Sashe 9
Jin Dadi Sabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Momee ta fara dariya, Ahleef a ransa yace wannan kawai yar iskar kauyece yana dariya a ransa, ita kuwa ko rufe flaks din batayi ba ta koma gefen gadonta ta fara ci, Ahleef cikin Isa yace wa zai rufe miki Flasks din ? Dan mitsitsin lips dinta ta turo zata yi kuka tsawa ya buga mata Idan kika Sani magana...kafin ya karasa har ta diro gaban kayan ta fara rufewa daya bayan daya da kyar, Momee tace Bata da lfy fa kana takura mata Son,Momee bari naje na dawo,ok kaini bakin toilet sai ka tafi,bayan ya kai momee tayi fitsari ya kara riketa ya kwantar da ita Saman Bed sannan ya fice abinsa.Shukura tana gama cin abincinta ta kwanta sai bacci ya kwasheta me karfi.
Bata tashi ba sai Cikin dare karfe 11pm tana bude ido Momee ta hango tana sallah saman sallaya Ahleef yana gefe saman Bed yaci uban wanka Cikin 3qtr da yar armless yana karanta jarida ya harde kafa daya kan daya,Shukura a ranta cewa take gaskiya ya hadu Ban taba ganin irinsa ba a duniya,a hankali ta Mike Bata Sani ba garin bacci pad ta goce ta Bata kayanta kadan Ahleef yana gani ya runtse idonsa yana Jan tsaki an kawo musu kazama daki a haka gata kamar me tsafta,sai da ta shiga toilet ta fara takaici Allah yasa dai dan Gwaggo bai gani ba, sai da ta gyara kanta tsaf ta fito tare da cewa Gwaggo dan san min turarenki,murmushi momee tayi ta mika mata kala uku ta shafa,Mikewa Ahleef yayi tare da cewa bari naje na kawo miki abincin zan aiko a kawo miki,Momee tace ga Shukura taji sauki tunda siyo min zakayi kuje tare Idan kun dawo sai ka Bata ta kawo, da sauri yace no Momee pls wannan kazamar ? Bata rai Momee tayi kawai da sauri yace am sorry Momee ke zo mu tafi,Shukura ta tsaya kallonsu suna birgeta yace kazama i'm talking to u da sauri ya fita cike da gadara,tabi bayansa da gudu gudu sauri sauri,jikin wata rantsatsiyar mota ta hangoshi ya bude side din Driver yashiga yau ba Escort da sauri cike da kauyanci ta zaga itama ta rasa ina zata bude kawai ta finciki murfin mota kamar zata balle shi, da kyar da kokawa ta bude gaban motar ta shige shima ya shiga yana dariyar kauyancinta a ransa yace mace har mace haka.
kalle kalle takeyi Ko gyale dama Bata dashi dan siririn dankwalin doguwar rigarta ta daura a kanta tare da zamge kanta da mayafin.
gudu yake sharawa a titi kamar zai tashi sama da ita,gidansa da yafi zama yanzu ciki ya fara zuwa ko kallonta baiyi ba taga ya fice ya barta a motar,tana ta karanta Address din gidan dake Manne a jiki har sai da ta haddace su tas,sai gashi ya fito da Latifa tana rike a hannunsa,ta shiga Baya sannan yaja motar suka tafi,Latifa akwai raina yan kauye,tace Yaya wannan budurwarka ce ? Tana da kyau sosai sai dai yar kauyece,bakin ciki ya kama Shukura,Latifa tace ai yarinyace ma wlh da kadan zata girmeni,daga wanne kauyen kike ? Shukura bata San Sanda ta juya da sauri ta zubawa Latifa rankwashi a kai tare da cewa dan uwarki sa'arki ce ni ? Latifa zafin rankwashi yasa ta shako Shukura ta baya,Shukura ta juya sosai suka fara kokawa suna doke doke da zage zage,Wani uban birki Ahleef ya taka kuuuu sai da suka tsorata ya buga musu tsawa sannan suka dawo normal,Shukura tace wlh duk ranar dana kamaki sai na lakada miki duka. Tsaki yaja yaci Gaga da Driving da sauri yayi parking a wani katafaren wurin cin abinci yayi take away,har cikin asibitin ya kaisu sannan ya mikawa Shukura ledojin Yana zuba mata uwar harara,karba tayi kawai zata kaiwa Momee,Latifa tana so taje ta duba jikin Momee amma ba yanda ta iya ya hanata wai gida zai maidata tunda Bata Jin magana tana ji tana gani sai hakura tayi,lokacin tuni Shukura ta wuce cikin Hospital din amma ta manta Hanyar da zata mayar da ita dakinsu,sai zaga Hospital takeyi tana duru duru sai faman bude rooms takeyi na mutane sai da Allah ya kawo wata nurse sannan ta dinga masifa marar lafiya da fita yawo ba tare da an sallameta ba haka dai ta nuna mata dakin nasu ta shige tana kunkuni.
AsmaBaffa
[7/22, 1:11 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
5
Official
By
AsmaBaffa
AsmaBaffa fans club Page dinku ne.
Da sallama Shukura ta shiga tace mun dawo tare da ajiyewa Momee ledojin a gabanta da Ladabi,Momee tana kallonta dauke da murmushi a fuskar ta,ta mikawa Shukura nata itama ta fara cin nata,Shukura dadin girki yasa ta fara surutu iri iri tana yiwa Momee tana shan dariya har suka gama ci amma momee na mamaki dangin Shukura basu zo ba kuma Igbo ne ya kawota sannan taga yarinyar ko a jikinta harkokinta takeyi, tayi niyyar tambayarta ina danginta sai ta fasa kawai ta share komai.Shukura i tace yau ta dinga taimakawa Momee idan zata je toilet momee tana sa mata albarka da godiya.
Washe gari da safe 8am sai ga Ahleef tare da Latifa wacce take sanye cikin Uniform da alama schl zata je, yau Ahleef ba karamin kyau yayi ba cikin shadda Grey sai sheki yakeyi ko kallon side din shukura baiyi ba ya gaisar da momee sannan ya ajiye mata abinci iri iri, Momee tace Allah yayi maka albarka Ahleef,Shukura a ranta tace Ahleef wannan sunan yan gayu ne, Latifa sai yanzu ta kula da Shukura hararar juna sukayi ko wanne ya dauke kai,Ahleef Jan Hannun Latifa yayi kinyi fa late lets go malama,Momee suka yiwa sallama suka wuce,yau kwanan Shukura Uku yau ne kuma za a sallameta maimakon murna sai ta fara bakin ciki yanzu Idan ta bar asibitin a ina zata ci abinci har ta samu wurin kwana,Lulluba tayi kawai take ta faman kuka a hankali ba tare da kowa ya gane ba,idonta yayi jajir tana dana sanin barin kauyensu yanzu ga halin da take ci,
abincin ma ta kasa ci, momee tayi mata magana har ta gaji Nurses ma sunzo Sam taki fitowa a Cikin blanket din sai gajiya akayi aka kyaleta, Igbo dai daya kade ta har yau bai zo ba Sabo da aiki ya rikeshi sai waya yayiwa Doctor cewar kawai tunda ya biya komai su sallameta a Bata 5k ta shiga taxi ta tafi gidansu tunda yaga zata iya komai,dama kuma Doctor din Abokin Igbo man ne, yanda yace haka Doctor ya aikata 5pm ya shigo still taki bude idonta,Ahleef yazo wajen Momee yana shan kallon ikon Allah, Da mutum ya kai Hannu zai cire bargon sai ta danne ko ina da kyar Doctor ya faki idonta ya cireshi tare da wulli dashi gefe,Da sauri ta mike zaune idonta Jajir dashi kamar me fuska takumbura ga Hawaye suna kwarara mata, tunanin kowa dama so take a sallameta zaman asibitin ne ya dameta shi yasa take kuka,Momee tace yi hakuri yata yanzu zai sallameki ki tafi gida Ko ? Ai sai aka ga ta kara volume din kukanta,Doctor yayi murmushi tare da leka fuskarta ya nuna mata takarda kinga da gaske takeyi ga takardar ma sallamar taki na gama komai inye yau zata ga Daddy dinta da Umma, yau zata ci abincin Mamanta kaga yan mata inyeeeeee....Shukura kuwa sai ta kara rafsewa da kuka tana tuna kayan dadin da take ci wajen Momee a banza har wani shidewa takeyi tana kuka,wani farfesu da kayan ciki da take ci kullum suka fado mata a rai,sai ta zamo kasa daga kan bed ta dinga rera kuka,Gasashiyar hanta take tunowa kullum a asibitin sai an raba musu sunci ga dadi Hawaye sababbi suka tawo sharrrrrr,Tunowa tayi Bata da wajen kwana tare da tunowa yanda kullum take karyawa da dankalin turawa,hannayenta biyu ta daura saman kai tana shesheka tana shidewa,Momee sai hakuri take Bata,Doctor ma na lallashi da kyar aka samu ta daina Kukan,likita ya Bata sallama da 5k,Momee tace gaskiya bai dace a Barta ta tafi gida ita kadai ba haka,Igbo ya kadeta bazai iya zuwa ya kaita gidansu ba, Ahleef dai danna wayarsa yake yi bai ce kala ba,Har Shukura ta mike zata tafi sai ta dawo taje gaban kayan abincin momee ta ebi duk Wanda take so taci ta koshi kamar zatayi amai haka ta cika cikinta wai taci na karshe,Gwaggo...Momee tace na hanaki kirana da wani gwaggo fa kin Sani, murmushi tayi kadan tace na manta ne Momee zan tafi ni Allah baki lfy, Momee tace ga number ta ko watarana zaki kawo min ziyara, karbar card din tayi ta fice Abinta kamar kwai ya fashe mata a ciki haka take tafiya har tayiwa asibitin nisa sosai.
Bata tashi ba sai Cikin dare karfe 11pm tana bude ido Momee ta hango tana sallah saman sallaya Ahleef yana gefe saman Bed yaci uban wanka Cikin 3qtr da yar armless yana karanta jarida ya harde kafa daya kan daya,Shukura a ranta cewa take gaskiya ya hadu Ban taba ganin irinsa ba a duniya,a hankali ta Mike Bata Sani ba garin bacci pad ta goce ta Bata kayanta kadan Ahleef yana gani ya runtse idonsa yana Jan tsaki an kawo musu kazama daki a haka gata kamar me tsafta,sai da ta shiga toilet ta fara takaici Allah yasa dai dan Gwaggo bai gani ba, sai da ta gyara kanta tsaf ta fito tare da cewa Gwaggo dan san min turarenki,murmushi momee tayi ta mika mata kala uku ta shafa,Mikewa Ahleef yayi tare da cewa bari naje na kawo miki abincin zan aiko a kawo miki,Momee tace ga Shukura taji sauki tunda siyo min zakayi kuje tare Idan kun dawo sai ka Bata ta kawo, da sauri yace no Momee pls wannan kazamar ? Bata rai Momee tayi kawai da sauri yace am sorry Momee ke zo mu tafi,Shukura ta tsaya kallonsu suna birgeta yace kazama i'm talking to u da sauri ya fita cike da gadara,tabi bayansa da gudu gudu sauri sauri,jikin wata rantsatsiyar mota ta hangoshi ya bude side din Driver yashiga yau ba Escort da sauri cike da kauyanci ta zaga itama ta rasa ina zata bude kawai ta finciki murfin mota kamar zata balle shi, da kyar da kokawa ta bude gaban motar ta shige shima ya shiga yana dariyar kauyancinta a ransa yace mace har mace haka.
kalle kalle takeyi Ko gyale dama Bata dashi dan siririn dankwalin doguwar rigarta ta daura a kanta tare da zamge kanta da mayafin.
gudu yake sharawa a titi kamar zai tashi sama da ita,gidansa da yafi zama yanzu ciki ya fara zuwa ko kallonta baiyi ba taga ya fice ya barta a motar,tana ta karanta Address din gidan dake Manne a jiki har sai da ta haddace su tas,sai gashi ya fito da Latifa tana rike a hannunsa,ta shiga Baya sannan yaja motar suka tafi,Latifa akwai raina yan kauye,tace Yaya wannan budurwarka ce ? Tana da kyau sosai sai dai yar kauyece,bakin ciki ya kama Shukura,Latifa tace ai yarinyace ma wlh da kadan zata girmeni,daga wanne kauyen kike ? Shukura bata San Sanda ta juya da sauri ta zubawa Latifa rankwashi a kai tare da cewa dan uwarki sa'arki ce ni ? Latifa zafin rankwashi yasa ta shako Shukura ta baya,Shukura ta juya sosai suka fara kokawa suna doke doke da zage zage,Wani uban birki Ahleef ya taka kuuuu sai da suka tsorata ya buga musu tsawa sannan suka dawo normal,Shukura tace wlh duk ranar dana kamaki sai na lakada miki duka. Tsaki yaja yaci Gaga da Driving da sauri yayi parking a wani katafaren wurin cin abinci yayi take away,har cikin asibitin ya kaisu sannan ya mikawa Shukura ledojin Yana zuba mata uwar harara,karba tayi kawai zata kaiwa Momee,Latifa tana so taje ta duba jikin Momee amma ba yanda ta iya ya hanata wai gida zai maidata tunda Bata Jin magana tana ji tana gani sai hakura tayi,lokacin tuni Shukura ta wuce cikin Hospital din amma ta manta Hanyar da zata mayar da ita dakinsu,sai zaga Hospital takeyi tana duru duru sai faman bude rooms takeyi na mutane sai da Allah ya kawo wata nurse sannan ta dinga masifa marar lafiya da fita yawo ba tare da an sallameta ba haka dai ta nuna mata dakin nasu ta shige tana kunkuni.
AsmaBaffa
[7/22, 1:11 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
5
Official
By
AsmaBaffa
AsmaBaffa fans club Page dinku ne.
Da sallama Shukura ta shiga tace mun dawo tare da ajiyewa Momee ledojin a gabanta da Ladabi,Momee tana kallonta dauke da murmushi a fuskar ta,ta mikawa Shukura nata itama ta fara cin nata,Shukura dadin girki yasa ta fara surutu iri iri tana yiwa Momee tana shan dariya har suka gama ci amma momee na mamaki dangin Shukura basu zo ba kuma Igbo ne ya kawota sannan taga yarinyar ko a jikinta harkokinta takeyi, tayi niyyar tambayarta ina danginta sai ta fasa kawai ta share komai.Shukura i tace yau ta dinga taimakawa Momee idan zata je toilet momee tana sa mata albarka da godiya.
Washe gari da safe 8am sai ga Ahleef tare da Latifa wacce take sanye cikin Uniform da alama schl zata je, yau Ahleef ba karamin kyau yayi ba cikin shadda Grey sai sheki yakeyi ko kallon side din shukura baiyi ba ya gaisar da momee sannan ya ajiye mata abinci iri iri, Momee tace Allah yayi maka albarka Ahleef,Shukura a ranta tace Ahleef wannan sunan yan gayu ne, Latifa sai yanzu ta kula da Shukura hararar juna sukayi ko wanne ya dauke kai,Ahleef Jan Hannun Latifa yayi kinyi fa late lets go malama,Momee suka yiwa sallama suka wuce,yau kwanan Shukura Uku yau ne kuma za a sallameta maimakon murna sai ta fara bakin ciki yanzu Idan ta bar asibitin a ina zata ci abinci har ta samu wurin kwana,Lulluba tayi kawai take ta faman kuka a hankali ba tare da kowa ya gane ba,idonta yayi jajir tana dana sanin barin kauyensu yanzu ga halin da take ci,
abincin ma ta kasa ci, momee tayi mata magana har ta gaji Nurses ma sunzo Sam taki fitowa a Cikin blanket din sai gajiya akayi aka kyaleta, Igbo dai daya kade ta har yau bai zo ba Sabo da aiki ya rikeshi sai waya yayiwa Doctor cewar kawai tunda ya biya komai su sallameta a Bata 5k ta shiga taxi ta tafi gidansu tunda yaga zata iya komai,dama kuma Doctor din Abokin Igbo man ne, yanda yace haka Doctor ya aikata 5pm ya shigo still taki bude idonta,Ahleef yazo wajen Momee yana shan kallon ikon Allah, Da mutum ya kai Hannu zai cire bargon sai ta danne ko ina da kyar Doctor ya faki idonta ya cireshi tare da wulli dashi gefe,Da sauri ta mike zaune idonta Jajir dashi kamar me fuska takumbura ga Hawaye suna kwarara mata, tunanin kowa dama so take a sallameta zaman asibitin ne ya dameta shi yasa take kuka,Momee tace yi hakuri yata yanzu zai sallameki ki tafi gida Ko ? Ai sai aka ga ta kara volume din kukanta,Doctor yayi murmushi tare da leka fuskarta ya nuna mata takarda kinga da gaske takeyi ga takardar ma sallamar taki na gama komai inye yau zata ga Daddy dinta da Umma, yau zata ci abincin Mamanta kaga yan mata inyeeeeee....Shukura kuwa sai ta kara rafsewa da kuka tana tuna kayan dadin da take ci wajen Momee a banza har wani shidewa takeyi tana kuka,wani farfesu da kayan ciki da take ci kullum suka fado mata a rai,sai ta zamo kasa daga kan bed ta dinga rera kuka,Gasashiyar hanta take tunowa kullum a asibitin sai an raba musu sunci ga dadi Hawaye sababbi suka tawo sharrrrrr,Tunowa tayi Bata da wajen kwana tare da tunowa yanda kullum take karyawa da dankalin turawa,hannayenta biyu ta daura saman kai tana shesheka tana shidewa,Momee sai hakuri take Bata,Doctor ma na lallashi da kyar aka samu ta daina Kukan,likita ya Bata sallama da 5k,Momee tace gaskiya bai dace a Barta ta tafi gida ita kadai ba haka,Igbo ya kadeta bazai iya zuwa ya kaita gidansu ba, Ahleef dai danna wayarsa yake yi bai ce kala ba,Har Shukura ta mike zata tafi sai ta dawo taje gaban kayan abincin momee ta ebi duk Wanda take so taci ta koshi kamar zatayi amai haka ta cika cikinta wai taci na karshe,Gwaggo...Momee tace na hanaki kirana da wani gwaggo fa kin Sani, murmushi tayi kadan tace na manta ne Momee zan tafi ni Allah baki lfy, Momee tace ga number ta ko watarana zaki kawo min ziyara, karbar card din tayi ta fice Abinta kamar kwai ya fashe mata a ciki haka take tafiya har tayiwa asibitin nisa sosai.