Sashe 51
Jin Dadi Sabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Niima ciki ya Kara girma sai fama take da laulayi, Momee kullum sai ta zubar da hawaye musamman yanzu da suke cikin talauci kudi ya Kare karaf,abincin da suka siya ma sun cinye Babu sai kadan,kudin cefane Babu shi kullum shinkafa fara da Mai suke ci abinda ya rage musu kenan, tuni suka daina girki da Gas sai itace ko coal,kamar kullum yau sun tashi sisi babu ko na Koko Basu samu ba sai taliya suka dafa suka ci da Mai,duk sun rame Sunyi Baki lalacewar tayi yawa ma,Babu Wanda yake taimaka musu,tunaninsu don sun tuba ga Allah shike Nan baza a jarab cesu ba sai gashi sunga ba Haka bane, wahalar tayi musu yawa yau Momee da kanta ta shirya tace Niima ku kula da gidan Bari naje wajen Farhan ko zan samu tallafi,Latifa tace Allah yasa a Dace Amma da na biki ko zanga Farhan naji sanyi, Momee tace to zo mu tafi,a gurguje ta gyara Fuskarta tare da yafa mayafi tabi Momee suka Shiga Napep suka nufi gidan Su Farhan.
Suna Shiga lokacin Farhan ya fito yaci wanka zai fita,Yayi mamakin ganin Momee da kanta,ya kallesu duk yaga sun lalace sun fita daga hayyacinsu da gani suna cikin wahala.
da sauri ya Isa wajen Momee tare da gaishe ta kamar yanda ya Saba, ta amsa fuska cike da annuri sannan ta fara karanto Masa matsalarsu ta Kara bashi hakuri sannan tace Dan Allah ka hadani da Ahleef ko ba komai zamu roki gafararsa tare da Matarsa.
Farhan ya tabbatar su Momee Sunyi Nadama,Latifa tana gefe ta wani rakube a bango kamar munafuka sai kallon Farhan take ba ko kyafta ido, Farhan Yana kallonta ya lura da abinda take suna hada Ido ya zabga Mata Harara tare da Jan tsuka kadan ya turo Dan lips dinsa gaba kamar yanda Mata sukeyi,Latifa tana gani sai ko ta bangale da dariya tana yaye Baki, fuska ya Kara tamkewa.
Farhan Yana kokarin bawa Momee Number din Ahleef sai ga Ahleef tare da escort dinsa sun shigo da motoci gidan,Momee Baki ta bude ganin motocin da Bata taba gani ba masu shegen kyau da tsada,Latifa kuwa ta ma manta a Ina take kamar Yar kauye Haka tabi motocin da kallo.
Da sauri suka budewa Ahleef mota ya fito cikin Shiga ta alfarma,tuni kamshi ya cika gidan,Yana fitowa ya Mika hannu tare da fito da Shukuransa cikin rantsatsiyar Shiga kamar zasu je gidan shugaban kasa,sun wani Kara ja da kyau,Momee da kyar ta ganesu,Haka Latifa ma Baki bude take kallonsu,Ahleef kuwa Bai kula dasu ba tunaninsa Yan maula ne.
Momee da sauri tace Dana Ahleef, Latifa tace ya Ahleef da karfi, Jin Muryar da ya sani da sauri ya juyo kallo daya ya ganesu, kafin yayi wani taku Momee tazo ta durkusa tana bashi hakuri harda kuka, Latifa ma Haka, Nan Momee ta fara bashi labarin duk halin da suke ciki da abinda Mubaraq ya musu etc.
Ahleef yace ba komai Momee Ni baku min komai ba Allah yafe Mana Baki daya,Shukura tana gefen Ahleef ta kankameshi Haka ta gaida Momee a ladabce, Momee ta kalleta da Faraa sannan tace ki yafe Mana Shukura mun zalunce ku,Shukura ta kalli Ahleef sannan tace Ni dama na yafe muku tuni ban rikeku a Raina ba,Ahleef yace kije Gida Momee zanzo anjima,Latifa tayi sauri ta bashi address din gidan da suke sannan suka tafi gida gwanin tausayi,har Sunyi Nisa Shukura tace kasa a kaisu gida a motarka,Nan ya bada Umarni driver dinsa daya yaja mota ya dauki su Momee ya maidasu gida,sai murna suke tare da bawa Niima labari itama sai dadi take ji zai aureta kwana Nan.
Shukura wurin Maman Farhan ta wuce,Ahleef Kuma ya tsaya tare da abokinsa suna tattauna magana kan su Momee, Farhan ya bashi labarin halin da suke ciki, Kuma gidan Dana maka waya ka siya shine nasu Momee, Ahleef ya tausaya musu kuma yasha mamakin karewar dukiya me tarin yawa Haka.haka Hukuncin Allah yake ko nawa ka Tara a duniya sai Allah yaso zasu zauna,komai kudin mutum idan Allah yaso ka talauce Dole su Kare Babu abinda ya gagari Allah har kaji mutane suna ai wane shi da talauci har abada,sai idan Allah baiga dama ba.
Wurin magrib Shukura tana wajen Maman Farhan tare sukayi girki suna hira,Mama tana Kara koya Mata dabarun rike me gida da yanda zata gyara kanta sosai,wasu Tsumin ta bawa Shukura iri iri da yanda zata dinga amfani dasu,har sukayi Sallar Isha Ahleef Bai dawo ba sun fita tare da Farhan.
Faskekiyar wayarta Shukura ta dauka tare da Kiran Ahleef, bugu daya ya dauka can kitchen ta shige sabo da tana kunyar Maman Farhan, kashe murya tayi tare da narkewa a hankali tana Shagwaba tace My Hero na gaji kazo mu tafi gida pls, wani yarrr yaji jikinsa ya amsa sabo da yanda tayi maganar,cike da so yace sorry Honey I wll be on my way soon, minti nawa zan baka? 10mnt Zaki ganni ok? Kai ta daga kamar Yana ganinta sannan tace to Allah kawo min Kai lfy sannan ta kashe wayar,har tazo bakin kofa zata bar kitchen din,Ahleef ya kirata back,ta daga taji me zai ce, tana dagawa yace na manta ban fada Miki ba? Tace mene fa? Albishirinki? Tace goro Fari Kar,tana jira taji sai yace I LOVE U SO MUCH, wani sanyi da sonsa ya Kara ratsata tayi Murmushi cike da farin ciki tace Love u much more, u are my World and u make me complete, sannan ya kashe wayar,sai ta sake kiransa again yayi picking tace missed u missed ur everything,Ur hand fit in mine just wanna sleep on ur chest sweety, Honey Zaki sa na kasa driving kina kashe min jiki, dariya sukayi gaba daya,Farhan Yana gefe Yana jinsa lokacin Kuma Niima da Dan cikinta tirtsitsi tana motar zasu kaita gidansu, su Momee tuni Ahleef ya musu kyautar gidansu back dama shi ya siye gidan.
Niima kamar tayi kuka taga yanda Ahleef suke ta diga love da Shukura baya kallon ko wacce mace sai Shukura, a ranta taji tsanar Shukura marar adadi ta kamata,Latifa da Umma su tuni Driver ya maidasu gidansu tare da kayansu.
Bayan sun ajiye Niima a kofar gidan suka juya sai gidan su Farhan,Maman Farhan tana mamakin Shukura yanda ta kasa zaune ta kasa tsaye ita mijinta ta Matsu ta gani kusa da ita, Dan yanzu Shukura tafi sabawa da Ahleef ko yini cikakke Bata iyawa ba tare da ta ganshi ba.
Tana Jin karar motar ta yafa gyalenta, sai gasu sun shigo,Maman Farhan tace Kun dawo kenan, wannan duk ta kasa sakewa baka Nan,Murmushi Ahleef yayi Yana kallon Shukura ta kasan Ido, a fili yace Haka takeyi ai da a Office nake ma da tuni taje, Farhan yace ki daina yarda Mama munafuki ne shima shine Dan anace Baya iya yini sai yasa an daukota, dariya Mama tayi tace to Dan sa Ido,Shukura tayi luf Wai kunya takeji,kallonta Ahleef yayi tare da cewa tashi mu wuce Madam,ta kwashi kayanta da Mama ta Bata sukayi musu sallama sannan suka fita,Shukura tace Ina escorts? Na sallamesu Ni zanyi Driving idan Kuma kina bukatarsu ranki ya Dade sai a kirasu sai abinda kike so, hararar Wasa ta watsa Masa suna nishadi suka wuce gida.
Suna Isa gida Umma tace Kun Dade yau,Ahleef da Shukura suka nemi wuri suka zauna a Palon Umma, Baba ma Yana nan, Ahleef ya kwashe komai da ya sani game dasu Momee ya sanar dasu sannan yace Umma yanzu Niima tana Nan da cikinta, gidan ma Allah yasa Ni na siya yanzu na bar musu shi kyauta,sannan kudin da Abba ya bani Wanda suke Usa an hanasu to nayi waya dasu nace a Basu na bar musu kyauta tunda Allah yasa sun iya business tun farko suja jari su juya kudin suna Samun na cin abinci,Sannan Niima Na Sa za a Bata aikin Gomnati su dinga yi tunda Ina da hanya Kinga ya Isa su rike kansu, Sai Latifa a nema Mata University taci gaba.
Albarka su Baba da Umma suka dinga sawa Ahleef yayi kokari da wani ne manta alkhairi zaiyi yaki tallafa musu, Ba komai Umma ai ko ba komai Momee uwata ce,ta rikeni Amana da Abba ko sabo da wannan ai bazan watsar dasu ba,har abada Ina ganin mutuncinta,dama Niima da Latifa sune suka Bata komai to Suma ga inda ta Kare musu. Allah ya kyauta yanzu idan Niima ta haihu sai Kuma tayi aure idan taga zatayi cewar Umma, Ahleef yace ai Momee tace aurarsu zatayi Baki daya Bayan ta haihu tayi istibrai, Farhan ma ya samu matar da zai aura Fatima kawar Shukura ce schl dinsu daya,Amma Wai wajen babansu yaje Kai Masa sako anan ya ganta,manya har sun Shiga zancen,Shukura ta kwalla ihun murna tace Fatima tawa dai Dana sani? Ahleef yace ae itace,yau Munje wajenta kawai naga Ashe itace ma, Umma tace Alhmdllh, Baba ma Haka yace Kinga kawa da kawa ga aboki da aboki,dariya sukayi Baki daya,Shukura sai murna take.
Umma tace Amma zaka dinga zuwa wajen Momee din taka kana gaisheta kamar da,Ae Mana, tace zata zo Wai har gida ta baku hakuri ma, sannan Niima zata zo Wai tayi sati daya anan gidan sabo da karfafa Zumunci,Umma tace Wlh mu ba komai mun yafe tuni ai.
Nan take Shukura ta hade fuska tunowa da tayi ai Tsohuwar budurwar Ahleef ce zai iya komawa yaso Abarsa,Kuma ance indai son farko ne ba a mantawa ko mutum ya tsufa soyayya zata iya tashi.
Kishi ya kama Shukura ta kasa Control a fusace ta mike ta nufi part dinsu,mamaki ya kama Umma da Ahleef,Baba Murmushin manya yayi yaje gano tuni,yace jeka Ahleef matar taka fa tayi fushi,Ahleef yace to me akayi Mata,Umma tace jeka wlh ka lallasar min yarinya ta.
Suna Shiga lokacin Farhan ya fito yaci wanka zai fita,Yayi mamakin ganin Momee da kanta,ya kallesu duk yaga sun lalace sun fita daga hayyacinsu da gani suna cikin wahala.
da sauri ya Isa wajen Momee tare da gaishe ta kamar yanda ya Saba, ta amsa fuska cike da annuri sannan ta fara karanto Masa matsalarsu ta Kara bashi hakuri sannan tace Dan Allah ka hadani da Ahleef ko ba komai zamu roki gafararsa tare da Matarsa.
Farhan ya tabbatar su Momee Sunyi Nadama,Latifa tana gefe ta wani rakube a bango kamar munafuka sai kallon Farhan take ba ko kyafta ido, Farhan Yana kallonta ya lura da abinda take suna hada Ido ya zabga Mata Harara tare da Jan tsuka kadan ya turo Dan lips dinsa gaba kamar yanda Mata sukeyi,Latifa tana gani sai ko ta bangale da dariya tana yaye Baki, fuska ya Kara tamkewa.
Farhan Yana kokarin bawa Momee Number din Ahleef sai ga Ahleef tare da escort dinsa sun shigo da motoci gidan,Momee Baki ta bude ganin motocin da Bata taba gani ba masu shegen kyau da tsada,Latifa kuwa ta ma manta a Ina take kamar Yar kauye Haka tabi motocin da kallo.
Da sauri suka budewa Ahleef mota ya fito cikin Shiga ta alfarma,tuni kamshi ya cika gidan,Yana fitowa ya Mika hannu tare da fito da Shukuransa cikin rantsatsiyar Shiga kamar zasu je gidan shugaban kasa,sun wani Kara ja da kyau,Momee da kyar ta ganesu,Haka Latifa ma Baki bude take kallonsu,Ahleef kuwa Bai kula dasu ba tunaninsa Yan maula ne.
Momee da sauri tace Dana Ahleef, Latifa tace ya Ahleef da karfi, Jin Muryar da ya sani da sauri ya juyo kallo daya ya ganesu, kafin yayi wani taku Momee tazo ta durkusa tana bashi hakuri harda kuka, Latifa ma Haka, Nan Momee ta fara bashi labarin duk halin da suke ciki da abinda Mubaraq ya musu etc.
Ahleef yace ba komai Momee Ni baku min komai ba Allah yafe Mana Baki daya,Shukura tana gefen Ahleef ta kankameshi Haka ta gaida Momee a ladabce, Momee ta kalleta da Faraa sannan tace ki yafe Mana Shukura mun zalunce ku,Shukura ta kalli Ahleef sannan tace Ni dama na yafe muku tuni ban rikeku a Raina ba,Ahleef yace kije Gida Momee zanzo anjima,Latifa tayi sauri ta bashi address din gidan da suke sannan suka tafi gida gwanin tausayi,har Sunyi Nisa Shukura tace kasa a kaisu gida a motarka,Nan ya bada Umarni driver dinsa daya yaja mota ya dauki su Momee ya maidasu gida,sai murna suke tare da bawa Niima labari itama sai dadi take ji zai aureta kwana Nan.
Shukura wurin Maman Farhan ta wuce,Ahleef Kuma ya tsaya tare da abokinsa suna tattauna magana kan su Momee, Farhan ya bashi labarin halin da suke ciki, Kuma gidan Dana maka waya ka siya shine nasu Momee, Ahleef ya tausaya musu kuma yasha mamakin karewar dukiya me tarin yawa Haka.haka Hukuncin Allah yake ko nawa ka Tara a duniya sai Allah yaso zasu zauna,komai kudin mutum idan Allah yaso ka talauce Dole su Kare Babu abinda ya gagari Allah har kaji mutane suna ai wane shi da talauci har abada,sai idan Allah baiga dama ba.
Wurin magrib Shukura tana wajen Maman Farhan tare sukayi girki suna hira,Mama tana Kara koya Mata dabarun rike me gida da yanda zata gyara kanta sosai,wasu Tsumin ta bawa Shukura iri iri da yanda zata dinga amfani dasu,har sukayi Sallar Isha Ahleef Bai dawo ba sun fita tare da Farhan.
Faskekiyar wayarta Shukura ta dauka tare da Kiran Ahleef, bugu daya ya dauka can kitchen ta shige sabo da tana kunyar Maman Farhan, kashe murya tayi tare da narkewa a hankali tana Shagwaba tace My Hero na gaji kazo mu tafi gida pls, wani yarrr yaji jikinsa ya amsa sabo da yanda tayi maganar,cike da so yace sorry Honey I wll be on my way soon, minti nawa zan baka? 10mnt Zaki ganni ok? Kai ta daga kamar Yana ganinta sannan tace to Allah kawo min Kai lfy sannan ta kashe wayar,har tazo bakin kofa zata bar kitchen din,Ahleef ya kirata back,ta daga taji me zai ce, tana dagawa yace na manta ban fada Miki ba? Tace mene fa? Albishirinki? Tace goro Fari Kar,tana jira taji sai yace I LOVE U SO MUCH, wani sanyi da sonsa ya Kara ratsata tayi Murmushi cike da farin ciki tace Love u much more, u are my World and u make me complete, sannan ya kashe wayar,sai ta sake kiransa again yayi picking tace missed u missed ur everything,Ur hand fit in mine just wanna sleep on ur chest sweety, Honey Zaki sa na kasa driving kina kashe min jiki, dariya sukayi gaba daya,Farhan Yana gefe Yana jinsa lokacin Kuma Niima da Dan cikinta tirtsitsi tana motar zasu kaita gidansu, su Momee tuni Ahleef ya musu kyautar gidansu back dama shi ya siye gidan.
Niima kamar tayi kuka taga yanda Ahleef suke ta diga love da Shukura baya kallon ko wacce mace sai Shukura, a ranta taji tsanar Shukura marar adadi ta kamata,Latifa da Umma su tuni Driver ya maidasu gidansu tare da kayansu.
Bayan sun ajiye Niima a kofar gidan suka juya sai gidan su Farhan,Maman Farhan tana mamakin Shukura yanda ta kasa zaune ta kasa tsaye ita mijinta ta Matsu ta gani kusa da ita, Dan yanzu Shukura tafi sabawa da Ahleef ko yini cikakke Bata iyawa ba tare da ta ganshi ba.
Tana Jin karar motar ta yafa gyalenta, sai gasu sun shigo,Maman Farhan tace Kun dawo kenan, wannan duk ta kasa sakewa baka Nan,Murmushi Ahleef yayi Yana kallon Shukura ta kasan Ido, a fili yace Haka takeyi ai da a Office nake ma da tuni taje, Farhan yace ki daina yarda Mama munafuki ne shima shine Dan anace Baya iya yini sai yasa an daukota, dariya Mama tayi tace to Dan sa Ido,Shukura tayi luf Wai kunya takeji,kallonta Ahleef yayi tare da cewa tashi mu wuce Madam,ta kwashi kayanta da Mama ta Bata sukayi musu sallama sannan suka fita,Shukura tace Ina escorts? Na sallamesu Ni zanyi Driving idan Kuma kina bukatarsu ranki ya Dade sai a kirasu sai abinda kike so, hararar Wasa ta watsa Masa suna nishadi suka wuce gida.
Suna Isa gida Umma tace Kun Dade yau,Ahleef da Shukura suka nemi wuri suka zauna a Palon Umma, Baba ma Yana nan, Ahleef ya kwashe komai da ya sani game dasu Momee ya sanar dasu sannan yace Umma yanzu Niima tana Nan da cikinta, gidan ma Allah yasa Ni na siya yanzu na bar musu shi kyauta,sannan kudin da Abba ya bani Wanda suke Usa an hanasu to nayi waya dasu nace a Basu na bar musu kyauta tunda Allah yasa sun iya business tun farko suja jari su juya kudin suna Samun na cin abinci,Sannan Niima Na Sa za a Bata aikin Gomnati su dinga yi tunda Ina da hanya Kinga ya Isa su rike kansu, Sai Latifa a nema Mata University taci gaba.
Albarka su Baba da Umma suka dinga sawa Ahleef yayi kokari da wani ne manta alkhairi zaiyi yaki tallafa musu, Ba komai Umma ai ko ba komai Momee uwata ce,ta rikeni Amana da Abba ko sabo da wannan ai bazan watsar dasu ba,har abada Ina ganin mutuncinta,dama Niima da Latifa sune suka Bata komai to Suma ga inda ta Kare musu. Allah ya kyauta yanzu idan Niima ta haihu sai Kuma tayi aure idan taga zatayi cewar Umma, Ahleef yace ai Momee tace aurarsu zatayi Baki daya Bayan ta haihu tayi istibrai, Farhan ma ya samu matar da zai aura Fatima kawar Shukura ce schl dinsu daya,Amma Wai wajen babansu yaje Kai Masa sako anan ya ganta,manya har sun Shiga zancen,Shukura ta kwalla ihun murna tace Fatima tawa dai Dana sani? Ahleef yace ae itace,yau Munje wajenta kawai naga Ashe itace ma, Umma tace Alhmdllh, Baba ma Haka yace Kinga kawa da kawa ga aboki da aboki,dariya sukayi Baki daya,Shukura sai murna take.
Umma tace Amma zaka dinga zuwa wajen Momee din taka kana gaisheta kamar da,Ae Mana, tace zata zo Wai har gida ta baku hakuri ma, sannan Niima zata zo Wai tayi sati daya anan gidan sabo da karfafa Zumunci,Umma tace Wlh mu ba komai mun yafe tuni ai.
Nan take Shukura ta hade fuska tunowa da tayi ai Tsohuwar budurwar Ahleef ce zai iya komawa yaso Abarsa,Kuma ance indai son farko ne ba a mantawa ko mutum ya tsufa soyayya zata iya tashi.
Kishi ya kama Shukura ta kasa Control a fusace ta mike ta nufi part dinsu,mamaki ya kama Umma da Ahleef,Baba Murmushin manya yayi yaje gano tuni,yace jeka Ahleef matar taka fa tayi fushi,Ahleef yace to me akayi Mata,Umma tace jeka wlh ka lallasar min yarinya ta.