Sashe 28
Jin Dadi Sabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bell aka buga ta tashin yan schl,Shukura ta fito kenan taga Niima ta fito daga mota Zata je staffroom da Sauri Shukura ta tafi da gudu ta yiwa Niima wata wawar bangaza sai da takalminta me tsini ya Gurde ta, ta fadi kasa kashin Niima ya goce ihu ta fasa kafin kace me Shukura tace na rama nima ta fice daga schl din da gudu,tana fita Securities da Momee tasa suka damke Shukura tare da dannata a mota ta karfi tana kuka da zullo,Ahleef ya zo shima a motarsa tun daga nesa ya hango yanda aka kakaba Shukura a mota ta karfi amma kamar Masu aiki guards din Momee,kafin ya gama tunaninsa motar ta bacewa ganinsa tuni,yabi bayansu amma ina bai kamasu ba tuni Sun bace,kamar zaiyi hauka haka yaje schl aka tabbatar yanzu ta make Niima ta fita da gudu,Latifa tana kuka ta kama masifa wannan tsinanniyar kake nema kalli yanda tayiwa Auntyna,Ahleef bai san sanda ya kwadawa Latifa mari ba tare da cewa ni sa'anki ne ko Shukura saarki ce da zaki zageta,tsaki yaja ya bar schl din zuwa wajen Momee Direct.
Yana shiga ya iske Baba da Umma har an dawo dasu part dinsu na da, Yasan ma Momee ce itace tasa aka sace Shukura kenan.
Shukura kuma tana mota Suna zuga uban gudu da ita,ta kalli Wanda ke kusa da ita tace nasan hanya ai idan birnin sin zaku kaini zan dawo ne, Kai Driver karo karfin ac nan Sabo da naji dadin kallon garuruwa a hanya,Daya a cikinsu ya mika mata Maltina gashi ance kar mu barki da yunwa,karba tayi tare da cewa lallai tafiyar nan zatayi dadi musamman ma idan kun siyo min tsire ina ci,a hanya suka tsaya aka siya mata su tsire da sauransu,tana washe baki tace yawwa, Driver yace amma Yarinya kina da kwadayi wlh, kyaleni naci kunga ko da na mutu sai a kaini kabari da Nauyina ba a kanjame ba, naje lahira bulbul dani,dariya sukayi Gaba daya.
wai ku wannan dalilin ne ya sa zaku saceni ? Me nayi ? Ina zaku kaini ? Ni wlh Ahleef dina Nake son gani,dan Allah ku kaini muyi Sallama,yanzu hankalinsa zai tashi,ga Umma da Baba kuma na bar wayata a gida sai ta fashe da kuka har ta basu tausayi ma,suka kara Siya mata kayan dadi amma Sabo da ba kwanciyar hankali kasa ci tayi duk zalamarta tunanin Ahleef kawai takeyi har bacci ya kwasheta.
AsmaBaffa
[7/22, 1:13 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
21-25
Official
By
AsmaBaffa
JIN DADI SABO FANS ga page naku again ina godiya.
Basu tsaya da Shukura ko ina ba sai wani kauye can Cikin Igbo Land dake Anambra state,tana Bacci dan rashin tausayi suka shafa mata wata powder Wanda ko ta tashi Baza ta iya tuna daga ina take ba sai bayan 1mnth ko wks lokacin kuma tuni anyi Auren Ahleef shike nan ko ta dawo a banza,su kansu sunji tausayin Shukura,daya cikinsu yace gaskiya ban yarda da garin nan ba rashin imanin yayi yawa is better mu kaita kasar Hausawa tunda idan ta tashi Baza ta iya tuna komai ba, wasu ciki sukace a kyaleta kawai haka sukayi tafiyarsu zuciyoyinsu cike da ta tausayin Shukura dake kwance gefen titi,kasar arna ba me taimako Ko kulata basuyi ba kowa harkar gabansa yakeyi,har dare yayi sai da 9pm tayi sannan ta farka,ta kasa tuna Komai,yunwa ke cinta kawai sai ta fashe da kuka ta rasa daga ina take ina take yanzu.
Kusan Ko yaushe yankin can kudu ruwan sama ake musu,yanzu ma ruwane ya tsuge baka ganin komai sai yan gidajensu tsalli tsalli kowa yana gidansa,zagaye suke da gonakinsu duk ko ina abin tsoro,ruwa ke dukanta sosai gwanin tausayi,kuruciyar Shukura sai ta zauna wai wanka takeyi a ciki kowa sai yayi tunanin Hauka ce ta mata sabon kamu,sai da ta gaji ta nufi wani gida kusa da ita taje ta dinga rafka sallama,wani murjejen kato ne wani dunkulelen gardi ya fito dauke da kafceciyar addarsa kugunsa daure da wani bante ba Riga, yaren igbo yayi mata cewar lfy ? Daga ina take tayi saurin bashi amsa kafin ya yanke mata kunne daya, Shukura kuma ba ajin yaren sai turanci shi kuma a kauye yake bai iya turanci ba,zancen kurame tayi masa ya bata wajen kwanciya da kyar ya gane,sai ga wata narkekiyar dattujuwa da daure kirji ta fito tare da tambaya lfy, Mijin nata ya bata labari,tace to kwana daya tal Zata yi ta bar musu gida,da zancen kurame suka fada mata,ta bisu cikin akurkin dakinsu matar ta bata zani da wata t-shirt ta canja kaya,na jikinta kuma ta shanya su,Sannan ta dan dunkule gefen wata tabarmar kaba,ta kwanta,mutanen Sun San ba bacci takeyi ba kiri kiri suka kama baje harka Shukura sai Nishi take ji da gwalangwalan dinsu,ita Bata gane me sukeyi ba.
Haka Shukura Ta kwana da yunwa,da sassafe matar tace to gari ya waye ta bar musu gida Idan ta Gama,Alwala da sallah shukura tayi tare da adduoi sannan ta duba taga matar ta fita kawai ta bude wata tukunya da taga matar tayi girki, ta samu egusi soup da sakwara taci ta koshi Ta gama kenan sai ga matar ta shigo ta tarfa Shukura tana cinye musu abinci,da gudu ta fita sai gata Sun dawo da mijinta tare da wasu narka narkan Maza kowanne dauke da Adda,Suna cewa Sun kama barawo dodo zasu kaiwa jininta,da gudu Shukura ta fita tare da banke na kofar tayi Gaba da matsiyacin gudu,su kuma suka rufa mata Baya da addarsu Allah yasa ta maida kayanta jikinta,har bakin titi suka rakata amma Sun kasa kamata sai hakura sukayi dole.
Ahleef bedroom din Momee ya shiga tare da sallama Gaba daya a firgice yake,Murmushi Momee tayi tare da cewa Son lfy na ganka haka ? Cike da girmamawa ya samu waje ya zauna sannan cikin tausasa kalamai Momee ina Shukura ? Momee nasan ke kika sa akayi kidnapping nata,pls Momee Idan bakyaso na kulata wlh na hakura ki dawo da ita kar rayuwarta ta cutu tana ya mace yarinya kamar wannan, nasan Halayenki Momee uwace ke ta gari wacce tasan darajar dan Adam,Murmushi Momee tayi Bata boye masa ba ta sanar dashi abinda tasa ayiwa Shukura,Karshe kuma tace kaje gidan Hajiya Binta Kawata ka nemi yarta Nafeesa ku daidaita ko 1mnth baza ayi ba za ayi bikinku,Abbanku ma ya Sani zai fada ma, kuma zan sanarwa Saudatu da Baba,wannan yarinya kwadayayya wacce Bata kaunar zaman lfy, ina kaunarka Ahleef baza ka auri waccar yarinyar ba, wlh Momee ba sonta nake ba kawai taimaka mata nayi,zan yarda ku aura min ko wace amma pls Momee ki dawo da ita ko wajen danginta a maidata,ko ki fada min State din da kika sa aka kaita,Tabe baki Momee tayi karshe tace wlh Baza ta fada ba kuma Baza a dawo da ita ba kuma ka sake naji zancen wurin Abbanku sai ranka ya baci.
Momee ya kyale kawai ya fita da sauri bai zarce ko ina ba sai wajen su Saudatu da Baba ya sanar musu komai,Umma ta shafa sumarsa tare da cewa yanzu Sun fimu iko da kai kayi halacci kayi musu biyayya da shi kadai zaka saka musu sannan ka dage da addua kawai.
Godiya yayi musu ya wuce wajen Farhan tare da bashi labarin komai Farhan ma nasiha yayi masa kan yayi biyayya kawai,amma banji dadi ba a rasa wacce za a baka sai Nafeesa yarinyar da kullum tana titi yau wannan kasa gobe ma waccan kasa tana barikinta Momee batayi tunani ba,yanzu zancen da nake maka saurayinta wani dan china ya dauketa Sun tafi Korea idan ta dawo kuma ta fake da Business,Wlh ni ko Bed bazan iya hadawa da ita ba cewar Ahleef, Farhan sai dariya yake masa.bayan kwana biyu Ahleef ya tambayi securities na Momee wanne state suka kaita ? Amma sai suka ki fada Momee ta hanasu wai,dole ya hakura ya koma addua.
Ahleef bai taba tunanin haka ya damu da Shukura sai yanzu, ba wai So ba kawai birgeshi takeyi sannan da tausayinta da yake ji shi yasa ma ya shiga wani hali a kanta,kwanaki kadan kowa yasan Alheef yana da damuwa,Komai gagararsa yake yi har Office ma komai a hanun Secretary ya barshi,baya murmushi Ko Kadan ya gama fita a hayyacinsa,bashi da aiki sai tunanin Shukuransa yana tuna yanda suka zauna tare gida daya tana masa kuruciya iri iri,haka ma yake tuna murmushinta tare da dariyarta,bata fushi Sam,watarana idan ya tuna yanzu tana can maybe rayuwarta ma ta lalace har kwalla yakeyi,ga Auren Nafeesa da Momee tace dole ne domin Abba har sunje sunyi tambaya tare da sa ranar aure nan da 1mnths,Abba baiyi da ka ba saida ya tambayi Ahleef idan baya so Baza ayi masa dole ba, ganin Momee tana so kawai sai yace yana so,amma Momee anan tayi son kai,lokacin da Niima taki yarda da Auren Ahleef ai Bata yi mata dole ba, gashi kullum a kawo samari take amma bata ce komai ba, shi kuma Ahleef ganin tun yana jariri ta raineshi tasan bazai mata musu ba tunda bashi da gata sai su shine ta nuna son kai akan Shukura tayi fada Da yaranta,Tana son Ahleef amma akan Shukura ta jefashi wani hali kuma babu alamar fasawa.
Hafcy kuma sunji Ahleef zaiyi aure bakin ciki ba Wanda basuyi ba karshe ko wacce tace Baza ta hakura ba sai Sun tabbatar an fasa wannan aure sai Sun tarwatsa komai,Mubaraq bai samu shiga wajen Niima ba, wani yaro take so Wanda da Auren wuri tayi sai ta haifi kamarsa.
Baba da Umma suna zamansu lfy da Momee ba wata matsala tana kyautata musu sunyi kyau tare da murjewa. Sunji ba dadi da za ayiwa Ahleef Auren dole amma basu da iko a kansa dole sai dai kallo gudun kar su yi butulci shi yasa suka sa ido.
Amarya Nafeesa kuwa tunda taji Ahleef Zata aura take sheka uban murna kamar ta zunguro lokacin, Ango ko zance baije ba baibi ta kanta ba.
Yana shiga ya iske Baba da Umma har an dawo dasu part dinsu na da, Yasan ma Momee ce itace tasa aka sace Shukura kenan.
Shukura kuma tana mota Suna zuga uban gudu da ita,ta kalli Wanda ke kusa da ita tace nasan hanya ai idan birnin sin zaku kaini zan dawo ne, Kai Driver karo karfin ac nan Sabo da naji dadin kallon garuruwa a hanya,Daya a cikinsu ya mika mata Maltina gashi ance kar mu barki da yunwa,karba tayi tare da cewa lallai tafiyar nan zatayi dadi musamman ma idan kun siyo min tsire ina ci,a hanya suka tsaya aka siya mata su tsire da sauransu,tana washe baki tace yawwa, Driver yace amma Yarinya kina da kwadayi wlh, kyaleni naci kunga ko da na mutu sai a kaini kabari da Nauyina ba a kanjame ba, naje lahira bulbul dani,dariya sukayi Gaba daya.
wai ku wannan dalilin ne ya sa zaku saceni ? Me nayi ? Ina zaku kaini ? Ni wlh Ahleef dina Nake son gani,dan Allah ku kaini muyi Sallama,yanzu hankalinsa zai tashi,ga Umma da Baba kuma na bar wayata a gida sai ta fashe da kuka har ta basu tausayi ma,suka kara Siya mata kayan dadi amma Sabo da ba kwanciyar hankali kasa ci tayi duk zalamarta tunanin Ahleef kawai takeyi har bacci ya kwasheta.
AsmaBaffa
[7/22, 1:13 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
21-25
Official
By
AsmaBaffa
JIN DADI SABO FANS ga page naku again ina godiya.
Basu tsaya da Shukura ko ina ba sai wani kauye can Cikin Igbo Land dake Anambra state,tana Bacci dan rashin tausayi suka shafa mata wata powder Wanda ko ta tashi Baza ta iya tuna daga ina take ba sai bayan 1mnth ko wks lokacin kuma tuni anyi Auren Ahleef shike nan ko ta dawo a banza,su kansu sunji tausayin Shukura,daya cikinsu yace gaskiya ban yarda da garin nan ba rashin imanin yayi yawa is better mu kaita kasar Hausawa tunda idan ta tashi Baza ta iya tuna komai ba, wasu ciki sukace a kyaleta kawai haka sukayi tafiyarsu zuciyoyinsu cike da ta tausayin Shukura dake kwance gefen titi,kasar arna ba me taimako Ko kulata basuyi ba kowa harkar gabansa yakeyi,har dare yayi sai da 9pm tayi sannan ta farka,ta kasa tuna Komai,yunwa ke cinta kawai sai ta fashe da kuka ta rasa daga ina take ina take yanzu.
Kusan Ko yaushe yankin can kudu ruwan sama ake musu,yanzu ma ruwane ya tsuge baka ganin komai sai yan gidajensu tsalli tsalli kowa yana gidansa,zagaye suke da gonakinsu duk ko ina abin tsoro,ruwa ke dukanta sosai gwanin tausayi,kuruciyar Shukura sai ta zauna wai wanka takeyi a ciki kowa sai yayi tunanin Hauka ce ta mata sabon kamu,sai da ta gaji ta nufi wani gida kusa da ita taje ta dinga rafka sallama,wani murjejen kato ne wani dunkulelen gardi ya fito dauke da kafceciyar addarsa kugunsa daure da wani bante ba Riga, yaren igbo yayi mata cewar lfy ? Daga ina take tayi saurin bashi amsa kafin ya yanke mata kunne daya, Shukura kuma ba ajin yaren sai turanci shi kuma a kauye yake bai iya turanci ba,zancen kurame tayi masa ya bata wajen kwanciya da kyar ya gane,sai ga wata narkekiyar dattujuwa da daure kirji ta fito tare da tambaya lfy, Mijin nata ya bata labari,tace to kwana daya tal Zata yi ta bar musu gida,da zancen kurame suka fada mata,ta bisu cikin akurkin dakinsu matar ta bata zani da wata t-shirt ta canja kaya,na jikinta kuma ta shanya su,Sannan ta dan dunkule gefen wata tabarmar kaba,ta kwanta,mutanen Sun San ba bacci takeyi ba kiri kiri suka kama baje harka Shukura sai Nishi take ji da gwalangwalan dinsu,ita Bata gane me sukeyi ba.
Haka Shukura Ta kwana da yunwa,da sassafe matar tace to gari ya waye ta bar musu gida Idan ta Gama,Alwala da sallah shukura tayi tare da adduoi sannan ta duba taga matar ta fita kawai ta bude wata tukunya da taga matar tayi girki, ta samu egusi soup da sakwara taci ta koshi Ta gama kenan sai ga matar ta shigo ta tarfa Shukura tana cinye musu abinci,da gudu ta fita sai gata Sun dawo da mijinta tare da wasu narka narkan Maza kowanne dauke da Adda,Suna cewa Sun kama barawo dodo zasu kaiwa jininta,da gudu Shukura ta fita tare da banke na kofar tayi Gaba da matsiyacin gudu,su kuma suka rufa mata Baya da addarsu Allah yasa ta maida kayanta jikinta,har bakin titi suka rakata amma Sun kasa kamata sai hakura sukayi dole.
Ahleef bedroom din Momee ya shiga tare da sallama Gaba daya a firgice yake,Murmushi Momee tayi tare da cewa Son lfy na ganka haka ? Cike da girmamawa ya samu waje ya zauna sannan cikin tausasa kalamai Momee ina Shukura ? Momee nasan ke kika sa akayi kidnapping nata,pls Momee Idan bakyaso na kulata wlh na hakura ki dawo da ita kar rayuwarta ta cutu tana ya mace yarinya kamar wannan, nasan Halayenki Momee uwace ke ta gari wacce tasan darajar dan Adam,Murmushi Momee tayi Bata boye masa ba ta sanar dashi abinda tasa ayiwa Shukura,Karshe kuma tace kaje gidan Hajiya Binta Kawata ka nemi yarta Nafeesa ku daidaita ko 1mnth baza ayi ba za ayi bikinku,Abbanku ma ya Sani zai fada ma, kuma zan sanarwa Saudatu da Baba,wannan yarinya kwadayayya wacce Bata kaunar zaman lfy, ina kaunarka Ahleef baza ka auri waccar yarinyar ba, wlh Momee ba sonta nake ba kawai taimaka mata nayi,zan yarda ku aura min ko wace amma pls Momee ki dawo da ita ko wajen danginta a maidata,ko ki fada min State din da kika sa aka kaita,Tabe baki Momee tayi karshe tace wlh Baza ta fada ba kuma Baza a dawo da ita ba kuma ka sake naji zancen wurin Abbanku sai ranka ya baci.
Momee ya kyale kawai ya fita da sauri bai zarce ko ina ba sai wajen su Saudatu da Baba ya sanar musu komai,Umma ta shafa sumarsa tare da cewa yanzu Sun fimu iko da kai kayi halacci kayi musu biyayya da shi kadai zaka saka musu sannan ka dage da addua kawai.
Godiya yayi musu ya wuce wajen Farhan tare da bashi labarin komai Farhan ma nasiha yayi masa kan yayi biyayya kawai,amma banji dadi ba a rasa wacce za a baka sai Nafeesa yarinyar da kullum tana titi yau wannan kasa gobe ma waccan kasa tana barikinta Momee batayi tunani ba,yanzu zancen da nake maka saurayinta wani dan china ya dauketa Sun tafi Korea idan ta dawo kuma ta fake da Business,Wlh ni ko Bed bazan iya hadawa da ita ba cewar Ahleef, Farhan sai dariya yake masa.bayan kwana biyu Ahleef ya tambayi securities na Momee wanne state suka kaita ? Amma sai suka ki fada Momee ta hanasu wai,dole ya hakura ya koma addua.
Ahleef bai taba tunanin haka ya damu da Shukura sai yanzu, ba wai So ba kawai birgeshi takeyi sannan da tausayinta da yake ji shi yasa ma ya shiga wani hali a kanta,kwanaki kadan kowa yasan Alheef yana da damuwa,Komai gagararsa yake yi har Office ma komai a hanun Secretary ya barshi,baya murmushi Ko Kadan ya gama fita a hayyacinsa,bashi da aiki sai tunanin Shukuransa yana tuna yanda suka zauna tare gida daya tana masa kuruciya iri iri,haka ma yake tuna murmushinta tare da dariyarta,bata fushi Sam,watarana idan ya tuna yanzu tana can maybe rayuwarta ma ta lalace har kwalla yakeyi,ga Auren Nafeesa da Momee tace dole ne domin Abba har sunje sunyi tambaya tare da sa ranar aure nan da 1mnths,Abba baiyi da ka ba saida ya tambayi Ahleef idan baya so Baza ayi masa dole ba, ganin Momee tana so kawai sai yace yana so,amma Momee anan tayi son kai,lokacin da Niima taki yarda da Auren Ahleef ai Bata yi mata dole ba, gashi kullum a kawo samari take amma bata ce komai ba, shi kuma Ahleef ganin tun yana jariri ta raineshi tasan bazai mata musu ba tunda bashi da gata sai su shine ta nuna son kai akan Shukura tayi fada Da yaranta,Tana son Ahleef amma akan Shukura ta jefashi wani hali kuma babu alamar fasawa.
Hafcy kuma sunji Ahleef zaiyi aure bakin ciki ba Wanda basuyi ba karshe ko wacce tace Baza ta hakura ba sai Sun tabbatar an fasa wannan aure sai Sun tarwatsa komai,Mubaraq bai samu shiga wajen Niima ba, wani yaro take so Wanda da Auren wuri tayi sai ta haifi kamarsa.
Baba da Umma suna zamansu lfy da Momee ba wata matsala tana kyautata musu sunyi kyau tare da murjewa. Sunji ba dadi da za ayiwa Ahleef Auren dole amma basu da iko a kansa dole sai dai kallo gudun kar su yi butulci shi yasa suka sa ido.
Amarya Nafeesa kuwa tunda taji Ahleef Zata aura take sheka uban murna kamar ta zunguro lokacin, Ango ko zance baije ba baibi ta kanta ba.