Sashe 35
Ranar Wanka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Miƙewa ya yi cikin zafi zai ɗaura mata mari, wanda ganin hakan ya sanya Sauwama shiga tsakiyarsu.
"Kuna da hankali kuwa? A washegarin aurenku kuke wannan sa'insar? Kai Huwais, biye mata za ka rinƙa yi kuna cece kuce a gidanku?"
"Amma ki na jin abin da take cewa ko? Ba marinta ya kamata na yi ba farfasa mata jiki zan yi, don wallahi matuƙar ta ƙara xagin abar ƙaunata sai na zama ajalinta."
"Ka kashe ni ai ba kanka farau ba namiji ya kashe matarsa, amma ba zan fasa zaginta ba."
"Wawiya mara tunani! In har da zan kawo miki zaɓina wallahi sai kin raina kanki, domin ita ɗin mai tarbiya ce, na san duk abin da na yi mata ba za ta yi sa'insa da ni ba, saboda ta fiki hankali da natsuwa."
"To ka nuna ta mana in har mutuniyar kirmi ce."
"Innalillahi wa inna ilahir raju'un! Ni kam na yi matuƙar dana sanin zuwa gidanku, domin da na san abin da zan tarar gara na tafi ban zo." Ta furta tare da fashewa da kuka.
"Ki yi haƙuri raina ne ya ɓace." Ya ce tare da zama kusa da ita yana huci.
Wajnah ita ma zama ta yi tana harararsa ta gefen ido. Matuƙar haushinsa take ji, saboda da ace ya yarda ya kwana da ita da yanzu yana nan yana rawar jiki a kanta, amma saboda wulaƙanci ya toxartata a ranar daren amarcinsu. Ga shi ko da ta faɗa a group, cewa ta fara al'ada sun ƙi yadda haka kawai ya zubar mata da mutunci.
"Ke Wajnah fita ina gama magana da shi xan kira ki." Ta faɗa mata haka domin ta lura ta tara su babu abin da zai ƙara sai rigima.
"Kai Huwais, irin tsarin da xa ka É—auka a zaman gidanka kenan?"
"To ya kike so na yi Anty Sauwama? Kin san sam bana son raini. Tun daren jiya mara kunyar yarinyar nan take ta gaya mini maganganu marasa daɗi, kuma wallahi ba zan ɗauka ba don ƙasa-ƙasa zan yi da ita."
"Ai ko ina ba ka shawara ka canza, in ba haka ba maƙota za su jiyo ku kuma sa'insa.".
"Jikinta ne zai gaya mata sam ba zan É—auki raini ba."
"Amma ka san ba daidai bane ka ƙi kwana da ita ko? saboda Allah ya ɗora maka haƙƙi a kanta dole ka sauke."
"Ni fa bana sonta ina da wacce nake so. Ba zan iya ɓoye miki komai ba, ba zan iya haɗa jiki da ita ba, kuma bayan haka na tsani mata masu shan kayen mata, saboda jiya abin da tasha kenan ta wahalar da kanta ta koma kamar mahaukaciya."
Kasancewar babu kunya a tsakaninsu ya sanya ta kalle shi ta ce.
Tun da muka mallaki hankalin kanmu kake gaya mini kana sonta, amma kaƙi sanar dani wace ce. Huwais a tunanina babu abin da xa ka iya ɓoye mini."
"Ba zan iya gaya miki ita ba."
"Don haka babu amfani wulaƙanta matarka kan wacce na za ka iya bayyana ta ba, in kuma aljana ta aureka sai na sanar wa Ummu ta yi maka ruƙiya."
Dariya ya saki tare da kai mata duka yana faɗin,"Eh ina ga hakan ki sanar mata, amma har da wannan ƙyamushshshen mijinki xa a haɗa ayi mana ruƙiya."
"Ba na son iskanci Huwais ni fa a matsayin mahaifiyarka na ke kake dukana."
"Kin manta sanda na ke zane ki a makaranta kenan? Ai ƙaramar uwa abokiyar wasa."
Dukan ta rama, sai kuma ta kalle shi tare da mai da hankalinta gare shi.
"Don Allah ka canxa tsarin gidanka ku, xauna lafiya karka barinta raina ka."
"Hmmmmh!" Ya ce tare da miƙewa ganin ta miƙe.
"Bari na je na yi mata magana."
"To," Ya ce sai ya miƙe, ya biyo bayanta don ya yi kiran su Hilah su shigo sashinsa.
Hilah wacce tun da ta shigo suka fara sa'insa ta tsure da lamarin Wajnah. Mamakin ƙarfin halinta take gani na rashin kunyar da take yi masa. Ta san cewa yana wasa da ita, kuma duk ya fi sakin mata, amma ba ta taɓa ko da gigin masa rashin kunya ba, domin ba halinta bane, kuma shi ma ba ya ba da fuskar da za a raina sa.
Tana cikin wannan tunanin, Wajnah ta buɗe ƙofar ta fito cikin ɓacin rai tana share hawaye ta yi ɗakinta.
Sororo ta yi tana tunanin irin zaman doyan da za su yi, domin matuƙar ta ce raina shi za ta yi, ba za ta ji daɗi a gurinsa ba.
Anty Sauwama ta tura ƙofar ta fito yana biye da ita. Bangaren Wajnah ta yi sh,i kuma ya kama hannun Umnah da Amnah yana faɗin,
"Ku zo muje sashina." Miƙewa suka yi zuwa ciki.
"Wow! Gaskiya gidanka ya yi matuƙar kyau Yaya." Hilah ta ce tana zama a gefensa. Azerh tana kallon falon admiringly.
"Allah ko?" Ya yi mata tambayar idanunsa cikin nata.
Yes Ya Huwais the house is fine." Hilah ta bashi amsa tana zama a gefen kujerar da yake.
"How about mace mai irin ki tsafta da iya decorating É—in gida take a ciki. Na san the house would be finer than this?"
"Anty Wajnah ma za ta yi koƙarinta. Yar gayu ce itama."
Taɓe bakinsa ya yi, yana shafa kansa tare da kallonta har ta zauna.
"Hilah, akwai maganar da na ke son mu yi kan maganar mahaukacin masoyinki, amma ba anan ba ya kamata na zo makarantarku."
Jikinta ya kama ɓari jin abin da ya ce."
Kallon Azerh ta yi wacce sam hankalinta ba ya kansu.
"Yaya..."
"Ba yanzu za mu yi maganar ba. In kin samu lokaci ki kira ni."
"To," Ta ce amma ba don haka taso ba.
"Please Yaya tsakaninka da Anty Wajnah..."
"Ke yarinya ce ba ki san komai ba don haka kar ki interfering."
Kama bakinta ta yi, ba ta ƙara cewa komai ba kan lamarin, suka ci gaba da hira, amma hankalinta na can tana tunanin abin da xai gaya mata.
Anty Sauwama kuwa, É—akin Wajnah ta tura ta sameta ta yi wanka tana shafa mai.
"Ashe ba ki da hankali? A haka za ki gina rayuwar auren na ki, kuna sa insa? Wallahi matuƙar ba ki canza ba zai iya illata ki, kin san shi da baƙin xuciya. Kin kwana da sanin baya sonki dole aka yi masa, amma kike gaya masa magana son ranki."
"Anty to ya kike son na yi? Inda kin ga rashin mutuncin da ya yi mini, sai kin tausaya mini. Ƙiri-ƙiri ya barni cikin mawuyacin hali jiya."
"Eh, ai gara ma da ya yi miki haka, saboda ki daina biyewa waɗannan sheɗanin ƙawayen na kina ɗirka wa kanki maganin matan da xai cutar dake. Kina sane da shan maganin da yawa babu alfanu kuma daga ƙarshe xaki yi nadama mara amfani.
Labarin ya zo da wani irin salo da nishadi, karku baru a ba ku labari. Ku biyo ni domin it’s just like a little introduction part, and guess what? You will really enjoy it. Believe me, my dear readers. Your happiness is my concern. Follow me on Facebook, Whatsapp, Wattpad, Arewaboo, and Bakandamiya. Ta ku, Jamila Lawal Zango (Jamsy).
FOR WHATSAPP: 07072971093
CALL: 008144072423
*RANAR WANKA...*
NA
JAMILA LAWAL ZANGO
"JAMCY"
â˜€ï¸ *First Class Writers Asso* ☀ï¸
Hame of Qualities And Trusted writer's of The Nation
*GARGAGAÆŠI*
Ban yarda kuma ban amince a juya mini labari ko ta wace siga ba, sannan ban bada lamuni a É—ora mini littafi a kowane kafar sadarwa ba sai da izinina a kiyayeâš ï¸
JAN HANKALI
Kirkirarran labari ne ban yi shi don wani ba, idan har ya yi daidai da labarin ki/ka to arashi ne.
SADAUKARWA
Kacokam labarin daga farkonsa har karshe sadaukarwa ne ga ƙawata sahibata Aysha Na Lado. Allah saka miki da alkairi ya raya zuri'a.
PAGE 22
BISMILLAHIR RAHMANINR RAHIM
"Anty to ya kike son na yi? Inda kin ga rashin mutuncin da ya yi mini, sai kin tausaya mini. Ƙiri-ƙiri ya barni cikin mawuyaci hali jiya."
"Eh, ai gara ma da ya yi miki haka, saboda ki daina biyewa waɗannan sheɗanin ƙawayen na kina ɗirka wa kanki maganin matan da xai cutar dake, saboda shan shi da yawa babu alfanu, kuma daga ƙarshe xaki yi nadama. Ina Gobbe aka kira ni, aka sanar da ni cewar tun da aka sanya ranar kike bankan maganin bature. Kin kuwa san illar da kike yi wa kanki? In maganin matan za ki sha, ga ba ƴaƴan itatuwa nan ba da kuma na gargajiya wanda baya cutarwa."
Tura bakinta ta yi, ta ci gaba da kwalliya tana faÉ—in,"Ni na san Anty Hibba za ta gaya miki munafuka kawai."
Duka ta kai mata tana faÉ—in,"Don ubanki Æ´aÆ´ar ki kike zagi? Ai ita tafi ki hankali, ko da yake laifin Anty Fati ne, da ta barki kike abin da kika ga dama."
"Yanzu laifina duka za ki gani Anty?"
"Eh mana tun da kin zubar da mutuncin kanki kike roƙonsa ya taimaka miki."
"Ni ban ga abin kunya ba domin mijina ne."
"Shikenan, ki ci gaba da zubar ma kanki da mutunci."
Ƙara tura bakinta ta ƙara yi, ta ba ce komai ba ta ci gaba da kwalliayrta.
"In ɗauki shawarar da na ba ki, sai ki canza taku ta hanyar yi masa biyayya, in kuma ƙin ƙi sai ki xauna fitsara da rashin kunya ya ƙwatar miki darajar ki. Miji dai yana da babban matsayi da kima a gurin matarsa, kuma dole sai ta ƙarƙashin ƙafarsa za ki samu ya ɗaga ki shiga aljanna. A yanzu da aure ya zama a lallaɓa auren zamani, waɗanda suka yi auren soyayya ya suka ƙare? Ballantana ke da kin san yadda aka yi aure. In zawarci kike son yi Allah ya taimaka, kin san dai namiji na da dama sosai a rayuwarsa. In yau ya rabu dake xai iya auran mata huɗu duka ƴan mata. Don haka in kunni ya ji, gangar jiki ya tsira.
Miƙewa ta yi yayin da jikinta ya yi sanyi jin abin da ta ce.
"Kuna da hankali kuwa? A washegarin aurenku kuke wannan sa'insar? Kai Huwais, biye mata za ka rinƙa yi kuna cece kuce a gidanku?"
"Amma ki na jin abin da take cewa ko? Ba marinta ya kamata na yi ba farfasa mata jiki zan yi, don wallahi matuƙar ta ƙara xagin abar ƙaunata sai na zama ajalinta."
"Ka kashe ni ai ba kanka farau ba namiji ya kashe matarsa, amma ba zan fasa zaginta ba."
"Wawiya mara tunani! In har da zan kawo miki zaɓina wallahi sai kin raina kanki, domin ita ɗin mai tarbiya ce, na san duk abin da na yi mata ba za ta yi sa'insa da ni ba, saboda ta fiki hankali da natsuwa."
"To ka nuna ta mana in har mutuniyar kirmi ce."
"Innalillahi wa inna ilahir raju'un! Ni kam na yi matuƙar dana sanin zuwa gidanku, domin da na san abin da zan tarar gara na tafi ban zo." Ta furta tare da fashewa da kuka.
"Ki yi haƙuri raina ne ya ɓace." Ya ce tare da zama kusa da ita yana huci.
Wajnah ita ma zama ta yi tana harararsa ta gefen ido. Matuƙar haushinsa take ji, saboda da ace ya yarda ya kwana da ita da yanzu yana nan yana rawar jiki a kanta, amma saboda wulaƙanci ya toxartata a ranar daren amarcinsu. Ga shi ko da ta faɗa a group, cewa ta fara al'ada sun ƙi yadda haka kawai ya zubar mata da mutunci.
"Ke Wajnah fita ina gama magana da shi xan kira ki." Ta faɗa mata haka domin ta lura ta tara su babu abin da zai ƙara sai rigima.
"Kai Huwais, irin tsarin da xa ka É—auka a zaman gidanka kenan?"
"To ya kike so na yi Anty Sauwama? Kin san sam bana son raini. Tun daren jiya mara kunyar yarinyar nan take ta gaya mini maganganu marasa daɗi, kuma wallahi ba zan ɗauka ba don ƙasa-ƙasa zan yi da ita."
"Ai ko ina ba ka shawara ka canza, in ba haka ba maƙota za su jiyo ku kuma sa'insa.".
"Jikinta ne zai gaya mata sam ba zan É—auki raini ba."
"Amma ka san ba daidai bane ka ƙi kwana da ita ko? saboda Allah ya ɗora maka haƙƙi a kanta dole ka sauke."
"Ni fa bana sonta ina da wacce nake so. Ba zan iya ɓoye miki komai ba, ba zan iya haɗa jiki da ita ba, kuma bayan haka na tsani mata masu shan kayen mata, saboda jiya abin da tasha kenan ta wahalar da kanta ta koma kamar mahaukaciya."
Kasancewar babu kunya a tsakaninsu ya sanya ta kalle shi ta ce.
Tun da muka mallaki hankalin kanmu kake gaya mini kana sonta, amma kaƙi sanar dani wace ce. Huwais a tunanina babu abin da xa ka iya ɓoye mini."
"Ba zan iya gaya miki ita ba."
"Don haka babu amfani wulaƙanta matarka kan wacce na za ka iya bayyana ta ba, in kuma aljana ta aureka sai na sanar wa Ummu ta yi maka ruƙiya."
Dariya ya saki tare da kai mata duka yana faɗin,"Eh ina ga hakan ki sanar mata, amma har da wannan ƙyamushshshen mijinki xa a haɗa ayi mana ruƙiya."
"Ba na son iskanci Huwais ni fa a matsayin mahaifiyarka na ke kake dukana."
"Kin manta sanda na ke zane ki a makaranta kenan? Ai ƙaramar uwa abokiyar wasa."
Dukan ta rama, sai kuma ta kalle shi tare da mai da hankalinta gare shi.
"Don Allah ka canxa tsarin gidanka ku, xauna lafiya karka barinta raina ka."
"Hmmmmh!" Ya ce tare da miƙewa ganin ta miƙe.
"Bari na je na yi mata magana."
"To," Ya ce sai ya miƙe, ya biyo bayanta don ya yi kiran su Hilah su shigo sashinsa.
Hilah wacce tun da ta shigo suka fara sa'insa ta tsure da lamarin Wajnah. Mamakin ƙarfin halinta take gani na rashin kunyar da take yi masa. Ta san cewa yana wasa da ita, kuma duk ya fi sakin mata, amma ba ta taɓa ko da gigin masa rashin kunya ba, domin ba halinta bane, kuma shi ma ba ya ba da fuskar da za a raina sa.
Tana cikin wannan tunanin, Wajnah ta buɗe ƙofar ta fito cikin ɓacin rai tana share hawaye ta yi ɗakinta.
Sororo ta yi tana tunanin irin zaman doyan da za su yi, domin matuƙar ta ce raina shi za ta yi, ba za ta ji daɗi a gurinsa ba.
Anty Sauwama ta tura ƙofar ta fito yana biye da ita. Bangaren Wajnah ta yi sh,i kuma ya kama hannun Umnah da Amnah yana faɗin,
"Ku zo muje sashina." Miƙewa suka yi zuwa ciki.
"Wow! Gaskiya gidanka ya yi matuƙar kyau Yaya." Hilah ta ce tana zama a gefensa. Azerh tana kallon falon admiringly.
"Allah ko?" Ya yi mata tambayar idanunsa cikin nata.
Yes Ya Huwais the house is fine." Hilah ta bashi amsa tana zama a gefen kujerar da yake.
"How about mace mai irin ki tsafta da iya decorating É—in gida take a ciki. Na san the house would be finer than this?"
"Anty Wajnah ma za ta yi koƙarinta. Yar gayu ce itama."
Taɓe bakinsa ya yi, yana shafa kansa tare da kallonta har ta zauna.
"Hilah, akwai maganar da na ke son mu yi kan maganar mahaukacin masoyinki, amma ba anan ba ya kamata na zo makarantarku."
Jikinta ya kama ɓari jin abin da ya ce."
Kallon Azerh ta yi wacce sam hankalinta ba ya kansu.
"Yaya..."
"Ba yanzu za mu yi maganar ba. In kin samu lokaci ki kira ni."
"To," Ta ce amma ba don haka taso ba.
"Please Yaya tsakaninka da Anty Wajnah..."
"Ke yarinya ce ba ki san komai ba don haka kar ki interfering."
Kama bakinta ta yi, ba ta ƙara cewa komai ba kan lamarin, suka ci gaba da hira, amma hankalinta na can tana tunanin abin da xai gaya mata.
Anty Sauwama kuwa, É—akin Wajnah ta tura ta sameta ta yi wanka tana shafa mai.
"Ashe ba ki da hankali? A haka za ki gina rayuwar auren na ki, kuna sa insa? Wallahi matuƙar ba ki canza ba zai iya illata ki, kin san shi da baƙin xuciya. Kin kwana da sanin baya sonki dole aka yi masa, amma kike gaya masa magana son ranki."
"Anty to ya kike son na yi? Inda kin ga rashin mutuncin da ya yi mini, sai kin tausaya mini. Ƙiri-ƙiri ya barni cikin mawuyacin hali jiya."
"Eh, ai gara ma da ya yi miki haka, saboda ki daina biyewa waɗannan sheɗanin ƙawayen na kina ɗirka wa kanki maganin matan da xai cutar dake. Kina sane da shan maganin da yawa babu alfanu kuma daga ƙarshe xaki yi nadama mara amfani.
Labarin ya zo da wani irin salo da nishadi, karku baru a ba ku labari. Ku biyo ni domin it’s just like a little introduction part, and guess what? You will really enjoy it. Believe me, my dear readers. Your happiness is my concern. Follow me on Facebook, Whatsapp, Wattpad, Arewaboo, and Bakandamiya. Ta ku, Jamila Lawal Zango (Jamsy).
FOR WHATSAPP: 07072971093
CALL: 008144072423
*RANAR WANKA...*
NA
JAMILA LAWAL ZANGO
"JAMCY"
â˜€ï¸ *First Class Writers Asso* ☀ï¸
Hame of Qualities And Trusted writer's of The Nation
*GARGAGAÆŠI*
Ban yarda kuma ban amince a juya mini labari ko ta wace siga ba, sannan ban bada lamuni a É—ora mini littafi a kowane kafar sadarwa ba sai da izinina a kiyayeâš ï¸
JAN HANKALI
Kirkirarran labari ne ban yi shi don wani ba, idan har ya yi daidai da labarin ki/ka to arashi ne.
SADAUKARWA
Kacokam labarin daga farkonsa har karshe sadaukarwa ne ga ƙawata sahibata Aysha Na Lado. Allah saka miki da alkairi ya raya zuri'a.
PAGE 22
BISMILLAHIR RAHMANINR RAHIM
"Anty to ya kike son na yi? Inda kin ga rashin mutuncin da ya yi mini, sai kin tausaya mini. Ƙiri-ƙiri ya barni cikin mawuyaci hali jiya."
"Eh, ai gara ma da ya yi miki haka, saboda ki daina biyewa waɗannan sheɗanin ƙawayen na kina ɗirka wa kanki maganin matan da xai cutar dake, saboda shan shi da yawa babu alfanu, kuma daga ƙarshe xaki yi nadama. Ina Gobbe aka kira ni, aka sanar da ni cewar tun da aka sanya ranar kike bankan maganin bature. Kin kuwa san illar da kike yi wa kanki? In maganin matan za ki sha, ga ba ƴaƴan itatuwa nan ba da kuma na gargajiya wanda baya cutarwa."
Tura bakinta ta yi, ta ci gaba da kwalliya tana faÉ—in,"Ni na san Anty Hibba za ta gaya miki munafuka kawai."
Duka ta kai mata tana faÉ—in,"Don ubanki Æ´aÆ´ar ki kike zagi? Ai ita tafi ki hankali, ko da yake laifin Anty Fati ne, da ta barki kike abin da kika ga dama."
"Yanzu laifina duka za ki gani Anty?"
"Eh mana tun da kin zubar da mutuncin kanki kike roƙonsa ya taimaka miki."
"Ni ban ga abin kunya ba domin mijina ne."
"Shikenan, ki ci gaba da zubar ma kanki da mutunci."
Ƙara tura bakinta ta ƙara yi, ta ba ce komai ba ta ci gaba da kwalliayrta.
"In ɗauki shawarar da na ba ki, sai ki canza taku ta hanyar yi masa biyayya, in kuma ƙin ƙi sai ki xauna fitsara da rashin kunya ya ƙwatar miki darajar ki. Miji dai yana da babban matsayi da kima a gurin matarsa, kuma dole sai ta ƙarƙashin ƙafarsa za ki samu ya ɗaga ki shiga aljanna. A yanzu da aure ya zama a lallaɓa auren zamani, waɗanda suka yi auren soyayya ya suka ƙare? Ballantana ke da kin san yadda aka yi aure. In zawarci kike son yi Allah ya taimaka, kin san dai namiji na da dama sosai a rayuwarsa. In yau ya rabu dake xai iya auran mata huɗu duka ƴan mata. Don haka in kunni ya ji, gangar jiki ya tsira.
Miƙewa ta yi yayin da jikinta ya yi sanyi jin abin da ta ce.