Sashe 25
Jin Dadi Sabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tana shiga taga toilet neat sai ta sa key ta kulle tayi wankanta tas tare da maida kayan jikinta ta shirya Kanta,kafin ta fito kuma su Niima sukayi knocking Sabo da an santa shi yasa aka kyaleta ta wuce Direct wurin Boss,come in Ahleef ya furta cikin daddadar Muryarsa,Hafcy ce a gaba tana baza kamshi sai Niima,yana ganin Hafcy ya kara tsuke fuska,zama sukayi babu wata gaisuwa sai Sannu da aiki suka ce masa bai ko amsa ba yana ta rubuce rubucensa tare da daga waya ko kallonsu bai sake yi ba,Hafcy kuwa sai gyara kirji akeyi ana rangwada,Niima tace takardun Momee na kawo,ba tare da ya dago ba yace ajiye a table,tana daukowa Shukura ta bude toilet tare da fitowa daga ciki sanye da uniform dinta amma kowa ya kalleta yasan tayi wanka yanzu,Kallonsu tayi kawai duk Sun tare sit din zaman sai kawai ta zagaya kusa da Ahleef tana wata shagwaba kamar yarinyar Yah a ina zan zauna ni ? Da murmushi ya kalleta yasa hannu ya jawota ta bayansa sannan ya mike yace zauna a kujerata ki karasa aikin,takardun ya Nuna mata anan zakiyi ta Marking da biro tace na gane,Kallon Niima yayi tare da cewa bata documents din tasan me Zata yi.Shukura kuma kamar gaske sai jujjuyawa take a kujerar tana musu wani kallo tana aikinta da ya nuna mata, kamar hoto haka suka zama, shi kuma ya shige toilet zaiyi Alwala.
Gyaran Murya Shukura tayi tare da cewa keep it On the table cant u hear a simple English,ta kalli Hafcy tare da yin muryar Wanda ba bahaushe ba ko turanshi (turanci) babu? Nace a ajiye min a Table,Niima ranta ya gama jagulewa Ahleef ya yarfa ta a gaban frnd dinta Hafcy ma haka ranta ya konu ashe Niima aikin banza ce a wajensa amma ta Bata lokacinta,Shukura ta karo karfin AC taci Gaba da abinda takeyi ba tare da ta kallesu ba tace pls zaku iya tafiya i have done with u guys,Ahleef yana jinta yana ta dariya a toilet,Chewgum ta bare ta jefa a bakinta sannan ta jawo wardrope tare da ebo kudi 20k ta mikawa Niima take ths i know shi kuka zo nema Ko? Niima ce ta fara Mikewa a fusace Zata mari Shukura Ahleef ya fito tare da buga mata tsawa are u crazy kizo har Office dinta zaki Mareta Who the Hell are u, How Dear u,Niima tace Amma kasan kudin ubanmu ne ba naka ba,da bazar mu kake rawa,da ba a San asalin ka bane sai kace zaka bude mana ido,kai har kana da bakin magana marar asali tsintacce kayiwa iyayenmu asiri ka mallakesu harda kawo mana karuwarka gida ashe anan kuke sheke ayarku, bari su Momee su dawo wlh sai ka bar mana dukiyar mu,Hafcy tace ke Niima iya bakinki wannan yafi karfinki kuma ni a haka nake sonsa shine dalilin kulaki da nayi amma ni nafi karfin kawance dake wlh zaki zageshi shi yace a bashi dukiyar,Shukura ce tace Enough ku bar mana Office, Baraki ma ai iyawa ne wasu basu da darajar da zaiyi dasu, kun bada mata wlh get lost, Hafcy ce ta nuna Shukura da yatsa zamu hadu dake zaki maimaita kalamanki, ae din anji badai ya Sonki kuma bazai so ki ba Shegen kai kamar kwallon goruba, Kwafa Niima tayi Suka fita kuwa ba tare da sunce komai ba, Kujera Ahleef ya fada zuciyarsa tana masa radadi,Shukura ta fahimci hakan sai ta dawo kusa dashi,tana Bashi hakuri duk da Bata san labarinsa ba amma sai taji tausayinsa.
Yaya ta furta a hankali,kallonta yayi yana murmushin karfin hali yace dauko abinci gashi can kici,kafada ta makale ni tare zamu ci, lafiyayyun abincin ta bude tace dole suci tare haka suka ci abincin tare tana masa surutu har ya nemi damuwarsa ya rasa karshe ya karasa aikinsa ya sauketa a gida Bayan ya siya mata abubuwan ci iri iri, tana fita tace Yaya Bye banda tunani pls, I will try my Best inshaallah ya furta yana murmushi.
Hafcy tunawa da tayi da bukatar dan uwanta Mubaraq shi yasa taki yarda suyi fada Da Niima,kwanaki na ja Shukura yanzu ta kara gogewa tare da wayewa kuma hankali takeyi sosai Sabo da kulawar da su Umma ke kokarin yi akanta,ta iya kwalliya tare da girke girke abin ba a cewa komai, Ahleef kullum sai dai ya fake da Farhan yace Shine saurayinta.
Yau Momee da Abba zasu dawo Nigeria,gaba daya Sun tafi Airport Ahleef shine gaba kowa murna yakeyi,Alhmdllh Sun sauka lfy ana ta murna da ganin juna,Tattarawa sukayi aka tafi gida gaba daya,Washe gari Ahleef da kansa ya gabatar Umma, Baba da Shukura wajen Momee da Abba,Momee da fara'a cikin mutuntuwa ta amshesu Abba ma haka dama Momee tasan Shukura sabo da haka hira ta dinga janta dashi,abu daya ne ke damun Momee yanda taga tsantsar kamar Ahleef dasu Umma.
Sati biyu da dawowar su Alhji Baban su Hafcy ya samu Abba a Office kan maganar Auren Ahleef da Hafcy ko Zahra, Abba ya tuno rashin tarbiyar yaran sai yace ba damuwa indai Ahleef yana so shi bashi da Matsala amma bazai masa dole ba, zai tambayeshi yaji.
Yau Maman su Hafcy taje gida wajen Momee suna ta hira kamar abin arziki sai kuma ta fara kawo mata gulmace gulmacen Ahleef tana so taji ya suke da Momee Amma Momee Bata yarda tace komai ba duk kuwa da yawan zuwan da takeyi gidan.
Mubaraq yau shine ya kawo Hafcy wajen Niima,Sai da Hafcy ta gama abinda zatayi sannan ta fito zasu tafi Niima ta rakata har mota,Mubaraq a hankali yake dan janta da Hira Hafcy tana dariyar da ita kadai tasan nufinta tare da cewa Sister ga yayana da alama yana ciki a kular min dashi, Mubaraq dan gayu ne sosai ya iya wanka,Niima taji yana birgeta sosai Bata wani ja masa aji ba ta amshi soyayyar sa hannu biyu sukayi exchange na phone Number,suna Hira Shukura ta fito daga part dinsu Zata shiga wajen Momee tasha wankanta,Mubaraq ya ganta Gaba daya ya rude a ransa yana so ace ta zama matarsa,Niima na gabansa amma hankalinsa na kan Shukura Niima sai ta ji haushi kamar ita ba mace bace tana gabansa yana kallon wata can,da kyar ta danne fushinta har suka tafi,yau kuma Ahleef ya dawo gidan da zama Sabo da Abba ya matsa akan lallaai ya dawo gida..
Kullum yanzu Niina sai ta kai karar Ahleef da Shukura wajen Momee,ta kulla sharri tace Sun mata wani abu, tun Momee bata yarda har ta fara yarda ganin yanda Ahleef yake share Niima,shi ya jawo yanzu ta fara ja baya da Ahleef, Shukura kuwa kiri kiri yanzu Momee take nuna mata rashin Kauna,sabo da Me mutane suna cin arzikinsu suna zaune lfy Sabo da samun waje sai su dinga wulakanta Masu gida ita Baza ta yarda da wannan ba.
Tunda Ahleef ya dawo Shukura ke gyara masa daki,Haka abinci ma sai jefi jefi yake cin na Momee Umma ke dafawa dashi ta bawa Shukura ta kawo watarana har su Momee suna Ci Sabo da Umma karshe ce wajen iya girki,Shi yasa take kara Jin haushi kuma ta gaji to abun bazai yi kyau ba.
Tun safe yau Shukura tana farkawa tayi mika tare da cewa yau mugunta nake ji duk Wanda tsautsayi ya fada masa shi zanyi wa ba ruwana.
AsmaBaffa
[7/22, 1:13 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
16-20
Official
By
AsmaBaffa
MAMAN FAHAD and HADIZA MUKTAR ga page naku ina Godiya.
MARCYCOOL jinjina me tarin yawa.
Shukura tuni tayi Sallar asuba wanka tayi ta fara kalailatar Shiryawa kamar Zata je party,Umma tana palo tana kallo Ahleef ya shigo da sallama dauke a bakinsa,a'a sannu da zuwa karaso mana ka zauna,murmushi dauke a fuskarsa sai da ya duka har kasa cike da girmamawa ya gaishe da ita kana ya zauna suna hira jefi jefi,jira yake yaga ta ina Shukura Zata fito,sai gata ta fito sanye da Arabian Gown fitted black me duwatsu tayi kyau sosai musamman da tayi acuci tare da tayi Rolling mayafin,ido biyu sukayi da Ahleef ta saki murmushi ya kashe mata ido daya, tana so itama ta kashe nata bata iya ba sai fari tayi farrr da ido, murmushi yayi tare da dauke kansa daga gareta, Umma ce ta kawo masa abin ci da sha,wata yar aiki ta bangaren Momee ta shigo tare da Cewa Saudatu kizo inji Momee,Haka kawai sai Ahleef yaji haushi da yar aikin ta kira ta da Saudatu kai tsaye Ko ba komai ai dattijuwa ce da an dan sakaya sunan.
Tsam Umma ta yafa mayafinta ta wuce part din Momee.
Shukura tace zanbi Umma wajen Momee gaskiya ban yarda da Kiran nan ba is better ayi komai a idona Sabo da Momee ta canja mana fuska kwana biyu Niima ta gama zugata, Hmm kina da gaskiya muje to,tare suka jera kamar ango da Amarya, a palo suka iske Niima,Momee,latifa tare da Abba,har Baba yana wajen.
Ahleef tare da Shukura suma waje suka nema tare da zama,Momee Bata Jin haushin kowa sai Shukura Akan yanda Niima take Bata labarin cewar kwadayi ne ya kawo Shukura gidansu,Momee kuma ta tuna tun a asibiti tasan Shukura da kwadayin abinci maybe har kudi ma shi yasa tasan yanda zatayi dole ta dawo gidansu da zama ta hanyar ahleef, Gashi Ahleef yana wulakanta yayanta akan Shukura wacce a duniya suka tsince ta,sannan ta fuskanci Ahleef yanzu yafi damuwa da Saudatu fiye da ita Wanda kwanan nan suka shigo gidansu gwara ayita ta kare kawai.
Gyaran Murya Shukura tayi tare da cewa keep it On the table cant u hear a simple English,ta kalli Hafcy tare da yin muryar Wanda ba bahaushe ba ko turanshi (turanci) babu? Nace a ajiye min a Table,Niima ranta ya gama jagulewa Ahleef ya yarfa ta a gaban frnd dinta Hafcy ma haka ranta ya konu ashe Niima aikin banza ce a wajensa amma ta Bata lokacinta,Shukura ta karo karfin AC taci Gaba da abinda takeyi ba tare da ta kallesu ba tace pls zaku iya tafiya i have done with u guys,Ahleef yana jinta yana ta dariya a toilet,Chewgum ta bare ta jefa a bakinta sannan ta jawo wardrope tare da ebo kudi 20k ta mikawa Niima take ths i know shi kuka zo nema Ko? Niima ce ta fara Mikewa a fusace Zata mari Shukura Ahleef ya fito tare da buga mata tsawa are u crazy kizo har Office dinta zaki Mareta Who the Hell are u, How Dear u,Niima tace Amma kasan kudin ubanmu ne ba naka ba,da bazar mu kake rawa,da ba a San asalin ka bane sai kace zaka bude mana ido,kai har kana da bakin magana marar asali tsintacce kayiwa iyayenmu asiri ka mallakesu harda kawo mana karuwarka gida ashe anan kuke sheke ayarku, bari su Momee su dawo wlh sai ka bar mana dukiyar mu,Hafcy tace ke Niima iya bakinki wannan yafi karfinki kuma ni a haka nake sonsa shine dalilin kulaki da nayi amma ni nafi karfin kawance dake wlh zaki zageshi shi yace a bashi dukiyar,Shukura ce tace Enough ku bar mana Office, Baraki ma ai iyawa ne wasu basu da darajar da zaiyi dasu, kun bada mata wlh get lost, Hafcy ce ta nuna Shukura da yatsa zamu hadu dake zaki maimaita kalamanki, ae din anji badai ya Sonki kuma bazai so ki ba Shegen kai kamar kwallon goruba, Kwafa Niima tayi Suka fita kuwa ba tare da sunce komai ba, Kujera Ahleef ya fada zuciyarsa tana masa radadi,Shukura ta fahimci hakan sai ta dawo kusa dashi,tana Bashi hakuri duk da Bata san labarinsa ba amma sai taji tausayinsa.
Yaya ta furta a hankali,kallonta yayi yana murmushin karfin hali yace dauko abinci gashi can kici,kafada ta makale ni tare zamu ci, lafiyayyun abincin ta bude tace dole suci tare haka suka ci abincin tare tana masa surutu har ya nemi damuwarsa ya rasa karshe ya karasa aikinsa ya sauketa a gida Bayan ya siya mata abubuwan ci iri iri, tana fita tace Yaya Bye banda tunani pls, I will try my Best inshaallah ya furta yana murmushi.
Hafcy tunawa da tayi da bukatar dan uwanta Mubaraq shi yasa taki yarda suyi fada Da Niima,kwanaki na ja Shukura yanzu ta kara gogewa tare da wayewa kuma hankali takeyi sosai Sabo da kulawar da su Umma ke kokarin yi akanta,ta iya kwalliya tare da girke girke abin ba a cewa komai, Ahleef kullum sai dai ya fake da Farhan yace Shine saurayinta.
Yau Momee da Abba zasu dawo Nigeria,gaba daya Sun tafi Airport Ahleef shine gaba kowa murna yakeyi,Alhmdllh Sun sauka lfy ana ta murna da ganin juna,Tattarawa sukayi aka tafi gida gaba daya,Washe gari Ahleef da kansa ya gabatar Umma, Baba da Shukura wajen Momee da Abba,Momee da fara'a cikin mutuntuwa ta amshesu Abba ma haka dama Momee tasan Shukura sabo da haka hira ta dinga janta dashi,abu daya ne ke damun Momee yanda taga tsantsar kamar Ahleef dasu Umma.
Sati biyu da dawowar su Alhji Baban su Hafcy ya samu Abba a Office kan maganar Auren Ahleef da Hafcy ko Zahra, Abba ya tuno rashin tarbiyar yaran sai yace ba damuwa indai Ahleef yana so shi bashi da Matsala amma bazai masa dole ba, zai tambayeshi yaji.
Yau Maman su Hafcy taje gida wajen Momee suna ta hira kamar abin arziki sai kuma ta fara kawo mata gulmace gulmacen Ahleef tana so taji ya suke da Momee Amma Momee Bata yarda tace komai ba duk kuwa da yawan zuwan da takeyi gidan.
Mubaraq yau shine ya kawo Hafcy wajen Niima,Sai da Hafcy ta gama abinda zatayi sannan ta fito zasu tafi Niima ta rakata har mota,Mubaraq a hankali yake dan janta da Hira Hafcy tana dariyar da ita kadai tasan nufinta tare da cewa Sister ga yayana da alama yana ciki a kular min dashi, Mubaraq dan gayu ne sosai ya iya wanka,Niima taji yana birgeta sosai Bata wani ja masa aji ba ta amshi soyayyar sa hannu biyu sukayi exchange na phone Number,suna Hira Shukura ta fito daga part dinsu Zata shiga wajen Momee tasha wankanta,Mubaraq ya ganta Gaba daya ya rude a ransa yana so ace ta zama matarsa,Niima na gabansa amma hankalinsa na kan Shukura Niima sai ta ji haushi kamar ita ba mace bace tana gabansa yana kallon wata can,da kyar ta danne fushinta har suka tafi,yau kuma Ahleef ya dawo gidan da zama Sabo da Abba ya matsa akan lallaai ya dawo gida..
Kullum yanzu Niina sai ta kai karar Ahleef da Shukura wajen Momee,ta kulla sharri tace Sun mata wani abu, tun Momee bata yarda har ta fara yarda ganin yanda Ahleef yake share Niima,shi ya jawo yanzu ta fara ja baya da Ahleef, Shukura kuwa kiri kiri yanzu Momee take nuna mata rashin Kauna,sabo da Me mutane suna cin arzikinsu suna zaune lfy Sabo da samun waje sai su dinga wulakanta Masu gida ita Baza ta yarda da wannan ba.
Tunda Ahleef ya dawo Shukura ke gyara masa daki,Haka abinci ma sai jefi jefi yake cin na Momee Umma ke dafawa dashi ta bawa Shukura ta kawo watarana har su Momee suna Ci Sabo da Umma karshe ce wajen iya girki,Shi yasa take kara Jin haushi kuma ta gaji to abun bazai yi kyau ba.
Tun safe yau Shukura tana farkawa tayi mika tare da cewa yau mugunta nake ji duk Wanda tsautsayi ya fada masa shi zanyi wa ba ruwana.
AsmaBaffa
[7/22, 1:13 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO
16-20
Official
By
AsmaBaffa
MAMAN FAHAD and HADIZA MUKTAR ga page naku ina Godiya.
MARCYCOOL jinjina me tarin yawa.
Shukura tuni tayi Sallar asuba wanka tayi ta fara kalailatar Shiryawa kamar Zata je party,Umma tana palo tana kallo Ahleef ya shigo da sallama dauke a bakinsa,a'a sannu da zuwa karaso mana ka zauna,murmushi dauke a fuskarsa sai da ya duka har kasa cike da girmamawa ya gaishe da ita kana ya zauna suna hira jefi jefi,jira yake yaga ta ina Shukura Zata fito,sai gata ta fito sanye da Arabian Gown fitted black me duwatsu tayi kyau sosai musamman da tayi acuci tare da tayi Rolling mayafin,ido biyu sukayi da Ahleef ta saki murmushi ya kashe mata ido daya, tana so itama ta kashe nata bata iya ba sai fari tayi farrr da ido, murmushi yayi tare da dauke kansa daga gareta, Umma ce ta kawo masa abin ci da sha,wata yar aiki ta bangaren Momee ta shigo tare da Cewa Saudatu kizo inji Momee,Haka kawai sai Ahleef yaji haushi da yar aikin ta kira ta da Saudatu kai tsaye Ko ba komai ai dattijuwa ce da an dan sakaya sunan.
Tsam Umma ta yafa mayafinta ta wuce part din Momee.
Shukura tace zanbi Umma wajen Momee gaskiya ban yarda da Kiran nan ba is better ayi komai a idona Sabo da Momee ta canja mana fuska kwana biyu Niima ta gama zugata, Hmm kina da gaskiya muje to,tare suka jera kamar ango da Amarya, a palo suka iske Niima,Momee,latifa tare da Abba,har Baba yana wajen.
Ahleef tare da Shukura suma waje suka nema tare da zama,Momee Bata Jin haushin kowa sai Shukura Akan yanda Niima take Bata labarin cewar kwadayi ne ya kawo Shukura gidansu,Momee kuma ta tuna tun a asibiti tasan Shukura da kwadayin abinci maybe har kudi ma shi yasa tasan yanda zatayi dole ta dawo gidansu da zama ta hanyar ahleef, Gashi Ahleef yana wulakanta yayanta akan Shukura wacce a duniya suka tsince ta,sannan ta fuskanci Ahleef yanzu yafi damuwa da Saudatu fiye da ita Wanda kwanan nan suka shigo gidansu gwara ayita ta kare kawai.