga wata baby ba.
Sultan ya juya yana kallon inda fu'ad ke nuna masa, kurr yayi mata da idanu kafin ya gane ta cikin fad'uwar gaba ya diro daga saman motar yana fad'in hidaya ce.
Fu'ad ma ya sauko yana fad'in tabbas hidaya ce amma bata da hankali ne dai dai lokacin da hidaya ta qaraso gurin hannu sultan yasa ya finciko ta tare da kifar da kwarya dake kanta nonon ya xube gabaki d'aya, a fusace ta d'ago tana kallon sa cikin masifa ganin yanayin tasa fuskar yasa ta had'iye na ta fushin ba shiri.
Da aure na a kanki kike fita haka ba mayafi, al'ada ko hauka sai kace baki da ilimi just look at you har gashin kanki ma a waje.
Ina hidaya gani na dawo xo kiga kayan.
Gaban ta yayi mummunan fad'uwa hankalin ta ya tashi jikin ta ya d'auki rawa tana fad'in shikenan baffa kashe ka xai yi.
Sultan ya d'aga kafadar sa yana fad'in and so, sai me idan ya kashe ni gwanda ya kashe ni dana xauna duniyar ina cigaba da kallon tsanar da kike min.
Xa tayi magana taji baffa yana fad'in ko barci kike hidaya, bari na shiga bayi na fito, da kyar ta amsa masa da cewa tana xuwa ta dubi sultan tana fad'in xaka bar d'akin nan ko me, yace ba inda xanje sai yaxo ya same ni anan idan ya so ya qara buga min sanda aka na mutu yanxu ya soma ne ya fad'a yana kallon ta cikin xare ido, hannunta tasa ta fisgosa suka fito d'akin suna fitowa ta Saki hannun ta nufi tulin kayan da baffa ya ajiye a gurin dai dai lokacin ya fito daga toilet.
Ganin sultan ya saka shi sakin butar dake hannun sa yana kallon qofar shigowa kafin yace ta ina ka shigo gidannan.
Sultan ya nuna masa qofar shigowa, baffa ya dubi qofar tana rufe yanda ya barta kafin ya juya cikin mamaki yana kallon hidaya yace ina wannan yaron ya bi ya shigo.
Cikin rud'ewa da tashin hankali hidaya ta soma ina ina tace ni.. ni.. uhm.. uhm nima ban sani ba baffa ganin sa kawai nayi yanxu.
Cikin fusata baffa yayo kansa ko kad'an sultan bai tsorata ba yana tsaye yana kallon baffa har yaxo gurin sa, riqa hannun sa yayi Karo na biyu ya qara fitar da shi gidan tare da rufe qofar.
Sultan yayi shiru yana qara bin gidan da kallo, wannan gida ake masa wulaqanci akan sa, wannan gida ake masa korar kare haka, damn it ya shuri motar sa, ya bud'e motar sa ya ciro wata kwalbar guys da tun jiya yake tunani yasha ko kar ya sha, wannan baqin ciki da kalaman hidaya suka qara tunxura sa ga balle murfinta ya soma xubawa ruwan cikinsa, da qarfi ya kaiwa qofar shuri wanda nan take ta balle ta fad'i dama ba wani qarfine da ita ba, hidaya da baffa suka juyo lokaci d'aya suna kallon qofar yana tsaye da kwalbar a hannun sa idanun sa sunyi jajur kansa sai wani juya masa yake saboda rashin sabo.
Hankalin hidaya ya tashi sosai ganin wannan kwalbar a hannun sa, yaushe ya fara sha, dama yana sha duk bata sani ba, ta tashi da sauri tayi cikin d'aki tare da rufe qofar, cikin fusata baffa ya qara tura sa waje tare da tsayuwa bakin qofar yana fad'in,
Marar tarbiya sai kaxo ka shiga gidan na gani, kana wannan shaye shaye kake tunanin xan baka ya'ta, hankalin sultan ma baya gunsa yana ganin hidaya ta shige shima ya shiga tasa motar da qarfi ya ja ya bar qauyen.
Taimakon Allah ne kawai ya kawo shi gidan yanayin parking d'in shi ma xaka gane babu lafiya, yana tafe yana tangad'i da kwalbar a hannun sa, amira ta fara ganin sa cikin wannan yanayin cike da tashin hankali ta koma kitchen tana sanar da Afiya, tana ganin sa ta soma salati tana fad'in giya kuma sultan.
Aiman dake aiki akan system ya d'ago da sauri yana kallon sa suna had'a ido sultan ya soma fad'in I rape her daddy..
Sai ya jefar da kwalbar dake hannun sa nan take ta tarwatse gurin, ya cigaba da sanin ni ban sani ba sun bani wani abu na sha, sanda na ganta I can't control myself, na basu haquri but why are they punishing me?
Nan take sultan ya fara kwarara amai a gurin...
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERAH*
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
Aiman girgixa kanshi kawai yayi ya tashi ya bar falon gaba ki d'aya, Afiya da kanta ta riqa sa ta kaishi har d'akin sa ta kwantar dashi.
Mai aiki ta gyara falon gabaki d'aya, amira hankalin ta ya tashi tayi matuqar tausayawa sultan tana son taje ta gayawa sarki ko xai saka hannu a al'amarin tana tuna gargadin aiman gare su muddin yaji mgnr ta fita sai ya bata masu sosai.
Afiya na fitowa amira ta nufe ta tana fad'in yanxu mami ya xamu yi yaya sultan giya fa yaje ya sha.
Tace barshi xan ci ubansa ne idan ya tashi, so hauka ne akan wata banxa da bata damu dashi ba xai xo ya bata rayuwar sa a banxa xai gane kuren sa.
Guy amma meyasa tuntuni baka gayamin ba may be a time d'in idan aka yi bincike xaa gane ko waye amma gaskiya am not happy da abinda ya faru kuma akan hidaya, to wai yanxu shi dattijon yace baxai bada ita bane.
Ni fa abinda ke bani tsoro da mamaki fu'ad ni ke shiga gida ana fiddo ni kamar wani almajiri, kaga gidan da ake min wulaqanci a kansa, ranar ban san me ya hau kaina ba harda kashin dabbobi na shafa a jikina a rud'e nake bansan me nake yi ba abinda nake so kawai ya bani hidaya amma bashi da tausayi he send me out yana jifa na da kalamai marar dad'i meyasa baxai yafe min ba tunda na roqe sa.
Fu'ad yace gaskiya wannan dattijon bai kyauta ba ko dan saboda karamcin da daddy yayi masa bai kamata yayi wa nasa d'a haka ba, mutane yanxu basa rama alheri da alheri sai dai su bika da tsiya amma guy da gaske mami take yi fa yanda ranta ya baci haka tsab xata iya gayawa sarki ka soma sha banda hauka me ya kaika ka xauna qasashe baka bata rayuwar ka ba sai yanxu kuma akan wata da bata damu da kai ba.
Sultan yace ai na bari wancan karon ma tsautsayi ne da bacin rai kuma koma me nayi ai ba laifi bane soyayya tana da dad'i a yanxu na yarda da abinda kake cewa, akwai dad'i fu'ad I kiss her, abinda nayi a baya baxan gane dad'in sa ko akasin sa ba saboda baa hayyacina nake ba wannan dana sani wannan da nasani yanxu I enjoy it, na kuma yarda kud'i ba komai suke baka ba a rayuwa yau gashi ina da kud'in amma na rasa farin cikina, ya xanyi da rayuwa ta.
Komai xai dai dai ta insha Allah amma hidaya kanta ta bani mamaki nayi xaton xata nemi ta dawo ko dan saboda daddy da yasmeen, ina soyayyar da take nuna Ma yanxu tana nufin duk babu?
Sultan ya tabe bakin sa yana tashi tare da d'aukar key d'in motar sa yana fad'in xo muje ka gani da idon ka kuma kaji da kunnuwan ka babu ranar da baxan je wannan qauyen ba haka kuma babu ranar da baxata dubi tsabar idanuna bata furta min Kalmar tsana ba.
Tun da suka xo gidan fu'ad ke kallon yanayin sa dama qauyen gaba ki d'aya banda so so ne me xai kawo sultan wannan qauyen ko a mafarki shi kansa bai yi tunanin akwai abinda xai nema a cikin wannan qauyen ba, ya tabe bakin sa yana saman motar xaune sultan ya dawo yana kallon sa yana fad'in ina ji kamar bata cikin gidan, shi dattijon ma ko gaisuwata yaqi ya amsa ni fa na soma gajiya da wannan wulaqanci I can't take it any more.
Fu'ad ya tsurawa wata kyakkyawar bafillatana dake doso su idanu, tana sanye cikin kayan su na Fulani da kwarya akan ta, tafiya take cikin nutsuwa kanta a qasa, sultan ga wata baby ba.
Sultan ya juya yana kallon inda fu'ad ke nuna masa, kurr yayi mata da idanu kafin ya gane ta cikin fad'uwar gaba ya diro daga saman motar yana fad'in hidaya ce.
Fu'ad ma ya sauko yana fad'in tabbas hidaya ce amma bata da hankali ne dai dai lokacin da hidaya ta qaraso gurin hannu sultan yasa ya finciko ta tare da kifar da kwarya dake kanta nonon ya xube gabaki d'aya, a fusace ta d'ago tana kallon sa cikin masifa ganin yanayin tasa fuskar yasa ta had'iye na ta fushin ba shiri.
Da aure na a kanki kike fita haka ba mayafi, al'ada ko hauka sai kace baki da ilimi just look at you har gashin kanki ma a waje.