Sashe 40
Jin Dadi Sabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dankwali ta ya zame ya shiga Shafa gashinta me ssantsi yace Farhan ya bani labarin yanayin da kika shiga I'm really sorry ban sani ba,Bakinsa ta rufe Masa da tafin hannunta tace never mind nasani shi yasa na jiraka a kauye nasan zaka zo,Nan ta bashi labarin abinda bai sani ba harda rayuwarta a gidan Yan fashi, suna ta dariya Shukura na matashi da bindiga a cikin pillow Bata sani ba.
Sai wurin Magrib suka Isa Abuja Hotel din daya sauka suka tsaya,Shukura tace ban gane ba Ummafa da Baba Ni nake son gani Dan Allah a kaini wajensu Kai sai ka zauna a Nan pls, u are not serious yaja hannunta suka shiga ciki bayan yayi musu order abinci, Room din suka shiga Shukura taga akwatunansa guda Hudu manya a ciki tace nifa bani da kayan sawa na bayar da nawa a kauye,na ba matar Iro data Yahaya kyauta.
Akwai kayanki a Nan karki damu.
Asmabaffa
[7/22, 1:13 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
46-50
Official
By
AsmaBaffa
Baki Shukura ta turo Masa tana wata Shagwaba me gigita hankalin me gida ni dai Umma nake son gani, ran Ahleef ne ya baci shi Bata sonsa Bata son ganinsa sai su Umma,yazo tun daga wata kasar sabo da ita,yaje ya dakko ta amma tana maganar wai su Umma take son gani,it a ya kaita can shi ya zauna a Nan, a fusace ya kalleta,kallo daya ta tsorata tasan Lallai ransa ya baci da kalamanta,sai yanzu taga ita ma fa Bata kyauta ba, batayi Masa adalci ba, Baki ta bude da niyyar magana kafin tace komai ya shige Toilet abinsa.
Fushin nasa har mamaki ya Bata, tana Nan tsaye ya Dade ya fito daga wanka ya isketa bai ko kalleta ba, itama kasa magana tayi sabo da tsoro taji kar ya masge ta,toilet din ta shiga itama tayi wanka,kasa daura towel tayi sai skert dinta ta maida tare da jawo shi sama kamar tayi daura kirji ta yafa Mayafinta sannan ta fito lokacin ya Gama shirinsa cikin kayan bacci ya daura jallabiya ya tayar da sallah abinsa.
lotion dinsa ta shafa me kamshi ,gashinta ta busar tayi amfani da wasu mayukan gashin nasa ta gyarashi sosai,sannan ta dakko powder dinta da ta shiga mota da ita ta Dan shafa sama sama ta shafa lipgloss sannan ta maida kayanta itama ta fara sallolinta, bayan ya idar tare da adduoinsa abinci ya fita ya karbo Wanda yayi order, fuskarsa ba rahma ya dawo lokacin ta idar da sallah kawai ya ajiye Mata nata ledar abincin ba tare da yace komai ba.
Shukura kamar zatayi kuka ta kalleshi Amma bai ko bi ta kanta ba,tana gani ya zare jallabiyarsa kayan baccinsa masu kyau suka bayyana 3qtr wando da Riga armless farare ba karamin kyau yayi ba,sai kamshi yake fesarwa.
Laptop dinsa ya kunna ya fara aiki a ciki Yana cin abincinsa hankalinsa kwance Amma hankalinsa Yana kanta kawai dai fuskewa yakeyi Dan ya nuna Mata kuskurenta.
Shukura taki taba ko ledar abincin duk kwadayinta,tana zaune bisa sallaya tayi Shuru,Yana kallonta ta gefen Ido har ta gaji ta bude abincin duk dadinsa Bata iya ci da yawa ba,ta mayar ledar ta mike tayi brush ta fito ta koma inda ta Bari ta ci gaba da zama tanaso tace ya Bata Kaya ta canja tana Jin tsoronsa, tana kallo ya Gama Shima yayi brush ya dawo da niyyar kashe light zai kwanta.
a hankali Shukura ta iya furta Dan Allah Ina kayan nawa zan canja,da yatsa ba tare da yayi magana ba ya nuna Mata wasu akwatuna har uku,mamaki da murna ya kasheta Bata San sanda ta saki Murmushi ba,wato tsarabarta ce tunda daga kasar waje ya dawo,kamar tayi tsalle ta rungumeshi Amma ba hali idan ma tayi yanzu zai ce saboda kayan daya Bata ne, sai kawai ta share ta jawo karamar ta bude taci sa'a inner wears ne da kayan bacci a ciki, tunawa tayi ta taba ji Yan schl dinsu Mata suna hirar idan anyi aure kayan bacci na Jan hankali ake sawa,masu kalar nuna tsiraici ko fushi me gida yakeyi da Kai sai ya daina,yau ga Mijinta na fushi da ita ya kamata ta gwada ta gani.
Wata light pink ta zabo da kadan ta Dan sauka tudun mazaunanta shara shara, hannunta siriri kamar net Haka take tana wani sheki da kyalkyali Wal Wal ta hadu karshe me tsada ce ta gaske.
Ahleef bai kashe light ba da yaji ta tambayeshi Kaya zata canja sai ya bar Mata hasken ya koma saman bed yana zaune ya jingina da fuskar gadon Yana Shan Jinger tea Yana latsa waya ta wani bangaren Yana satar kallon Amarya.
Mayafinta ta daura a jikinta ta cire atamfar tare da linkewa sai kuma ta saci kallon Angon nata sai ta ka kalli rigar tana so ta samu wajen da zata buya ta sa kayan, Yana kallonta kawai sai ya kwanta tare da kashe wayarsa ya lumshe Ido kamar bacci ne ya kwashe shi,a hankali tazo jikin gadon Dan ta tabbatar yayi bacci sai ta ja yatsan kafarsa a hankali taga ko motsi baiyi ba,har zata rufa Masa bargo sai taji tsoro kar ya farka ya zaneta dama cikin fushi yake.
Zip din rigar ta zuge ta saka abarta saman gyalen data daura sannan ta janye gyalen ta gyara zaman rigar a jikinta,subhannallah kamar a jikinta aka Dinka,ba karamin kyau tayi ba kamar wata baturiya,hips din Nan kamar zai Fado,Haka kirjinta a cike taf,cinyoyin lukuta lukuta suna sheki, lallabawa tayi zuwa jikin Mirror ta kalli kanta ita kanta sai da ta kalli kanta ta Kara tare da godewa Allah sannan ta saki gashinta ta Kara tajeshi wai yau sai ta koma Baturiya, sai ta tsaya a mudubi tayi ta kallon kanta tana juye juye, kirjinta ta kalla a fili tace kuci gaba da jiran jariri a haifo shi,Ahleef Wanda ke kallonta Yana jinta bai San sanda ya danne Bakinsa ba sabo da dariya data kamashi a ransa yace ga Baban jariri Yana ta jira an hanashi shi da abinsa.
Juyowa tayi da niyyar lallabawa ta kashe light kawi sai taga Ahleef a zaune yanda yake dazu Yana Danna wayarsa kamar baima San me take ba,mamaki ya cikata yaushe ya tashi to Bata sani ba,kunya ta lullubeta,Amma ta tuno maganar Yan class dinsu kuma gashi ma yasan tasa kayan Amma ko kallo Bata isheshi ba gwara ta Bari ya gani sosai ko zai sakko.
Sabo da Haka sai ta maze kawai taje ta dauki kayan data cire ta daura saman kujera,ta dawo ta wuce ta gabansa ta dauki ledar abincinta ta dakko ruwa ta Sha ta ajiye,ita Bata sani ba ta Gama nakasa Ahleef sabo da Yana kallonta ta kasan wayar ba waya yake kallo ba,ita kuma haushi har ya kamata taga bai ma San tanayi ba.
A hankali ta tako har gabansa ta tsuguna a kasan bed din sannan a hankali tace kayi hakuri dazu baka ji dadin kalamai na ba,kayi hakuri Naga sai kumbure kumbure kakeyi daga Yar magana,kuma ma ai gani nayi idan nace Ina son Umma kamar Kaine tunda sune suka haifeka sai gashi Kai fushi kayi ma,kayi hakuri to na janye maganata ta dazu bana son na ga Umma da Baba Ahleef nake so na gani tunda Kai kishin ma harda su Umma yi kakeyi.
Farin ciki ne ya kamashi Amma sai ya kanne yace,Gobe zan koma inda na fito Ni ki kwantar da hankalinki,kuma Wajen Umma zakije tunda kina so,Ni duk abinda kike so zan Miki inshallah gobe can wuce ke kuma ki zauna da Ummanki dama kunfi kusa tare na ganku.
Gaban Shukura ne ya Fadi yanzu tafiya zaiyi daga haduwa yau,sai kawai ta rushe da Kuka ta kafa Kai a jikin bed tana ta yi abin tausayi,taji dai ce komai ba,kawai sai ta wuntsila tayi flat tana ta birgima da Shure Shure tana kukanta tana Ni baza ka tafi ba.
Dariya yayi ba shiri yace to tashi naji,taki dainawa,yace wasa fa nake miki na isa na tafi ai sai da yardarki muna tare,Sai lokacin ta mike zaune tana Murmushi tana goge hawayenta, da kansa ya sakko ya dauketa sannan ya zauna saman bed tana saman cinyarsa ya Bata ruwa Tasha tana ajiyar zuciya,sai kalle Mata jiki yake sabo da komai Ana gani gaba daya ya rude ta Gama zautar dashi da shigar ta, dama so yake su shirya kawai,light ya kashe musu sannan ya daura ta saman bed din Shima ya kwanta a gefenta kowannensu Yana kamshi.
Shuru tayi a saman bed ba tare da tace komai ba, a hankali ta juyo Dan ta gani bacci yake ko me, tana juyowa fuskarsu sai da ta gogi ta juna,Hancinta ya hade da nasa, Ido suka lumshe a tare,Wani iri suke ji a jininsu bazai misaltu ba,kasa matsawa kowannensu yayi, a nutse ya daura lips dinsa saman nata tare da komawa samanta tana kasa,hannayensa ya dafesu a saman katifar,Magana tayi me...me...zaka..yi? da kyar ya gane me tace, bakinsu ya hade wuri daya ya kamo harshenta da nasa Yana tsotsa kamar zai cinye Mata Baki,tun tana Jin kunya tayi Shuru har ta kasa ta rike saitin sagensa da tafukan hannunta tana shafawa a hankali zuwa gemunsa tana Kara kissing dinsa sosai,Kirjinsu ya hade waje daya tare da gangarowa wuyanta Yana lasarta, a hankali ya zuge zip din rigarta, Jin hannayensa a saman dukiyar Fulaninta yasa ta rude tare da shiga wani hali.
Harshensa taji saman na shanunta wani shidewa ta fara yi har Bata San sanda ma take nuna tana Jin dadin abun ba kunyar Tata duk ta gudu ba tare da ta sani ba, Ahleef yayi niyyar shigarta Amma sai ya fasa sabo da tunaninsa Bata sonsa sai ya koya Mata sonsa,zai iya hakura Yana Dan Romancing nata suna rage zafi kafin Shukura ta kamu da sonsa sosai yanda zaiyi abinsa ba tare da tunanin komai ba,sabo da Haka kawai Romancing dinta yayi suka samu nutsuwa sosai sannan ya kyaleta,a haukar Shukura ba ayin komai dama iya abinda akeyi kenan a aure. Sai da suka huta sannan yace tazo suyi wanka,tace A'a Ni kunya nakeji kaje kayi idan ka fito zanyi,Murmushi kawai ya sakar Mata Wanda ke kashe Mata jiki sannan ya shige bayi abinsa.
Sai wurin Magrib suka Isa Abuja Hotel din daya sauka suka tsaya,Shukura tace ban gane ba Ummafa da Baba Ni nake son gani Dan Allah a kaini wajensu Kai sai ka zauna a Nan pls, u are not serious yaja hannunta suka shiga ciki bayan yayi musu order abinci, Room din suka shiga Shukura taga akwatunansa guda Hudu manya a ciki tace nifa bani da kayan sawa na bayar da nawa a kauye,na ba matar Iro data Yahaya kyauta.
Akwai kayanki a Nan karki damu.
Asmabaffa
[7/22, 1:13 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
46-50
Official
By
AsmaBaffa
Baki Shukura ta turo Masa tana wata Shagwaba me gigita hankalin me gida ni dai Umma nake son gani, ran Ahleef ne ya baci shi Bata sonsa Bata son ganinsa sai su Umma,yazo tun daga wata kasar sabo da ita,yaje ya dakko ta amma tana maganar wai su Umma take son gani,it a ya kaita can shi ya zauna a Nan, a fusace ya kalleta,kallo daya ta tsorata tasan Lallai ransa ya baci da kalamanta,sai yanzu taga ita ma fa Bata kyauta ba, batayi Masa adalci ba, Baki ta bude da niyyar magana kafin tace komai ya shige Toilet abinsa.
Fushin nasa har mamaki ya Bata, tana Nan tsaye ya Dade ya fito daga wanka ya isketa bai ko kalleta ba, itama kasa magana tayi sabo da tsoro taji kar ya masge ta,toilet din ta shiga itama tayi wanka,kasa daura towel tayi sai skert dinta ta maida tare da jawo shi sama kamar tayi daura kirji ta yafa Mayafinta sannan ta fito lokacin ya Gama shirinsa cikin kayan bacci ya daura jallabiya ya tayar da sallah abinsa.
lotion dinsa ta shafa me kamshi ,gashinta ta busar tayi amfani da wasu mayukan gashin nasa ta gyarashi sosai,sannan ta dakko powder dinta da ta shiga mota da ita ta Dan shafa sama sama ta shafa lipgloss sannan ta maida kayanta itama ta fara sallolinta, bayan ya idar tare da adduoinsa abinci ya fita ya karbo Wanda yayi order, fuskarsa ba rahma ya dawo lokacin ta idar da sallah kawai ya ajiye Mata nata ledar abincin ba tare da yace komai ba.
Shukura kamar zatayi kuka ta kalleshi Amma bai ko bi ta kanta ba,tana gani ya zare jallabiyarsa kayan baccinsa masu kyau suka bayyana 3qtr wando da Riga armless farare ba karamin kyau yayi ba,sai kamshi yake fesarwa.
Laptop dinsa ya kunna ya fara aiki a ciki Yana cin abincinsa hankalinsa kwance Amma hankalinsa Yana kanta kawai dai fuskewa yakeyi Dan ya nuna Mata kuskurenta.
Shukura taki taba ko ledar abincin duk kwadayinta,tana zaune bisa sallaya tayi Shuru,Yana kallonta ta gefen Ido har ta gaji ta bude abincin duk dadinsa Bata iya ci da yawa ba,ta mayar ledar ta mike tayi brush ta fito ta koma inda ta Bari ta ci gaba da zama tanaso tace ya Bata Kaya ta canja tana Jin tsoronsa, tana kallo ya Gama Shima yayi brush ya dawo da niyyar kashe light zai kwanta.
a hankali Shukura ta iya furta Dan Allah Ina kayan nawa zan canja,da yatsa ba tare da yayi magana ba ya nuna Mata wasu akwatuna har uku,mamaki da murna ya kasheta Bata San sanda ta saki Murmushi ba,wato tsarabarta ce tunda daga kasar waje ya dawo,kamar tayi tsalle ta rungumeshi Amma ba hali idan ma tayi yanzu zai ce saboda kayan daya Bata ne, sai kawai ta share ta jawo karamar ta bude taci sa'a inner wears ne da kayan bacci a ciki, tunawa tayi ta taba ji Yan schl dinsu Mata suna hirar idan anyi aure kayan bacci na Jan hankali ake sawa,masu kalar nuna tsiraici ko fushi me gida yakeyi da Kai sai ya daina,yau ga Mijinta na fushi da ita ya kamata ta gwada ta gani.
Wata light pink ta zabo da kadan ta Dan sauka tudun mazaunanta shara shara, hannunta siriri kamar net Haka take tana wani sheki da kyalkyali Wal Wal ta hadu karshe me tsada ce ta gaske.
Ahleef bai kashe light ba da yaji ta tambayeshi Kaya zata canja sai ya bar Mata hasken ya koma saman bed yana zaune ya jingina da fuskar gadon Yana Shan Jinger tea Yana latsa waya ta wani bangaren Yana satar kallon Amarya.
Mayafinta ta daura a jikinta ta cire atamfar tare da linkewa sai kuma ta saci kallon Angon nata sai ta ka kalli rigar tana so ta samu wajen da zata buya ta sa kayan, Yana kallonta kawai sai ya kwanta tare da kashe wayarsa ya lumshe Ido kamar bacci ne ya kwashe shi,a hankali tazo jikin gadon Dan ta tabbatar yayi bacci sai ta ja yatsan kafarsa a hankali taga ko motsi baiyi ba,har zata rufa Masa bargo sai taji tsoro kar ya farka ya zaneta dama cikin fushi yake.
Zip din rigar ta zuge ta saka abarta saman gyalen data daura sannan ta janye gyalen ta gyara zaman rigar a jikinta,subhannallah kamar a jikinta aka Dinka,ba karamin kyau tayi ba kamar wata baturiya,hips din Nan kamar zai Fado,Haka kirjinta a cike taf,cinyoyin lukuta lukuta suna sheki, lallabawa tayi zuwa jikin Mirror ta kalli kanta ita kanta sai da ta kalli kanta ta Kara tare da godewa Allah sannan ta saki gashinta ta Kara tajeshi wai yau sai ta koma Baturiya, sai ta tsaya a mudubi tayi ta kallon kanta tana juye juye, kirjinta ta kalla a fili tace kuci gaba da jiran jariri a haifo shi,Ahleef Wanda ke kallonta Yana jinta bai San sanda ya danne Bakinsa ba sabo da dariya data kamashi a ransa yace ga Baban jariri Yana ta jira an hanashi shi da abinsa.
Juyowa tayi da niyyar lallabawa ta kashe light kawi sai taga Ahleef a zaune yanda yake dazu Yana Danna wayarsa kamar baima San me take ba,mamaki ya cikata yaushe ya tashi to Bata sani ba,kunya ta lullubeta,Amma ta tuno maganar Yan class dinsu kuma gashi ma yasan tasa kayan Amma ko kallo Bata isheshi ba gwara ta Bari ya gani sosai ko zai sakko.
Sabo da Haka sai ta maze kawai taje ta dauki kayan data cire ta daura saman kujera,ta dawo ta wuce ta gabansa ta dauki ledar abincinta ta dakko ruwa ta Sha ta ajiye,ita Bata sani ba ta Gama nakasa Ahleef sabo da Yana kallonta ta kasan wayar ba waya yake kallo ba,ita kuma haushi har ya kamata taga bai ma San tanayi ba.
A hankali ta tako har gabansa ta tsuguna a kasan bed din sannan a hankali tace kayi hakuri dazu baka ji dadin kalamai na ba,kayi hakuri Naga sai kumbure kumbure kakeyi daga Yar magana,kuma ma ai gani nayi idan nace Ina son Umma kamar Kaine tunda sune suka haifeka sai gashi Kai fushi kayi ma,kayi hakuri to na janye maganata ta dazu bana son na ga Umma da Baba Ahleef nake so na gani tunda Kai kishin ma harda su Umma yi kakeyi.
Farin ciki ne ya kamashi Amma sai ya kanne yace,Gobe zan koma inda na fito Ni ki kwantar da hankalinki,kuma Wajen Umma zakije tunda kina so,Ni duk abinda kike so zan Miki inshallah gobe can wuce ke kuma ki zauna da Ummanki dama kunfi kusa tare na ganku.
Gaban Shukura ne ya Fadi yanzu tafiya zaiyi daga haduwa yau,sai kawai ta rushe da Kuka ta kafa Kai a jikin bed tana ta yi abin tausayi,taji dai ce komai ba,kawai sai ta wuntsila tayi flat tana ta birgima da Shure Shure tana kukanta tana Ni baza ka tafi ba.
Dariya yayi ba shiri yace to tashi naji,taki dainawa,yace wasa fa nake miki na isa na tafi ai sai da yardarki muna tare,Sai lokacin ta mike zaune tana Murmushi tana goge hawayenta, da kansa ya sakko ya dauketa sannan ya zauna saman bed tana saman cinyarsa ya Bata ruwa Tasha tana ajiyar zuciya,sai kalle Mata jiki yake sabo da komai Ana gani gaba daya ya rude ta Gama zautar dashi da shigar ta, dama so yake su shirya kawai,light ya kashe musu sannan ya daura ta saman bed din Shima ya kwanta a gefenta kowannensu Yana kamshi.
Shuru tayi a saman bed ba tare da tace komai ba, a hankali ta juyo Dan ta gani bacci yake ko me, tana juyowa fuskarsu sai da ta gogi ta juna,Hancinta ya hade da nasa, Ido suka lumshe a tare,Wani iri suke ji a jininsu bazai misaltu ba,kasa matsawa kowannensu yayi, a nutse ya daura lips dinsa saman nata tare da komawa samanta tana kasa,hannayensa ya dafesu a saman katifar,Magana tayi me...me...zaka..yi? da kyar ya gane me tace, bakinsu ya hade wuri daya ya kamo harshenta da nasa Yana tsotsa kamar zai cinye Mata Baki,tun tana Jin kunya tayi Shuru har ta kasa ta rike saitin sagensa da tafukan hannunta tana shafawa a hankali zuwa gemunsa tana Kara kissing dinsa sosai,Kirjinsu ya hade waje daya tare da gangarowa wuyanta Yana lasarta, a hankali ya zuge zip din rigarta, Jin hannayensa a saman dukiyar Fulaninta yasa ta rude tare da shiga wani hali.
Harshensa taji saman na shanunta wani shidewa ta fara yi har Bata San sanda ma take nuna tana Jin dadin abun ba kunyar Tata duk ta gudu ba tare da ta sani ba, Ahleef yayi niyyar shigarta Amma sai ya fasa sabo da tunaninsa Bata sonsa sai ya koya Mata sonsa,zai iya hakura Yana Dan Romancing nata suna rage zafi kafin Shukura ta kamu da sonsa sosai yanda zaiyi abinsa ba tare da tunanin komai ba,sabo da Haka kawai Romancing dinta yayi suka samu nutsuwa sosai sannan ya kyaleta,a haukar Shukura ba ayin komai dama iya abinda akeyi kenan a aure. Sai da suka huta sannan yace tazo suyi wanka,tace A'a Ni kunya nakeji kaje kayi idan ka fito zanyi,Murmushi kawai ya sakar Mata Wanda ke kashe Mata jiki sannan ya shige bayi abinsa.