Sashe 31
Sartse Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana faWin haka ta fice, hannuna na Wora a goshine tare da faWin.
Hhhm, Ya Allah.
Šakin da ya shiga na bi shi, ina zuwa na tarar da shi zauna a kan gado, idanunsa sunyi jawur alamun ya ci kuka ya gode Allah.
Legendspen
08129553971
*SARTSE*
-Amanar-Janafty-
*Sayyid Legendspen*
MAH/2026/001
Sadaukarwa.
RAMLAT ABDULRAHMAN MANGA
(Mai Dambu)
Shafi na ashirin da uku.
(23)
Ya salam! Me ya faru Sardauna?
Wasu hawayen ne suka fara fitowa daga idanunsa, waWanda suka ™ara Wagamin hankali, ya ri™e hannu.
Nana nagaji, ina danne zuciyata ina sonki, bana son abinda zai cuceki, amma Hajiya ta dage wai tana son ganin jikokinta, Nana ko zuwa gidan Hajiya bana son yi, bana so na ji an soke ki ko anci mutunciki, Nana bana son zaluntarki, bana son cutar da zuciyarki, bazan iya ™ara aure ba kwata kwata, karki ga yadda ake zancen nan a family house kamar akaina aka fara shekara uku da aure ba haihuwa. Hon haihuwar nan dole ne?.
Wani irim tausayinsa neya ratsamin zuciyata, sai na ji dama ni ce nake shiga wannan matsin ba Sardauna ba, dama nice nake wannan kukan ba Sardauna ba, bazan iya jure ganin hawayen Sardauna ba, suma azabatar da rayuwata.
Ka yi ha™uri, haihuwa ba dole ba ce, amma tabbas a idon iyayenmu gani suke dole ne, Sardauna a yanzu ma da ka zo maganar muke da Bilkisu amma ta™i fahimta ta duk da nasan zata fahimta in sha Allah. Ina tunanin idan ka yarda zanje gidansu gobe mu sake magana da ita.
Hon ina cikin damuwa, ina cikin tashin hankali, rayuwa ta yi min ba™i mutuncina yana watangarirya. Na yarda ki je da kanki, kisan yadda zaki yi da ita ta amince, Hon ki dur™usa mata a ™afa, ko ni naje na dur™usa mata kawai Hon, da mutuncina ya zube a idon duniya, gwanda na yi haka, ko menene zan iya yi mata wallahi indai zata aureni.
Ya zaayi kaje ka dur™usa mata? Haba dai. Ka barni da kaina zanje gobe, zan yi magana da ita ta yadda dole zata amince, ka sa ha™uri a ranka dan Allah.
Nana idan ba ta amince ba ina cikin tashin hankali, ni dake Nana bamu da wata mafita.
Ji na yi kamar na tashi a cikin daren na je gidansu Bilkisu amma ba hali, da™yar na lallaSa Sardauna ya nutsu amma bai iya cin abinci ba, haka muka kwanta duk ranmu ba daWi. Washe gari lokaci Waya muka fita dashi, ya yi ofis ni kuma na yi gidansu Bilkisu ta hanyar kwantancen da ta yi min tun kwanaki. A bakin gate Win na tarar da wata mata mai kama da Bilkisu na shirin fita, ™asa na tsugunna tare da faWin.
Ina kwana?
Lafiya.
Ta amsamin a da™ile, sannan ta ce.
Wa kike nema.
Bilkisu.
Tana ciki.
Ta faWa tare da hucewa, na kusa minti biyar a tsaye ina faman tunanin ta yadda zan fara da Bilkisu, bana son ta tirjemin kamar yadda ta yi jiya. A hankali na tura ™ofar falon na shiga, zaune na tarar da su 'yan mata ne sun kai su biyar da alamu ma wasu ™awayenta dan ba 'yan gidansu ba ne, duk da nima wannan ne zuwa na na farko gidansu. cikin wani irin yanayi kamar na isgili haka ta tarbeni.
"A'a Nana kina ™araso."
Na yi mata murmushi sannan na ce.
"Eyh wlhi, ya gida?"
"Muna lafiya."
Zama na yi sannan na kalli sauran matan dake Wakin, sannan na ce.
"Sannunku."
Bansaniba ko sun amsa ko basu amsa ba, nidai abinda ke gabana shine kaWai ke damuna.
Gaba Waya tunanin maganganun da muka yi da Sardauna ya cika min ™wakwalwa, bana iya tuna komai sai muryarsa.
'Nana nagaji, ina danne zuciyata ina sonki, bana son abinda zai cuceki, amma Hajiya ta dage wai tana son ganin jikokinta, Nana ko zuwa gidan Hajiya bana son yi, bana so na ji an soke ki ko anci mutunciki, Nana bana son zaluntarki, bana son cutar sa zuciyarki, bazan iya ™ara aure ba kwata kwata, karki ga yadda ake zancen nan a family house kamar akaina aka fara shekara uku da aure ba haihuwa. Hon haihuwar nan dole ne?.'
"Allah Sarki Mijina."
Na faWa a zuciyata, a fili sai kuma na kalli Bilkisu na ce.
"Dan Allah magana nake so mu yi dake, ina son mu shiga daga ciki."
Dariya ta yi ita da mutanen nan nata sannan ta ce.
"Haba Nana kamar ba wise ba."
Šaya cikin ™awayen ta ce.
"Baiwar Allah kizo ki ganmu tare sannan ki ce wai ta tashi ku shiga ciki a wane dalili?"
Baki sake nake kallon ikon Allah.
"Nana waWannan ™awayena ne duk wani sirri zan iya yi dasu, dan haka ki faWi abinda zaki faWa."
Ji nai na yi wani irin muzanta, kamar bata san maganar da zamuyi ba, to ma wai '™awayenta ™awayena ne?, ko da ™awaye na ne kowacce magana yakamata na yi a gabansu?.
"Hon ina cikin damuwa, ina cikin tashin hankali, rayuwa ta yi min ba™i mutuncina yana tangarirya Hon, na yarda amma ki je da kanki kisan yadda zaki yi da ita ta amince, Hon ki dur™usa mata a ™afa, ko ni naje na dur™usa mata kawai Hon, da mutuncina ya zube a idon duniya, gwanda na yi haka."
Kalaman Sardauna suka dawo kunnuwa kamar yanzu yake faWinsu.
"Bazan taSa bari ka hula™anta ba in sha Allah Mijina."
Na faWa, sannan na kalleta tare da tasowa zuwa inda take, na sanya gwiwoyina a ™asa sannan na ce.
"Maganar mu ta jiya, ki taimaka ki auri mijina."
Wata shegiyar dariya na ji ™awayen na ta sun kice da ita, kamar daman jira suke na yi magana.
Bilkisu wannan mahaukaciya ce?
Šaya cikin ™awayenta ta faWa, tana wata irin dariya.
Bana ce ba, ni yadda nasanta lafiya ™alau take, amma daga jiya zuwa yau gaba Waya ta canja.
Bilkisu kinsan komai, wannan abun mafita ce gani da ke.
Nana ki saurareni, na gama magana fa wai ma idan aure ne macece zata nema masa aure? Ke awa da zaki nema masa aure, ba zai zo da kansa ba? Kinga kenan kece kika aureni bashi ba.
Ba haka ba ne Bilkisu, kusancin dake tsakanina dake ne yaja haka, amma da kin bashi dama zai zo da kansa Bilkisu.
Ke amma kin rako mata wallahi, bantaSa ganin ballagaza marar kishin kai ba irinki, mijin naki kike yawo da shi a haka? Kina neman a aure shi? Sannu Saratu ba ki yi wa kanki tanadi ba wallahi, bama alfahari dake.
Wani irin Waci na ji ya tsayamin a ma™ogwaro zuciyata ta fara wani irin raWaWi. Ko Bilkisu ta kawo waWannan ™awayen na ta suci mutunci na ne?. Na tambayi kaina, ban kai ga samun amsa ba na ji wata ta ce.
Ni yau na fara ganin asara irin wannan ba, amma dai duk da yadda aka yi mijinne baya sonta, shine ya bata dama ta kawo mai wata ko ya rabu da ita.
Suka tuntsire da dariya, Bilkisu ta ce.
Ba fa haka ba ne, ni bansan mene asalin matsalal ba kamar haihuwa ne ba ta yi.
Wani zafi na ji a zuciyata, wai Bilkisu ke hula™antani, tana shela da ni haka, kamar ba ta san komai ba.
Ai kuwa babbar matsala ce, dole ta fito ta nema masa aure kafin ya kaWata, dan ba kowa zai iya jurar mace daga ci sai kashi ba.
˜walla na ji tana zirara daga idona, a fili na furta.
Ya Allah Ka na ji ka na gani.
Nana idan zaki tashi ki tashi, babu abinda zai sa na auri mijinki, gwanda ma ke nemi wata mafitar.
Ji ta ballagaza. Wannan ita ce maganar da tafi ™onamin rai, ba shiri na mi™e a raina na ™udiri cewar zan nemawa Sardauna wata ba dole sai Bilkisu ba, tun da daman ba sonta yake ba.
Na gode Bilkisu.
To Nanan Sardauna, ki gaida gida sannan ki canja shawara. Bilkisu ta faWa, wata cikin ™awayen ta ce.
Ki canja tunani kam, kuma a dage a rage ci tun da ba haihuwa za ayi ba.
Ban kai ga ™arasa fita ba, na ji sun kece da wata irin dariya, haka na tawo ina haWa hanya sakamakon matsanancin jirin da nake ji, fuskata ta ji™e shargab da hawaye, wannan cin mutuncin har ina? Lallai Bilkisu.
A haka na shigo cikin gidan, daidai lokacin da Turaki ya fito daga Sangarensa, da sauri na yi ™asa da kaina sabida kar ya ga fuskata. Ba ni da damar yin sauri sabida jirin da nake ji, hakan yasa na tafi a hankali.
Nana!
Ya kira sunana, ta dole na tsaya ba tare da na juyo ba.
Kuna waya da Hajiyarki?
Na gyaWa kai, ba tare da na yi magana ba.
Good. Ya faWa tare da fara tafiya, jan hanci na yi tare da wata shashe™a da ta ™wacemin ba tare da na shirya ma ta ba ya sa shi dawowa.
Nana! Meke damunki? Kuka kike?
A a.
˜arya zaki yi min, Sardauna ne ba lafiya?
A a.
To me ya sa ki Kuka?
Ya faWa yana matsowa inda nake, girgiza kai na yi bance komai ba.
Me ya saki Kuka!
Ya faWa a tsawace.
Ba komai, ka yi ha™uri, zan faWa ma.
Ha™urin me Nana? Me ya ta Sa ki haka?
Ka yi ha™uri, zan faWa ma.
Na sake maimaitawa gaba Waya na ruWe.
Nana kina da damuwa ne? Duk kin ruWe kin fita hayyacinki, are you okay?
Yes! I m okay.
Hhhm.
Kawai ya faWa tare da sa kai ya fice, ni kuwa har da harWe ™afa sabida sauri na shige ciki, ina shiga na faWa kan kujera na fashe da kuka, mai tsuma zuciya. Kuka nake yi mai ™arfi har sai da na fara jin Waci a ma™wogarona. Kukan da ya haifarmin da wani ciwon kan wanda ya haWe da jirin da nake ji gaba Waya na ji duniyar ta fara yi min zafi, abubuwan sun har gitsemin sama ta juye ™asa.
Hhhm, Ya Allah.
Šakin da ya shiga na bi shi, ina zuwa na tarar da shi zauna a kan gado, idanunsa sunyi jawur alamun ya ci kuka ya gode Allah.
Legendspen
08129553971
*SARTSE*
-Amanar-Janafty-
*Sayyid Legendspen*
MAH/2026/001
Sadaukarwa.
RAMLAT ABDULRAHMAN MANGA
(Mai Dambu)
Shafi na ashirin da uku.
(23)
Ya salam! Me ya faru Sardauna?
Wasu hawayen ne suka fara fitowa daga idanunsa, waWanda suka ™ara Wagamin hankali, ya ri™e hannu.
Nana nagaji, ina danne zuciyata ina sonki, bana son abinda zai cuceki, amma Hajiya ta dage wai tana son ganin jikokinta, Nana ko zuwa gidan Hajiya bana son yi, bana so na ji an soke ki ko anci mutunciki, Nana bana son zaluntarki, bana son cutar da zuciyarki, bazan iya ™ara aure ba kwata kwata, karki ga yadda ake zancen nan a family house kamar akaina aka fara shekara uku da aure ba haihuwa. Hon haihuwar nan dole ne?.
Wani irim tausayinsa neya ratsamin zuciyata, sai na ji dama ni ce nake shiga wannan matsin ba Sardauna ba, dama nice nake wannan kukan ba Sardauna ba, bazan iya jure ganin hawayen Sardauna ba, suma azabatar da rayuwata.
Ka yi ha™uri, haihuwa ba dole ba ce, amma tabbas a idon iyayenmu gani suke dole ne, Sardauna a yanzu ma da ka zo maganar muke da Bilkisu amma ta™i fahimta ta duk da nasan zata fahimta in sha Allah. Ina tunanin idan ka yarda zanje gidansu gobe mu sake magana da ita.
Hon ina cikin damuwa, ina cikin tashin hankali, rayuwa ta yi min ba™i mutuncina yana watangarirya. Na yarda ki je da kanki, kisan yadda zaki yi da ita ta amince, Hon ki dur™usa mata a ™afa, ko ni naje na dur™usa mata kawai Hon, da mutuncina ya zube a idon duniya, gwanda na yi haka, ko menene zan iya yi mata wallahi indai zata aureni.
Ya zaayi kaje ka dur™usa mata? Haba dai. Ka barni da kaina zanje gobe, zan yi magana da ita ta yadda dole zata amince, ka sa ha™uri a ranka dan Allah.
Nana idan ba ta amince ba ina cikin tashin hankali, ni dake Nana bamu da wata mafita.
Ji na yi kamar na tashi a cikin daren na je gidansu Bilkisu amma ba hali, da™yar na lallaSa Sardauna ya nutsu amma bai iya cin abinci ba, haka muka kwanta duk ranmu ba daWi. Washe gari lokaci Waya muka fita dashi, ya yi ofis ni kuma na yi gidansu Bilkisu ta hanyar kwantancen da ta yi min tun kwanaki. A bakin gate Win na tarar da wata mata mai kama da Bilkisu na shirin fita, ™asa na tsugunna tare da faWin.
Ina kwana?
Lafiya.
Ta amsamin a da™ile, sannan ta ce.
Wa kike nema.
Bilkisu.
Tana ciki.
Ta faWa tare da hucewa, na kusa minti biyar a tsaye ina faman tunanin ta yadda zan fara da Bilkisu, bana son ta tirjemin kamar yadda ta yi jiya. A hankali na tura ™ofar falon na shiga, zaune na tarar da su 'yan mata ne sun kai su biyar da alamu ma wasu ™awayenta dan ba 'yan gidansu ba ne, duk da nima wannan ne zuwa na na farko gidansu. cikin wani irin yanayi kamar na isgili haka ta tarbeni.
"A'a Nana kina ™araso."
Na yi mata murmushi sannan na ce.
"Eyh wlhi, ya gida?"
"Muna lafiya."
Zama na yi sannan na kalli sauran matan dake Wakin, sannan na ce.
"Sannunku."
Bansaniba ko sun amsa ko basu amsa ba, nidai abinda ke gabana shine kaWai ke damuna.
Gaba Waya tunanin maganganun da muka yi da Sardauna ya cika min ™wakwalwa, bana iya tuna komai sai muryarsa.
'Nana nagaji, ina danne zuciyata ina sonki, bana son abinda zai cuceki, amma Hajiya ta dage wai tana son ganin jikokinta, Nana ko zuwa gidan Hajiya bana son yi, bana so na ji an soke ki ko anci mutunciki, Nana bana son zaluntarki, bana son cutar sa zuciyarki, bazan iya ™ara aure ba kwata kwata, karki ga yadda ake zancen nan a family house kamar akaina aka fara shekara uku da aure ba haihuwa. Hon haihuwar nan dole ne?.'
"Allah Sarki Mijina."
Na faWa a zuciyata, a fili sai kuma na kalli Bilkisu na ce.
"Dan Allah magana nake so mu yi dake, ina son mu shiga daga ciki."
Dariya ta yi ita da mutanen nan nata sannan ta ce.
"Haba Nana kamar ba wise ba."
Šaya cikin ™awayen ta ce.
"Baiwar Allah kizo ki ganmu tare sannan ki ce wai ta tashi ku shiga ciki a wane dalili?"
Baki sake nake kallon ikon Allah.
"Nana waWannan ™awayena ne duk wani sirri zan iya yi dasu, dan haka ki faWi abinda zaki faWa."
Ji nai na yi wani irin muzanta, kamar bata san maganar da zamuyi ba, to ma wai '™awayenta ™awayena ne?, ko da ™awaye na ne kowacce magana yakamata na yi a gabansu?.
"Hon ina cikin damuwa, ina cikin tashin hankali, rayuwa ta yi min ba™i mutuncina yana tangarirya Hon, na yarda amma ki je da kanki kisan yadda zaki yi da ita ta amince, Hon ki dur™usa mata a ™afa, ko ni naje na dur™usa mata kawai Hon, da mutuncina ya zube a idon duniya, gwanda na yi haka."
Kalaman Sardauna suka dawo kunnuwa kamar yanzu yake faWinsu.
"Bazan taSa bari ka hula™anta ba in sha Allah Mijina."
Na faWa, sannan na kalleta tare da tasowa zuwa inda take, na sanya gwiwoyina a ™asa sannan na ce.
"Maganar mu ta jiya, ki taimaka ki auri mijina."
Wata shegiyar dariya na ji ™awayen na ta sun kice da ita, kamar daman jira suke na yi magana.
Bilkisu wannan mahaukaciya ce?
Šaya cikin ™awayenta ta faWa, tana wata irin dariya.
Bana ce ba, ni yadda nasanta lafiya ™alau take, amma daga jiya zuwa yau gaba Waya ta canja.
Bilkisu kinsan komai, wannan abun mafita ce gani da ke.
Nana ki saurareni, na gama magana fa wai ma idan aure ne macece zata nema masa aure? Ke awa da zaki nema masa aure, ba zai zo da kansa ba? Kinga kenan kece kika aureni bashi ba.
Ba haka ba ne Bilkisu, kusancin dake tsakanina dake ne yaja haka, amma da kin bashi dama zai zo da kansa Bilkisu.
Ke amma kin rako mata wallahi, bantaSa ganin ballagaza marar kishin kai ba irinki, mijin naki kike yawo da shi a haka? Kina neman a aure shi? Sannu Saratu ba ki yi wa kanki tanadi ba wallahi, bama alfahari dake.
Wani irin Waci na ji ya tsayamin a ma™ogwaro zuciyata ta fara wani irin raWaWi. Ko Bilkisu ta kawo waWannan ™awayen na ta suci mutunci na ne?. Na tambayi kaina, ban kai ga samun amsa ba na ji wata ta ce.
Ni yau na fara ganin asara irin wannan ba, amma dai duk da yadda aka yi mijinne baya sonta, shine ya bata dama ta kawo mai wata ko ya rabu da ita.
Suka tuntsire da dariya, Bilkisu ta ce.
Ba fa haka ba ne, ni bansan mene asalin matsalal ba kamar haihuwa ne ba ta yi.
Wani zafi na ji a zuciyata, wai Bilkisu ke hula™antani, tana shela da ni haka, kamar ba ta san komai ba.
Ai kuwa babbar matsala ce, dole ta fito ta nema masa aure kafin ya kaWata, dan ba kowa zai iya jurar mace daga ci sai kashi ba.
˜walla na ji tana zirara daga idona, a fili na furta.
Ya Allah Ka na ji ka na gani.
Nana idan zaki tashi ki tashi, babu abinda zai sa na auri mijinki, gwanda ma ke nemi wata mafitar.
Ji ta ballagaza. Wannan ita ce maganar da tafi ™onamin rai, ba shiri na mi™e a raina na ™udiri cewar zan nemawa Sardauna wata ba dole sai Bilkisu ba, tun da daman ba sonta yake ba.
Na gode Bilkisu.
To Nanan Sardauna, ki gaida gida sannan ki canja shawara. Bilkisu ta faWa, wata cikin ™awayen ta ce.
Ki canja tunani kam, kuma a dage a rage ci tun da ba haihuwa za ayi ba.
Ban kai ga ™arasa fita ba, na ji sun kece da wata irin dariya, haka na tawo ina haWa hanya sakamakon matsanancin jirin da nake ji, fuskata ta ji™e shargab da hawaye, wannan cin mutuncin har ina? Lallai Bilkisu.
A haka na shigo cikin gidan, daidai lokacin da Turaki ya fito daga Sangarensa, da sauri na yi ™asa da kaina sabida kar ya ga fuskata. Ba ni da damar yin sauri sabida jirin da nake ji, hakan yasa na tafi a hankali.
Nana!
Ya kira sunana, ta dole na tsaya ba tare da na juyo ba.
Kuna waya da Hajiyarki?
Na gyaWa kai, ba tare da na yi magana ba.
Good. Ya faWa tare da fara tafiya, jan hanci na yi tare da wata shashe™a da ta ™wacemin ba tare da na shirya ma ta ba ya sa shi dawowa.
Nana! Meke damunki? Kuka kike?
A a.
˜arya zaki yi min, Sardauna ne ba lafiya?
A a.
To me ya sa ki Kuka?
Ya faWa yana matsowa inda nake, girgiza kai na yi bance komai ba.
Me ya saki Kuka!
Ya faWa a tsawace.
Ba komai, ka yi ha™uri, zan faWa ma.
Ha™urin me Nana? Me ya ta Sa ki haka?
Ka yi ha™uri, zan faWa ma.
Na sake maimaitawa gaba Waya na ruWe.
Nana kina da damuwa ne? Duk kin ruWe kin fita hayyacinki, are you okay?
Yes! I m okay.
Hhhm.
Kawai ya faWa tare da sa kai ya fice, ni kuwa har da harWe ™afa sabida sauri na shige ciki, ina shiga na faWa kan kujera na fashe da kuka, mai tsuma zuciya. Kuka nake yi mai ™arfi har sai da na fara jin Waci a ma™wogarona. Kukan da ya haifarmin da wani ciwon kan wanda ya haWe da jirin da nake ji gaba Waya na ji duniyar ta fara yi min zafi, abubuwan sun har gitsemin sama ta juye ™asa.