Sashe 43
Sultan Merah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Oh wai hanifa, yarinyar qawar mamee ce kuma friend d'in su ameera ce, ranar ai duka muna tare, (cikin son d'aga mata hankali)yasmeen ta cigaba da cewa chab mutuwar son yaya sultan take ai, maganar da naji tanayi ranar wai tana so sultan yayi mata ta biyu da ita saboda baxata iya haqura da shi ba, so kin gani idan kika sa wasa wlhy xata kwace maki miji kinsan tafi ki waye wa duka rayuwar ta a Cameron tayi, ki daina masa gardama akan duk abinda yake so, kinga yaya fu'ad d'axu da xai tafi nayi masa kiss yafi a qirga cos bana son yaje na barshi da tunani,
Hidaya ta dube ta tana fad'in ba kuyi aure ba kuke wannan yasmeen, to ni ya kike so nayi?
Yasmeen tace ai auren xamuyi kuma yaya fu'ad yayana ne baxai cuce ni ba kiss nace mun yi ba wani abu daban ba, abinda xakiyi ki xauna kina tambayata ke da mijin ki, ta juya mata baya tana fad'in idan kin fita ki kashe min wannan hasken pls.
Bai yi tunanin xuwan ta a ranar ba, yana xaune yana chatting ta shigo kallon ta yayi shima ita yake kallo, yanayin ta yau a sanyaye babu bata fuska a wannan xuwan nata yau ko meyasa, yace banyi tunanin xaki xo ba ai tunda ga yasmeen.
Ta sunkuyar da kanta batare da tayi magana ba, yace kije kawai ku kwanta da yasmeen d'in, cikin fad'uwar gaba ta dube sa tana fad'in amma kaine kace fa kullum xamu riqa kwanciya tare har sanda xaka tafi.
Cikin mamaki yake kallon ta sai kuma ya basar batare da yayi magana ba ganin haka yasa taje ta hau gadon ta kwanta tana ajiyar xuciya a hankali, shi dai baice komai ba hankalin sa na kan wayar sa kamar daga sama yaji tana fad'in chatting kake yi da wasu matan ko?yayi shiru cikin mamaki kafin ya juya yana kallon ta yace me yasmeen ta gayamiki nasan ba banxa ba.
Cikin jin haushi ta tunxuro baki, hakan da tayi ya birge shi ya sunkuya ya kai mata kiss ga mamakin sa murmushi yaga tayi tana kallon sa kafin tace dan Allah kaje da ni?
Where?ya tambaye ta,
Phoenix bana ji kana fad'in kai kad'ai xaka tafi ba,
Yace kina xuwa ne, ta gyad'a kai da sauri, ya kwanta gefen ta yana fad'in meyasa.
Tace kowa xai tafi sai ni kad'ai xaa bari a gida, ya matso da ita xuwa jikinsa yana fad'in xaki iya gayawa daddy xaki bini, nan ma ta gyad'a kanta, yace idan an fara biki ki masa magana kina so ki bini kuma ke bakya son karatu anan sai acan, tayi shiru batasan dalili ba yau tana jin wani nishadi a tare da ita wanda ta dad'e bata ji ba tun ranar da suka rabu, ya gyara masu kwanciya yana fad'in barci hidaya itama murmushi tayi tare da sa hannu ta rungumo sa tana fad'in good nyt, shiru yayi yana kallon ta daren yau mamaki take bashi, cikin son gwada ta ya kai hannun sa cikin rigar barcin ta amma ga mamakin sa rumtse idanun ta kawai tayi tana fad'in ba kace barci xamuyi ba, da kyar yace shikenan na bari, pray for us....
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980*
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERAH*
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
Kallon sa tayi tana fad'in kai wane irin mutum ne da bashi da xuciya.
Bai yi magana ba ya xauna had'e da tankwashe qafafuwan sa yana nuna mata kusa dashi alamar ta xauna anan.
Na xauna kusa da kai akan wane dalili, taja qaramin tsaki ta nufi hanyar fita yasa mata qafa ai kuwa ba shiri ta fado jikinsa saura kad'an suyi baya ya taro ta, tsura masa idanu tayi kamar yanda shima ya kafe ta da idanuwa, yatsansa yasa yana xagaya lips d'in ta dashi a hankali ya soma yi qasa dashi xuwa qirjinta, ta bige mashi hannu tana qoqarin tashi ya riqe ta kyam.
Muryar baffa suka ji yana fad'in, baxaka bud'e qofar ba kaxo ka fice min a gida shashasha, ke hidaya me kike jira kika xauna sauraren sa maza fito.
Ko tunanin me sultan yayi sai ya ture ta ya tashi ya bud'e qofar ya fito, baffa na ganin sa ya soma balbalin fad'a duk kalar xagin da ya xo masa ranar ba irin wanda bai ma sultan ba, sultan ko kallon sa bai yi ba yasa kai ya fice daga gidan.
Aiman da kansa ya shirya ya nufi qauyen tare da jagorar fu'ad shine ma ya tuqa mota.
Sosai aiman yayi mamakin qauyen da yanda sultan ke xarya acikin sa kamar mai xuwa unguwa, dama wannan qauyen hidaya ta fito, yau gashi sanadin sultan yaxo inda bai Ma taba tunanin xuwa ba.
Baffa na ganin aiman ya tarbe sa cikin farin ciki, tabarma ya shimfida masa suka xauna duka, hidaya na jin daddy ya xo ta fito da sauri tana gaida shi sai kallon ta yake duk ta canxa kamar ba ita ba, sam hidaya baxata iya rayuwar wannan qauyen ba daga yanayin yanda jikinta ya soma komawa a yanxu.
Baffa yace ina ce ba dai kaxo kan mgnr hidaya bane dan har yanxu
ina kan bakana baxata koma ga wannan yaron ba.
Murmushi aiman yayi yana fad'in ai kana bari mu gama gaisawa kaji dalilin xuwa na tukunna, maganar komawar hidaya ya rage naka sultan matsayin d'a yake a wurin ka xaka iya bashi ko ka hana shi ban damu ba, ni naxo kan maganar karatun hidaya ne saboda admission dana nema masu ya kusa fitowa, ban sani ba ko harda karatun ka yanke mata qauna daga samun sa?
Baffa yayi shiru jiki a sanyaye da kyar ya bud'e baki yace aa ni ban hanata karatu ba domin yana cikin burina, qoqarin da kake akan hidaya Allah kad'ai xai biya ka kuma nagode sosai Allah ya saka ma.
Aiman yayi murmushi yana fad'in amin, ya dubi hidaya yana fad'in sai kika manta da daddy ko sau d'aya baki nemi kije ki gan shi ba.
Tasa tafukkan hannuwan ta tana rufe fuska cikin jin kunya, tace aa daddy kullum kana raina kuma xan xo na ganka har gida.
Allah yasa ya fad'a yana tashi tare da xaro kud'i a aljihunsa ya ajiyewa baffa yana fad'in har yanxu kud'in sadakin hidaya ne na biyo ka dasu da ka barmin ina ta ajiya, sultan xai xo xaka iya bashi sadakin ya bada takardar hidaya ni kud'i sun fita daga hannu na daga haka bai qara cewa komai ba yayi masa sallama ya fice.
Sosai ranar aiman ya bar baffa da tunani iri iri.
Dawowar da kwana biyu daga qauyen ya dubi sultan bayan ya gama breakfast yace ka d'auke qafar ka a wannan qauyen har xuwa wani lokaci, sultan ya tsura masa ido jin dalili Afiya kuwa kallon sa tayi tana fad'in aa saboda me inaji kace ka cire hannun ka a wannan al'amari miye damuwar ka yanxu da xuwan sa ko rashin xuwan sa.
Aiman ya tashi yana goge bakin sa da tissue, umarni nake bashi a matsayin mahaifi ba shawara ba kada ya taka wannan qauyen har xuwa wani lokaci, ya juya ya fice.
Mami karki ce komai please barshi dama ko bai hana ba baxan ne ba nagaji da wannan wulaqanci ni yanxu kiyi masa tafiyar komawa na, am tired of this country, ina so na koma qarshen wannan watan.
Tace shikenan ba damuwa gwanda ka koma ka huta ma ko xaka manta da wannan yarinyar, idan kaje ka kula da kanka sosai bana so ka saka wata damuwa a rai kuma.
Yace insha Allah mami...
Ranka shi dad'e, alfarma naxo ayimin kamar yanda ake yi ma kowa a gidan nan nima aure nake so ayi min.
Aure?sarki ya tambaya yana kallon fu'ad d'in,
Yace eh, nima granny ayi min aure kamar yanda aka yiwa sultan tunda nama girme sa fa.
Saboda sultan yayi aure kake so ayi ma aure, ina ji kasan dalilin nashi auren ko.
Fu'ad ya tunxuro baki, ni dai a duba min nima ayi min tunda dai har na buqaci hakan.
Yace gaskiya ne da kaima kaje ka d'auko abin kunya gwanda ayi ma auren kuwa, ya janyo wayar sa yayi kiran aiman cikin gaggawa kana ya kira aliyu shima yana neman sa da gaggawa.
Fu'ad ya dube sa cikin bacin rai yana fad'in meyasa xaka kira su naxo muyi magana a sirrance sai ka kira su Abba yau na shiga uku.
Na kira su ne saboda ka maimaita abinda kace, sai ka xauna anan kuma idan kayi yunqurin fita daga falon nan xan saka sarkin fada ha hukunta min kai.
Fu'ad ya d'auke kansa gefe yana qunquni, ya jima sosai a wurin kafin iyayen maza su xo, anan sarki ya saka shi maimaita abin da ya fad'a, aliyu xai yi magana aiman ya katse sa tare da kallon fu'ad d'in yana fad'in wacece kake so?
Cikin fad'uwar gaba yace yasmeen,
Aliyu yace ita amira fa me kake nufi?
Sarki kuwa sai cewa yayi xancen banxa kake duka duka yasmeen d'in tashin yaushe ce da xaa aura maka ita.
Aiman shiru yayi cike da mamaki shi yama rasa me xai ce, ko amira dake da 20 baida burin aurad da ita a yanxu ballantana yasmeen dake da 15 yana ji ko Afiya baxata yarda da hakan ba yanda take ji da yasmeen autar ta.
Fu'ad yace amma ai hidaya ma yarinya ce aka bata sultan k....
Aliyu ya bige mashi baki yana fad'in kaine xaka fad'a mana abinda yafi dacewa kome, baxaa baka yasmeen ba ko amira baxaa baka yanxu ba sai nan gaba.
Cikin tashin hankali fu'ad ya juya yana kallon merah kamar xai yi kuka yana fad'in dan Allah daddy ka bani yasmeen ni ina son ta kuma itama tana sona ka tambaye ta kaji.
Aiman yace karka damu xan baka yasmeen.
Hidaya ta dube ta tana fad'in ba kuyi aure ba kuke wannan yasmeen, to ni ya kike so nayi?
Yasmeen tace ai auren xamuyi kuma yaya fu'ad yayana ne baxai cuce ni ba kiss nace mun yi ba wani abu daban ba, abinda xakiyi ki xauna kina tambayata ke da mijin ki, ta juya mata baya tana fad'in idan kin fita ki kashe min wannan hasken pls.
Bai yi tunanin xuwan ta a ranar ba, yana xaune yana chatting ta shigo kallon ta yayi shima ita yake kallo, yanayin ta yau a sanyaye babu bata fuska a wannan xuwan nata yau ko meyasa, yace banyi tunanin xaki xo ba ai tunda ga yasmeen.
Ta sunkuyar da kanta batare da tayi magana ba, yace kije kawai ku kwanta da yasmeen d'in, cikin fad'uwar gaba ta dube sa tana fad'in amma kaine kace fa kullum xamu riqa kwanciya tare har sanda xaka tafi.
Cikin mamaki yake kallon ta sai kuma ya basar batare da yayi magana ba ganin haka yasa taje ta hau gadon ta kwanta tana ajiyar xuciya a hankali, shi dai baice komai ba hankalin sa na kan wayar sa kamar daga sama yaji tana fad'in chatting kake yi da wasu matan ko?yayi shiru cikin mamaki kafin ya juya yana kallon ta yace me yasmeen ta gayamiki nasan ba banxa ba.
Cikin jin haushi ta tunxuro baki, hakan da tayi ya birge shi ya sunkuya ya kai mata kiss ga mamakin sa murmushi yaga tayi tana kallon sa kafin tace dan Allah kaje da ni?
Where?ya tambaye ta,
Phoenix bana ji kana fad'in kai kad'ai xaka tafi ba,
Yace kina xuwa ne, ta gyad'a kai da sauri, ya kwanta gefen ta yana fad'in meyasa.
Tace kowa xai tafi sai ni kad'ai xaa bari a gida, ya matso da ita xuwa jikinsa yana fad'in xaki iya gayawa daddy xaki bini, nan ma ta gyad'a kanta, yace idan an fara biki ki masa magana kina so ki bini kuma ke bakya son karatu anan sai acan, tayi shiru batasan dalili ba yau tana jin wani nishadi a tare da ita wanda ta dad'e bata ji ba tun ranar da suka rabu, ya gyara masu kwanciya yana fad'in barci hidaya itama murmushi tayi tare da sa hannu ta rungumo sa tana fad'in good nyt, shiru yayi yana kallon ta daren yau mamaki take bashi, cikin son gwada ta ya kai hannun sa cikin rigar barcin ta amma ga mamakin sa rumtse idanun ta kawai tayi tana fad'in ba kace barci xamuyi ba, da kyar yace shikenan na bari, pray for us....
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980*
[11/20, 10:25 AM] Ummi Tandama: *SULTAN MERAH*
*littafina na kud'i ne kada ka karanta baka biya ba xaka bada haqqi inda baka da ikon biya, idan kana so kayi magana ta wannan number 08169334980 or
08030811300*
Kallon sa tayi tana fad'in kai wane irin mutum ne da bashi da xuciya.
Bai yi magana ba ya xauna had'e da tankwashe qafafuwan sa yana nuna mata kusa dashi alamar ta xauna anan.
Na xauna kusa da kai akan wane dalili, taja qaramin tsaki ta nufi hanyar fita yasa mata qafa ai kuwa ba shiri ta fado jikinsa saura kad'an suyi baya ya taro ta, tsura masa idanu tayi kamar yanda shima ya kafe ta da idanuwa, yatsansa yasa yana xagaya lips d'in ta dashi a hankali ya soma yi qasa dashi xuwa qirjinta, ta bige mashi hannu tana qoqarin tashi ya riqe ta kyam.
Muryar baffa suka ji yana fad'in, baxaka bud'e qofar ba kaxo ka fice min a gida shashasha, ke hidaya me kike jira kika xauna sauraren sa maza fito.
Ko tunanin me sultan yayi sai ya ture ta ya tashi ya bud'e qofar ya fito, baffa na ganin sa ya soma balbalin fad'a duk kalar xagin da ya xo masa ranar ba irin wanda bai ma sultan ba, sultan ko kallon sa bai yi ba yasa kai ya fice daga gidan.
Aiman da kansa ya shirya ya nufi qauyen tare da jagorar fu'ad shine ma ya tuqa mota.
Sosai aiman yayi mamakin qauyen da yanda sultan ke xarya acikin sa kamar mai xuwa unguwa, dama wannan qauyen hidaya ta fito, yau gashi sanadin sultan yaxo inda bai Ma taba tunanin xuwa ba.
Baffa na ganin aiman ya tarbe sa cikin farin ciki, tabarma ya shimfida masa suka xauna duka, hidaya na jin daddy ya xo ta fito da sauri tana gaida shi sai kallon ta yake duk ta canxa kamar ba ita ba, sam hidaya baxata iya rayuwar wannan qauyen ba daga yanayin yanda jikinta ya soma komawa a yanxu.
Baffa yace ina ce ba dai kaxo kan mgnr hidaya bane dan har yanxu
ina kan bakana baxata koma ga wannan yaron ba.
Murmushi aiman yayi yana fad'in ai kana bari mu gama gaisawa kaji dalilin xuwa na tukunna, maganar komawar hidaya ya rage naka sultan matsayin d'a yake a wurin ka xaka iya bashi ko ka hana shi ban damu ba, ni naxo kan maganar karatun hidaya ne saboda admission dana nema masu ya kusa fitowa, ban sani ba ko harda karatun ka yanke mata qauna daga samun sa?
Baffa yayi shiru jiki a sanyaye da kyar ya bud'e baki yace aa ni ban hanata karatu ba domin yana cikin burina, qoqarin da kake akan hidaya Allah kad'ai xai biya ka kuma nagode sosai Allah ya saka ma.
Aiman yayi murmushi yana fad'in amin, ya dubi hidaya yana fad'in sai kika manta da daddy ko sau d'aya baki nemi kije ki gan shi ba.
Tasa tafukkan hannuwan ta tana rufe fuska cikin jin kunya, tace aa daddy kullum kana raina kuma xan xo na ganka har gida.
Allah yasa ya fad'a yana tashi tare da xaro kud'i a aljihunsa ya ajiyewa baffa yana fad'in har yanxu kud'in sadakin hidaya ne na biyo ka dasu da ka barmin ina ta ajiya, sultan xai xo xaka iya bashi sadakin ya bada takardar hidaya ni kud'i sun fita daga hannu na daga haka bai qara cewa komai ba yayi masa sallama ya fice.
Sosai ranar aiman ya bar baffa da tunani iri iri.
Dawowar da kwana biyu daga qauyen ya dubi sultan bayan ya gama breakfast yace ka d'auke qafar ka a wannan qauyen har xuwa wani lokaci, sultan ya tsura masa ido jin dalili Afiya kuwa kallon sa tayi tana fad'in aa saboda me inaji kace ka cire hannun ka a wannan al'amari miye damuwar ka yanxu da xuwan sa ko rashin xuwan sa.
Aiman ya tashi yana goge bakin sa da tissue, umarni nake bashi a matsayin mahaifi ba shawara ba kada ya taka wannan qauyen har xuwa wani lokaci, ya juya ya fice.
Mami karki ce komai please barshi dama ko bai hana ba baxan ne ba nagaji da wannan wulaqanci ni yanxu kiyi masa tafiyar komawa na, am tired of this country, ina so na koma qarshen wannan watan.
Tace shikenan ba damuwa gwanda ka koma ka huta ma ko xaka manta da wannan yarinyar, idan kaje ka kula da kanka sosai bana so ka saka wata damuwa a rai kuma.
Yace insha Allah mami...
Ranka shi dad'e, alfarma naxo ayimin kamar yanda ake yi ma kowa a gidan nan nima aure nake so ayi min.
Aure?sarki ya tambaya yana kallon fu'ad d'in,
Yace eh, nima granny ayi min aure kamar yanda aka yiwa sultan tunda nama girme sa fa.
Saboda sultan yayi aure kake so ayi ma aure, ina ji kasan dalilin nashi auren ko.
Fu'ad ya tunxuro baki, ni dai a duba min nima ayi min tunda dai har na buqaci hakan.
Yace gaskiya ne da kaima kaje ka d'auko abin kunya gwanda ayi ma auren kuwa, ya janyo wayar sa yayi kiran aiman cikin gaggawa kana ya kira aliyu shima yana neman sa da gaggawa.
Fu'ad ya dube sa cikin bacin rai yana fad'in meyasa xaka kira su naxo muyi magana a sirrance sai ka kira su Abba yau na shiga uku.
Na kira su ne saboda ka maimaita abinda kace, sai ka xauna anan kuma idan kayi yunqurin fita daga falon nan xan saka sarkin fada ha hukunta min kai.
Fu'ad ya d'auke kansa gefe yana qunquni, ya jima sosai a wurin kafin iyayen maza su xo, anan sarki ya saka shi maimaita abin da ya fad'a, aliyu xai yi magana aiman ya katse sa tare da kallon fu'ad d'in yana fad'in wacece kake so?
Cikin fad'uwar gaba yace yasmeen,
Aliyu yace ita amira fa me kake nufi?
Sarki kuwa sai cewa yayi xancen banxa kake duka duka yasmeen d'in tashin yaushe ce da xaa aura maka ita.
Aiman shiru yayi cike da mamaki shi yama rasa me xai ce, ko amira dake da 20 baida burin aurad da ita a yanxu ballantana yasmeen dake da 15 yana ji ko Afiya baxata yarda da hakan ba yanda take ji da yasmeen autar ta.
Fu'ad yace amma ai hidaya ma yarinya ce aka bata sultan k....
Aliyu ya bige mashi baki yana fad'in kaine xaka fad'a mana abinda yafi dacewa kome, baxaa baka yasmeen ba ko amira baxaa baka yanxu ba sai nan gaba.
Cikin tashin hankali fu'ad ya juya yana kallon merah kamar xai yi kuka yana fad'in dan Allah daddy ka bani yasmeen ni ina son ta kuma itama tana sona ka tambaye ta kaji.
Aiman yace karka damu xan baka yasmeen.