Sashe 3
Sultan Merah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yayi saurin katse sa tare da fad'in,
Amma baa cikin ta na tashi nayi rayuwa ba, ni bana son wannan qasar dan Allah ka barni na koma.
Idan raina ya baci da kai game da qasar nan wallahi baxaka koma ba, xaka xauna nan tare da yar uwar ka Ameera, ka kiyayeni.
Sultan yayi shiru bai qara magana ba sanin halin kakan nasa, magana d'aya ya xartar da hukunci kuma dole abi, illah xuciyar sa dake quna.
Sarki ya jawo kayan abincin dake gabansa yana fad'in, kacokan na saka aka ma abinci daban dana su yarima, saboda kai na daban ne a gurina, kasani kaf cikin jikokina nafi son ka akan kowa amma duk acikin su ba wanda baya jin magana ta kamar kai.
Matso kaci abinci, xamuyi hira idan ka gama ina so na baka wani labari game da rayuwa da yanda ka dauki kanka, Sam mahaifinka ba haka yake ba, ko sanda yayi quruciya bai kyamaci talakawa ba ballantana qasar sa ta gado.
Sultan ya dauke kansa gefe, yana jin sanda sarki ya soma bud'e dishes din, qamshin abinci ya daki hancin sa, sai a lokacin ya tuna tun da suka sauka qasar bai ci komai ba saboda fushin da yake da kowa, ya saci kallon abincin, Sinasir ne da miyar ganye, beef sausage, da stuffed atomy, nan da nan cikin sa ya dauki wani kuka, ba dan ya so ba ya matsa ahankali kusa da sarki inda shi da kansa ya soma bashi da hannunsa cikin kulawa irin ta jika da kaka.
Bai dauki dogon lokaci tare da sarki ba ya fito dauke da makullin motar sa, duk gidan shi kad'ai ke hawan motar sarki ba wanda yake baiwa makulli idan ba sultan ba.
Kai tsaye ya nufi motar Qirar Opel Astra baqa wuluk sai sheqi take, gidan Ammi ya nufa (mahaifiyar Afiya) ya jima sosai a gidan kafin ya nufi gidan Aliyu, ko da yaje fu'ad baya gidan sai ya xauna tare da rumaisa yana bata labarin Phoenix ba kamar Nigeria ba.
Hidaya.....
Ina kika shiga hakane,
Baffa gani xuwa ina neman xani na ne ban gani ba.
Ya qarasa shiga cikin d'akin yana kallon yanda take lalaben inda xata ga xanin nata, yace yaushe kuma kika cire kayan?
Wanka nayi baffa, naji xafi yayi yawa baxan iya jira har ka dawo ba.
Ya qarasa kusa da ita had'e da riqo hannunta yana murxawa a hankali sai ga datti kamar wacce ta shekara batayi wanka ba, a hakan take cewa wai wanka tayi,
Yace dame kika yi wanka?
Baffa bansan inda xan ga sabulu ba sai nayi da ruwa kawai.
Yace to ki cire rigar kixo na miki wanka akwai datti a jikin ki bari na had'a ruwan wankan, ya fita.
Yana cikin had'a ruwan sai gata ta fito tana tafiya a hankali, ba komai jikin ta sai pant, ya riqo hannunta suka nufi toilet.
Basu jima ba ya fito dauke da ita sai dariya take da yanayin yanda ya dauko ta, bayan ya gama shiryata ya dube ta yana fad'in,
Hidaya mai kyau ce ko ba kwalliya, kin ganki kuwa,
Ta tunxure baki tana fad'in baffa yaushe xaka je birni ka siyo min kayan kwalliya da kamin alqawari.
Yau xan cika wannan alqawarin hidaya bari na shiga kasuwa naje na siyo maki, kada kije ko ina xan turo maki su Asiya su tayaki xama.
Ta soma tsalle cike da farin ciki, baffa ka siyomin harda sabbin slippers kaga wannan nawa ya tsufa ba dad'in tafiya.
Sai me kuma kike buqata,
Ka siyo min kuma kayan birni masu dad'i tare da irin wannan alawar da ka taba kawo min.
Ya tashi ya dauki kud'in sa ya saka cikin hular kayan sa ta fulani kafin ya maida hular akai ya saka, ya d'auki sandar sa ya fice.
Fu'ad shiru yayi yana kallon sultan tun dax'u da yaxo yake mitar wannan qasar tasu abin har ya soma bashi haushi.
Man tashi muje ka rakani xan karbo saqo kasuwa.
Wace kasuwa xan raka ka, da sauka ta yau a gari sai kuma naje wata uwa kasuwa sai kace gurin kirki.
Ba cikin kasuwa bane, ni me xanje yi cikin kasuwa, kasan saqon me xan karbo?
Sultan ya girgixa kansa batare da yayi magana ba.
Yasmeen ta aike ni fa kuma dole sai mun je tare da kai.
Mtsew sultan yaja dogon tsaki, shiyasa ta raina ka, taya yarinya yar shekara goma xata aike ka kaje har kake rawar jiki haka.
Qanwatace idan ta nemi abu nayi mata dole ne, rayuwar ka daban tawa daban, yanxu dai roqon ka nake ba dan yasmeen ba, kuma ba dan na isa ba, ka taimaka ka raka ni.
Baffa ya gama siyayyarsa duk abinda ya gani na wasa ko naci wanda ya birgesa ya siyawa hidayarsa, a gaggauce ya fito kasuwar yana neman abokin tafiyar sa da suka xo tare Buba,
Ko ina Buba ya shiga haka shi da ba gari ya sani sosai ba, ya soma waige waige bai gansa ba, ya d'auki kayan sa had'e da sandar sa ya qara gaba.
Dai dai gurin wata baqar mota ya tsaya, ya d'ora kayan sa akai, sai ga mai kankana yaxo wuce wa, ya tuna yanda hidaya ke mutuwar son ta, ya siya mata ya siyawa kansa yana sha, yayin da ruwan kankanar ke xuba a motar.
Duk abin nan da baffa keyi sultan na xaune cikin mota yana kallonsa cike da bacin rai musamman yanda yaga ruwan kankanar ke bata masa mota, har tsigar jikin sa ke tashi saboda kyankyami, wannan bafillatan ya raina masa wayo.
A fusacce ya fito cikin motar batare da tunanin komai ba ya d'auki kayan baffa ya soma wurgi da su, baffa ya juyo cikin xafin nama ganin waye mai wannan aikin na wulaqanta masa kayan hidaya, yayi qoqarin riqo sultan.
Da sauri sultan ya matsa tare da nuna sa da yatsansa cikin bacin rai,
Kul, kar ka soma tabani da wannan qaxamin hannun naka, kai wane irin daqiqin bafillatani ne, dubi yanda ka bata min mota.
Koda baffa baxai iya maida masa da hausa ba tabbas yaji abinda sultan din ya fad'a, dalilin haka baffa ya cakumo sultan din cikin xafin nama, tsananin bacin rai ya saka sultan dauke sa da Mari batare da tunanin komai ba, baffa ya d'aga hannun xai rama, fu'ad yayi saurin dakatar dashi, isowar sa kenan.
Sultan yace da ka barshi ya mare ni din, dana nuna masa ko ni waye da qarfin mulkina anan garin, wallahi summa tallahi wannan hannun sai na saka a gutsire shi ba uban da xai hukuntani akan wannan.
Jikin baffa yayi sanyi, nan da nan wata kwalla ta taru a idanuwansa yana kallon sultan, banda kud'i da rashin tarbiya taya qaramin yaro kamar wannan xai tsaya ci masa mutunci haka har ya kai ga marin sa.
Fu'ad ya fisgo sultan tare da dukan qirjinsa, baka da hankali xaka Mari dattijon mutane, akan wane dalili, mtsew ya juya yana kallon baffa ya riqo hannunsa.
Baba kayi haquri dan Allah, Allah yasa ka fahimci mgnr da nake ma naga kamar baka jin yaren namu.
Da kyar baffa yace ina ji kad'an ba komai, cikin wata hausa tashi ta koyo.
Fu'ad yaje yana tattara masa kayan sa da sultan ya watsar, yana tsaye yana kallon yanda sultan ke sinsinar rigarsa saboda ya riqasa, ya bude motar ya d'auko gorar ruwan faro ya xubawa jikinsa.
Fu'ad kallon sa kawai yayi ya girgixa kansa cikin jin haushin d'an uwan nasa kafin ya bawa baffa kayan yana qara bashi haquri, ya d'auko kud'i ya bawa baffa.
Baffa yaqi karba, ya juya ya fice jikinsa a sanyaye batare da ya tsaya jiran buba ba, yana ganin dalilin sa hakan ta faru dashi tabbas da bai tsaya jiran sa ba da wannan wulaqanci da cin fuska bai ci karo dasu a yau ba.
Fu'ad ya dube sa cikin bacin rai yace ya kamata ka sani shi musulmi a duk inda yake d'an uwan musulmi ne, mu dasu bamu da wani banbanci, meyasa a rayuwa kake wulaqanta talaka, su suka yi kansu ne ko kai kayi kanka ne.
Fad'a kake min saboda wannan qaxamin, just look yanda ya bata motar nan har yake d'aga hannu yace xai mare ni, chab, ya ciji labbansa na qasa tare da shafar sumar kansa xuciyarsa na masa xafi ya shiga motar batare da ya qara sauraren fu'ad ba.
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERA*
Haske writers Association
Fertymerh Xarah
*is not free pls, idan baka biya ba dan Allah kada ka karanta*
Bayan kwana bakwai da rasuwar halimatu aka rad'awa yarinya sunan mahaifiyar ta suna kiranta Hidaya.
Ba yanda yan'uwa ba suyi ba akan ya bada yarinyar aje da ita can cikin dangi a sami wanda xai shayar da ita, yaqi amincewa da mahaifinsa ya matsa sai ya fashe da kuka mai tsanani wanda dalilin haka aka bar mishi ita.
Bayan kwanaki suka tattara suka koma cikin qauyen su.
Afiya kuwa tun ranar da ta haihu da kwana biyu Aiman yasa suka dawo gida Nigeria saboda biki, xo kaga murna gurin yan uwa da abokan arxiki.
Duk shagalin bikin da ake sultan ko a jikinsa sai Ma ya fice daga gidan ya nufi gidan Aliyu da Rumaisa inda yaron su Fu'ad wanda ya xame masa babban aboki kuma d'an uwa indai yana Nigeria.
Yarinya taci sunan Ammi, mahaifiyar Afiya idan baku manta ba suna kiran ta da yasmeen.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya da dad'i ba dad'i, Hidaya tana samun kulawar mahaifinta sosai, kashin ta, wanka, wanki, fitsarinta duk shine, bai yarda da kowa ba indai akan yar'sa ne, bai yarda kowa ya kula masa ita ko ya dauke ta ba.
Maqota manya da yara yan uwansa fulani suna son d'aukar hidaya saboda yarinyar akwai shiga rai sosai, duk wanda yaxo ganin ta tabbas a hannunsa xaka ganta ka tafi.
Amma baa cikin ta na tashi nayi rayuwa ba, ni bana son wannan qasar dan Allah ka barni na koma.
Idan raina ya baci da kai game da qasar nan wallahi baxaka koma ba, xaka xauna nan tare da yar uwar ka Ameera, ka kiyayeni.
Sultan yayi shiru bai qara magana ba sanin halin kakan nasa, magana d'aya ya xartar da hukunci kuma dole abi, illah xuciyar sa dake quna.
Sarki ya jawo kayan abincin dake gabansa yana fad'in, kacokan na saka aka ma abinci daban dana su yarima, saboda kai na daban ne a gurina, kasani kaf cikin jikokina nafi son ka akan kowa amma duk acikin su ba wanda baya jin magana ta kamar kai.
Matso kaci abinci, xamuyi hira idan ka gama ina so na baka wani labari game da rayuwa da yanda ka dauki kanka, Sam mahaifinka ba haka yake ba, ko sanda yayi quruciya bai kyamaci talakawa ba ballantana qasar sa ta gado.
Sultan ya dauke kansa gefe, yana jin sanda sarki ya soma bud'e dishes din, qamshin abinci ya daki hancin sa, sai a lokacin ya tuna tun da suka sauka qasar bai ci komai ba saboda fushin da yake da kowa, ya saci kallon abincin, Sinasir ne da miyar ganye, beef sausage, da stuffed atomy, nan da nan cikin sa ya dauki wani kuka, ba dan ya so ba ya matsa ahankali kusa da sarki inda shi da kansa ya soma bashi da hannunsa cikin kulawa irin ta jika da kaka.
Bai dauki dogon lokaci tare da sarki ba ya fito dauke da makullin motar sa, duk gidan shi kad'ai ke hawan motar sarki ba wanda yake baiwa makulli idan ba sultan ba.
Kai tsaye ya nufi motar Qirar Opel Astra baqa wuluk sai sheqi take, gidan Ammi ya nufa (mahaifiyar Afiya) ya jima sosai a gidan kafin ya nufi gidan Aliyu, ko da yaje fu'ad baya gidan sai ya xauna tare da rumaisa yana bata labarin Phoenix ba kamar Nigeria ba.
Hidaya.....
Ina kika shiga hakane,
Baffa gani xuwa ina neman xani na ne ban gani ba.
Ya qarasa shiga cikin d'akin yana kallon yanda take lalaben inda xata ga xanin nata, yace yaushe kuma kika cire kayan?
Wanka nayi baffa, naji xafi yayi yawa baxan iya jira har ka dawo ba.
Ya qarasa kusa da ita had'e da riqo hannunta yana murxawa a hankali sai ga datti kamar wacce ta shekara batayi wanka ba, a hakan take cewa wai wanka tayi,
Yace dame kika yi wanka?
Baffa bansan inda xan ga sabulu ba sai nayi da ruwa kawai.
Yace to ki cire rigar kixo na miki wanka akwai datti a jikin ki bari na had'a ruwan wankan, ya fita.
Yana cikin had'a ruwan sai gata ta fito tana tafiya a hankali, ba komai jikin ta sai pant, ya riqo hannunta suka nufi toilet.
Basu jima ba ya fito dauke da ita sai dariya take da yanayin yanda ya dauko ta, bayan ya gama shiryata ya dube ta yana fad'in,
Hidaya mai kyau ce ko ba kwalliya, kin ganki kuwa,
Ta tunxure baki tana fad'in baffa yaushe xaka je birni ka siyo min kayan kwalliya da kamin alqawari.
Yau xan cika wannan alqawarin hidaya bari na shiga kasuwa naje na siyo maki, kada kije ko ina xan turo maki su Asiya su tayaki xama.
Ta soma tsalle cike da farin ciki, baffa ka siyomin harda sabbin slippers kaga wannan nawa ya tsufa ba dad'in tafiya.
Sai me kuma kike buqata,
Ka siyo min kuma kayan birni masu dad'i tare da irin wannan alawar da ka taba kawo min.
Ya tashi ya dauki kud'in sa ya saka cikin hular kayan sa ta fulani kafin ya maida hular akai ya saka, ya d'auki sandar sa ya fice.
Fu'ad shiru yayi yana kallon sultan tun dax'u da yaxo yake mitar wannan qasar tasu abin har ya soma bashi haushi.
Man tashi muje ka rakani xan karbo saqo kasuwa.
Wace kasuwa xan raka ka, da sauka ta yau a gari sai kuma naje wata uwa kasuwa sai kace gurin kirki.
Ba cikin kasuwa bane, ni me xanje yi cikin kasuwa, kasan saqon me xan karbo?
Sultan ya girgixa kansa batare da yayi magana ba.
Yasmeen ta aike ni fa kuma dole sai mun je tare da kai.
Mtsew sultan yaja dogon tsaki, shiyasa ta raina ka, taya yarinya yar shekara goma xata aike ka kaje har kake rawar jiki haka.
Qanwatace idan ta nemi abu nayi mata dole ne, rayuwar ka daban tawa daban, yanxu dai roqon ka nake ba dan yasmeen ba, kuma ba dan na isa ba, ka taimaka ka raka ni.
Baffa ya gama siyayyarsa duk abinda ya gani na wasa ko naci wanda ya birgesa ya siyawa hidayarsa, a gaggauce ya fito kasuwar yana neman abokin tafiyar sa da suka xo tare Buba,
Ko ina Buba ya shiga haka shi da ba gari ya sani sosai ba, ya soma waige waige bai gansa ba, ya d'auki kayan sa had'e da sandar sa ya qara gaba.
Dai dai gurin wata baqar mota ya tsaya, ya d'ora kayan sa akai, sai ga mai kankana yaxo wuce wa, ya tuna yanda hidaya ke mutuwar son ta, ya siya mata ya siyawa kansa yana sha, yayin da ruwan kankanar ke xuba a motar.
Duk abin nan da baffa keyi sultan na xaune cikin mota yana kallonsa cike da bacin rai musamman yanda yaga ruwan kankanar ke bata masa mota, har tsigar jikin sa ke tashi saboda kyankyami, wannan bafillatan ya raina masa wayo.
A fusacce ya fito cikin motar batare da tunanin komai ba ya d'auki kayan baffa ya soma wurgi da su, baffa ya juyo cikin xafin nama ganin waye mai wannan aikin na wulaqanta masa kayan hidaya, yayi qoqarin riqo sultan.
Da sauri sultan ya matsa tare da nuna sa da yatsansa cikin bacin rai,
Kul, kar ka soma tabani da wannan qaxamin hannun naka, kai wane irin daqiqin bafillatani ne, dubi yanda ka bata min mota.
Koda baffa baxai iya maida masa da hausa ba tabbas yaji abinda sultan din ya fad'a, dalilin haka baffa ya cakumo sultan din cikin xafin nama, tsananin bacin rai ya saka sultan dauke sa da Mari batare da tunanin komai ba, baffa ya d'aga hannun xai rama, fu'ad yayi saurin dakatar dashi, isowar sa kenan.
Sultan yace da ka barshi ya mare ni din, dana nuna masa ko ni waye da qarfin mulkina anan garin, wallahi summa tallahi wannan hannun sai na saka a gutsire shi ba uban da xai hukuntani akan wannan.
Jikin baffa yayi sanyi, nan da nan wata kwalla ta taru a idanuwansa yana kallon sultan, banda kud'i da rashin tarbiya taya qaramin yaro kamar wannan xai tsaya ci masa mutunci haka har ya kai ga marin sa.
Fu'ad ya fisgo sultan tare da dukan qirjinsa, baka da hankali xaka Mari dattijon mutane, akan wane dalili, mtsew ya juya yana kallon baffa ya riqo hannunsa.
Baba kayi haquri dan Allah, Allah yasa ka fahimci mgnr da nake ma naga kamar baka jin yaren namu.
Da kyar baffa yace ina ji kad'an ba komai, cikin wata hausa tashi ta koyo.
Fu'ad yaje yana tattara masa kayan sa da sultan ya watsar, yana tsaye yana kallon yanda sultan ke sinsinar rigarsa saboda ya riqasa, ya bude motar ya d'auko gorar ruwan faro ya xubawa jikinsa.
Fu'ad kallon sa kawai yayi ya girgixa kansa cikin jin haushin d'an uwan nasa kafin ya bawa baffa kayan yana qara bashi haquri, ya d'auko kud'i ya bawa baffa.
Baffa yaqi karba, ya juya ya fice jikinsa a sanyaye batare da ya tsaya jiran buba ba, yana ganin dalilin sa hakan ta faru dashi tabbas da bai tsaya jiran sa ba da wannan wulaqanci da cin fuska bai ci karo dasu a yau ba.
Fu'ad ya dube sa cikin bacin rai yace ya kamata ka sani shi musulmi a duk inda yake d'an uwan musulmi ne, mu dasu bamu da wani banbanci, meyasa a rayuwa kake wulaqanta talaka, su suka yi kansu ne ko kai kayi kanka ne.
Fad'a kake min saboda wannan qaxamin, just look yanda ya bata motar nan har yake d'aga hannu yace xai mare ni, chab, ya ciji labbansa na qasa tare da shafar sumar kansa xuciyarsa na masa xafi ya shiga motar batare da ya qara sauraren fu'ad ba.
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERA*
Haske writers Association
Fertymerh Xarah
*is not free pls, idan baka biya ba dan Allah kada ka karanta*
Bayan kwana bakwai da rasuwar halimatu aka rad'awa yarinya sunan mahaifiyar ta suna kiranta Hidaya.
Ba yanda yan'uwa ba suyi ba akan ya bada yarinyar aje da ita can cikin dangi a sami wanda xai shayar da ita, yaqi amincewa da mahaifinsa ya matsa sai ya fashe da kuka mai tsanani wanda dalilin haka aka bar mishi ita.
Bayan kwanaki suka tattara suka koma cikin qauyen su.
Afiya kuwa tun ranar da ta haihu da kwana biyu Aiman yasa suka dawo gida Nigeria saboda biki, xo kaga murna gurin yan uwa da abokan arxiki.
Duk shagalin bikin da ake sultan ko a jikinsa sai Ma ya fice daga gidan ya nufi gidan Aliyu da Rumaisa inda yaron su Fu'ad wanda ya xame masa babban aboki kuma d'an uwa indai yana Nigeria.
Yarinya taci sunan Ammi, mahaifiyar Afiya idan baku manta ba suna kiran ta da yasmeen.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya da dad'i ba dad'i, Hidaya tana samun kulawar mahaifinta sosai, kashin ta, wanka, wanki, fitsarinta duk shine, bai yarda da kowa ba indai akan yar'sa ne, bai yarda kowa ya kula masa ita ko ya dauke ta ba.
Maqota manya da yara yan uwansa fulani suna son d'aukar hidaya saboda yarinyar akwai shiga rai sosai, duk wanda yaxo ganin ta tabbas a hannunsa xaka ganta ka tafi.