Sashe 47
Jin Dadi Sabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya yayi sannan ya fito da sauri ya Sa 3qrt wando Blue da t-shirt fara gashinsa ya taje tare da fesa turare ka rantse wanka ya sheka abinka da farin mutum, tare suka fita, Su Umma Basu fito ba,Zama sukayi a Dining taci abinda take so shi bai Saba karyawa da safe ba,Tea yasha kawai ya mike,tace na zauna nayi gurkin Nan Amma sai kasha tea kawai ka mike, Kin manta sai 9am nake karyawa shima sabo da Fita Office ne da sai 11am.
tana gamawa tace muje mu gaisar dasu Umma sai mu tafi,Knocking sukayi tace ki shigo Mana, Umma tana linke Kaya suka duka tare da gaisheta ta amsa da faraa, Baba Kuma Yana ta Jan carbinsa a gefen Bed suka gaisa yace an koma makarantar ne Shukura,tace ae Baba,to Allah ya taimaka,tace Ameen Umma Breakfast Yana dining,mamaki da kaunar Shukura ne ya Kara kama Umma har ta Gama abinci ga makaranta Amma bai hanata aiki ba,tace to a dawo lfy Allah muku albarka Shukura Bakya gajiya.
Fitowa sukayi Ahleef sai kallon tafiyar Shukura yakeyi Yana boye dariyarsa, sai ya tsaya a bayanta bazai jera da ita ba Dan yasha kallon tafiyarta, juyowa tayi ta kamashi Yana Mata dariya,Harara ta watsa Masa taci gaba da tafiyarta Yana bayanta yace wannan tolo tolo ce ko agwagwa, ba tare data juyo ba tace a'a Yar kaciya ce, jikin motar taje ta tsaya tana Jin zafi kawai daurewa takeyi, bude mata yayi ta shiga ya rufe Yana tsokanarta sannan ya zagaya ya shiga shima suka tafi zuwa schl.
Har cikin makarantar ya shiga da hadaddiyar motarsa yayi parking sannan ya fito da sauri ya budewa Shukura ta fito a hankali Lokacin Latifa tazo suna bakin gate suna taren makara, suna tunanin zasu ga Ahleef a talauce sai suka ganshi Shar Shar sai ma kiba da kyau ya Kara,Shukura ma tayi kyau ta Kara kiba, Wani kallon Banza Shukura ta jefawa Latifa hannunta cikin na Ahleef suka wuce staffroom wurin PC bayan sun Gama magana har aji Ss2 Ahleef ya Kai Shukura sannan ya Bata 1k kudin Break, ta karba tana Jin kamar kar ya tafi,a kunne ya Rada Mata zanyi missing naki,kiyi karatu da kyau,zan dawo na daukeki ok? Kai ta daga kamar zatayi kuka tace to sai ka dawo,a kunne ya sake Rada Mata I love u Honey,Me too i do love u Hero, tafiya yayi suna dagawa juna hannu,Sai kallonsu students sukeyi sun birge kowa, Shukura sun ma kusa komawa Yan Ss3 su Latifa Waec zasu fara zanawa.
Ahleef motarsa ya shiga sai gida ya koma yayi wanka a nutse ya karya sannan ya fita Farhan sai kiransa yake a waya Yana jiransa,Su Umma yayiwa sallama ya wuce abinsa.
Shukura suna fitowa a Break ta shiga turawa Ahleef Messages Yana Mata replying suna ta faman chat kamar Haka:
Sweet Husband mun fito Break, Missing u Badly. tura Masa tayi suna tare da Farhan locin text din ya fada wayarsa Yana ganin Honey jiki na rawa ya bude ya karanta Yana Murmushi shima ya rubuta Mata Haka:
You have this incredible way of making my heart happy, Honey Sometimes I wonder if love is worth fighting for. Then I look at you. I'm ready for war.
tana karantawa itama ta tura Masa again:
Wow When you need someone to be there for you, I'll be right there by your side always! I love u My Hero, haka suka dinga chat iri iri ko wannensu na jin nishadi har sukayi sallama ta koma class.,Ahleef Yana ganin yafi ko wanne Namiji sa'ar samun mace itama Haka take gani tafi ko wacce mace dacen miji.
Shukura yau har tayi kawa Fatima me hankali da Nutsuwa,ga ilmi gata Yar gayu wayayya kyakyawa light chocolate tana da kyau ba laifi, itama sabuwar kawowa ce, tayi mamaki da taji Yar Shukura tana da aure kuma mijinta Bata taba ganin Dan gayu me kyau kamarsa ba Tunda take a duniya sai yau data ga ya kawo Shukura har class.
Shukura Bata kula kowa sai yanzu data yarda da nutsuwar Fatima, yau Latifa takaici bai Bari ko break ta fito ba Dan kar ma taga yanda Shukura tayi kyau.
Mutanen Unguwa da Wanda suka San Ahleef suka samu labarin abinda Momee tayi sun jajanta lamarin sai zagi Momee take Sha wasu Kuma Yan bakin ciki Allah ya Kara sukewa Ahleef, wasu Matasa masu Zama a Majalisa suna Hira sai gulma sukeyi ta gida gida har suka Fado kan Ahleef ai gwara ma da aka kwace,uban iyayi yanzu zamuga Dame zaiyi gadara,shi a Dole me kudi, wani cikinsu yace baku da labari ai kunya ta koreshi daga unguwa ko motar Hawa ta gagareshi duk an kwace,Wani makaryaci ya Kara da ai har kayan sawarsa Suka karbe ko gajeren wando basu bar Masa ba,mace ta raine ka tun kana yaro Amma ka zageta har kana ikararin Marinta,wani yace haba abin har ya Kai Haka? Tab ai labari sai Wanda kaji, wani Kuma yace gaskiya Ni yanda naji labarin Momee ce da laifi ta takurawa rayuwarsa, ku daina daukan jita jita da zance ya shiga gari sai kaji ya koma iri iri,gaskiya nima yanda naji Wacce ta raineshi ce me laifi Amma shi ai mutumin kirki ne Amma gaskiya zatayi halinta ai.
Momee zaune Cikin katafaren Palon ta cikin shiga ta alfarma,Hannunta rike da waya tana latsawa kana ta Kara a kunnenta alamar Kira tayi,Ana dagawa tace Excellency Naga kiranka, jam'iya ta Baki Babban mukami ki Duba News yau da dare Zaki ji,sannan kwanan Nan Zan Baki Babban mukami a state Dina,Murna Momee ta shiga yi,Yanzu zata yi suna a duniya itama ta Kara shiga sahun manyan kasar nan, sai bukawa frnds nata waya take tana sanar musu a tayata murna ta Zama Woman Leader ta jam'iya ta kasa Baki daya,Niima da Latifa sai Murna,Sultan su basu yi murna ba Sam da suka ji labari sai haushi ma da suka ji.
Niima da Mubaraq sai abinda ya Kara gaba tayi tayi ya aure ta sai yace ta jira tukun sai ta Gama koyar style iri iri na sex sai asha biki ita kuma Bata ganewa kullum suna Manne suna aikata Zina ba ruwansu daular kudi na eban su an mutu an bar musu dukiya sai hauka,da yawa Mutane suna Haka idan sun samu kudin gado sai a lalace Kuma Hajiya ta Zama tantiriya Yara Kuma suna Abubuwa Marasa kyau,Allah yasa mu Dace kudi su daina rudarmu suna halakar damu.
Tunda Mubaraq ya karbi dukiyar Ahleef da Momee ta damka Masa shike Nan su Hafcy gaba daya suka dauke kafarsu da zuwa gidan wata Momee,Mubaraq ma yanzu ya Dan fara rage haduwa da Niima sai tayi ta nemansa da kyar yake samu yace tazo su hadu a gidansa inda a Nan zai Kara lallaba ta ya kwashi gara,maganin Hana daukan ciki kuwa dankararsu kawai takeyi sabo da Mubaraq yace sam baya Jin dadin xxx idan yasa Condom.
2pm aka tashi su Shukura daga schl, sun fito suna Hira Fatima kawar Shukura ta kalleta sosai tace sai Naga kamar kina tafiya wani iri kamar Yar koyo ko rauni kika ji a kafar, Murmushin karfin Hali Shukura tayi sannan tace bugewa nayi a gwiwa ta sosai,Latifa sai Harara take zubawa Shukura ganin tana ci gaba.
Fitowarsu kenan sai ga Ahleef yasha Boyal dark Brown yasha kyau har ya gaji Shukura tana ganin motar Ahleef tace Fatima Mijina yazo dauka ta sai gobe na tafi,Fatima itama driver dinsu ne yazo ta shiga motarsu suka tafi tana dagawa Shukura Hannu.
Ahleef Yana daga cikin mota mazaunin Driver Shukura ta bude Bayan mota ta jefa Jakarta ta dawo gaba ta bude tare da shiga cikin motar bakinta dauke da sallama,amsa Mata yayi kawai ba fara'a a fuskarsa,Shukura ta kalleshi taga kamar Yana cikin damuwa,ko me ya faru dashi oho, tunda ta shiga mota taga Yana tunani ko motar ya kasa matsawa bare su tafi gida, a hankali ta kamo hannunsa tare da furta lfy Sweet heart? a hankali ya kalleta ya Dan saki Murmushi sannan yaja Motar suka tafi,suna kan hanyarsu taji muryarsa yace ya jikin? Kallonsa kawai tayi tace da sauki amma Me yake damunka? Kamar kana cikin damuwa, yace hmm Honey Dad din Farhan ne ya Bata Mana Rai Ni da Farhan,anjima zamuyi maganar. Sai hakuri cewar Shukura.
Bayan sun koma gida Umma tuni ta Gama komai da komai gidan a gyare tsab Yana kamshi abinci ma du tayi ta Gama, Umma tace Sannu da zuwa suka Amsa suna gaida Umma suka wuce Bedroom, tare sukayi wanka tare da shiryawa sannan suka fito Dining, Shukura tace Umma Ina Baba? ya fita wurin abokansa tsofaffi irinsu can unguwar su Hafcy inda mukayi aiki da,Baba Yana son zuwa wurin mutanan Nan,Ai an Saba ne da juna can cewar Umma, Ahleef yace Haka ne,Shukura ce ta zuba Musu abinda suke so a plate daya suke ci tare,lemo ma a cup daya suka zuba suna Sha cike da shauki,Umma tana kitchen tana aiki.
10pm Sunyi Shirin bacci suna saman Bed Ahleef Yana rungume da Shukuransa Yana shafa gashinta,Shukura cike da Shagwaba da shauki tace My Hero baka bani labari ba me Dad din Farhan yayi muku? Hmm Honey Wai Munje yace zai bani jari Amma karki ga fadan daya shiga yi min wai na tabbatar na biyashi kudinsa Nan da 1yr dama mu Yara mun Saba barnatar da kudi maganganu iri iri banji dadin kalamansa ba,yanzu har Ni zai fadawa tattali,ko iya Business sabo da zai bani rancen kudi kafin na biyashi sabo da yanzu yaga bani da shi.
Kirjinsa Shukura take shafawa a hankali tace Kayi hakuri Haka rayuwa take,ka daina damuwa kaji mijina ai Dad dinku ne,idan Kuma kaga da matsala ka bar Masa kudinsa kawai Allah ya baka naka, Honey harfa da cewa Wai idan kudinsa ya salwanta sai ya daure Ni har Farhan zai daure yace, Shukura tace to bar Masa kudinsa kawai Amma muyi Shawara da Baba ko Umma muji me zasuce, Allah ya kaimu gobe sai na sanar musu muji cewar Ahleef, Zancen su ne ya canja salo zuwa na soyayya Nan suka shiga farantawa juna Rai ba tare da yayi Xxx ba sabo da Shukuransa Bata warke ba.
AsmaBaffa
tana gamawa tace muje mu gaisar dasu Umma sai mu tafi,Knocking sukayi tace ki shigo Mana, Umma tana linke Kaya suka duka tare da gaisheta ta amsa da faraa, Baba Kuma Yana ta Jan carbinsa a gefen Bed suka gaisa yace an koma makarantar ne Shukura,tace ae Baba,to Allah ya taimaka,tace Ameen Umma Breakfast Yana dining,mamaki da kaunar Shukura ne ya Kara kama Umma har ta Gama abinci ga makaranta Amma bai hanata aiki ba,tace to a dawo lfy Allah muku albarka Shukura Bakya gajiya.
Fitowa sukayi Ahleef sai kallon tafiyar Shukura yakeyi Yana boye dariyarsa, sai ya tsaya a bayanta bazai jera da ita ba Dan yasha kallon tafiyarta, juyowa tayi ta kamashi Yana Mata dariya,Harara ta watsa Masa taci gaba da tafiyarta Yana bayanta yace wannan tolo tolo ce ko agwagwa, ba tare data juyo ba tace a'a Yar kaciya ce, jikin motar taje ta tsaya tana Jin zafi kawai daurewa takeyi, bude mata yayi ta shiga ya rufe Yana tsokanarta sannan ya zagaya ya shiga shima suka tafi zuwa schl.
Har cikin makarantar ya shiga da hadaddiyar motarsa yayi parking sannan ya fito da sauri ya budewa Shukura ta fito a hankali Lokacin Latifa tazo suna bakin gate suna taren makara, suna tunanin zasu ga Ahleef a talauce sai suka ganshi Shar Shar sai ma kiba da kyau ya Kara,Shukura ma tayi kyau ta Kara kiba, Wani kallon Banza Shukura ta jefawa Latifa hannunta cikin na Ahleef suka wuce staffroom wurin PC bayan sun Gama magana har aji Ss2 Ahleef ya Kai Shukura sannan ya Bata 1k kudin Break, ta karba tana Jin kamar kar ya tafi,a kunne ya Rada Mata zanyi missing naki,kiyi karatu da kyau,zan dawo na daukeki ok? Kai ta daga kamar zatayi kuka tace to sai ka dawo,a kunne ya sake Rada Mata I love u Honey,Me too i do love u Hero, tafiya yayi suna dagawa juna hannu,Sai kallonsu students sukeyi sun birge kowa, Shukura sun ma kusa komawa Yan Ss3 su Latifa Waec zasu fara zanawa.
Ahleef motarsa ya shiga sai gida ya koma yayi wanka a nutse ya karya sannan ya fita Farhan sai kiransa yake a waya Yana jiransa,Su Umma yayiwa sallama ya wuce abinsa.
Shukura suna fitowa a Break ta shiga turawa Ahleef Messages Yana Mata replying suna ta faman chat kamar Haka:
Sweet Husband mun fito Break, Missing u Badly. tura Masa tayi suna tare da Farhan locin text din ya fada wayarsa Yana ganin Honey jiki na rawa ya bude ya karanta Yana Murmushi shima ya rubuta Mata Haka:
You have this incredible way of making my heart happy, Honey Sometimes I wonder if love is worth fighting for. Then I look at you. I'm ready for war.
tana karantawa itama ta tura Masa again:
Wow When you need someone to be there for you, I'll be right there by your side always! I love u My Hero, haka suka dinga chat iri iri ko wannensu na jin nishadi har sukayi sallama ta koma class.,Ahleef Yana ganin yafi ko wanne Namiji sa'ar samun mace itama Haka take gani tafi ko wacce mace dacen miji.
Shukura yau har tayi kawa Fatima me hankali da Nutsuwa,ga ilmi gata Yar gayu wayayya kyakyawa light chocolate tana da kyau ba laifi, itama sabuwar kawowa ce, tayi mamaki da taji Yar Shukura tana da aure kuma mijinta Bata taba ganin Dan gayu me kyau kamarsa ba Tunda take a duniya sai yau data ga ya kawo Shukura har class.
Shukura Bata kula kowa sai yanzu data yarda da nutsuwar Fatima, yau Latifa takaici bai Bari ko break ta fito ba Dan kar ma taga yanda Shukura tayi kyau.
Mutanen Unguwa da Wanda suka San Ahleef suka samu labarin abinda Momee tayi sun jajanta lamarin sai zagi Momee take Sha wasu Kuma Yan bakin ciki Allah ya Kara sukewa Ahleef, wasu Matasa masu Zama a Majalisa suna Hira sai gulma sukeyi ta gida gida har suka Fado kan Ahleef ai gwara ma da aka kwace,uban iyayi yanzu zamuga Dame zaiyi gadara,shi a Dole me kudi, wani cikinsu yace baku da labari ai kunya ta koreshi daga unguwa ko motar Hawa ta gagareshi duk an kwace,Wani makaryaci ya Kara da ai har kayan sawarsa Suka karbe ko gajeren wando basu bar Masa ba,mace ta raine ka tun kana yaro Amma ka zageta har kana ikararin Marinta,wani yace haba abin har ya Kai Haka? Tab ai labari sai Wanda kaji, wani Kuma yace gaskiya Ni yanda naji labarin Momee ce da laifi ta takurawa rayuwarsa, ku daina daukan jita jita da zance ya shiga gari sai kaji ya koma iri iri,gaskiya nima yanda naji Wacce ta raineshi ce me laifi Amma shi ai mutumin kirki ne Amma gaskiya zatayi halinta ai.
Momee zaune Cikin katafaren Palon ta cikin shiga ta alfarma,Hannunta rike da waya tana latsawa kana ta Kara a kunnenta alamar Kira tayi,Ana dagawa tace Excellency Naga kiranka, jam'iya ta Baki Babban mukami ki Duba News yau da dare Zaki ji,sannan kwanan Nan Zan Baki Babban mukami a state Dina,Murna Momee ta shiga yi,Yanzu zata yi suna a duniya itama ta Kara shiga sahun manyan kasar nan, sai bukawa frnds nata waya take tana sanar musu a tayata murna ta Zama Woman Leader ta jam'iya ta kasa Baki daya,Niima da Latifa sai Murna,Sultan su basu yi murna ba Sam da suka ji labari sai haushi ma da suka ji.
Niima da Mubaraq sai abinda ya Kara gaba tayi tayi ya aure ta sai yace ta jira tukun sai ta Gama koyar style iri iri na sex sai asha biki ita kuma Bata ganewa kullum suna Manne suna aikata Zina ba ruwansu daular kudi na eban su an mutu an bar musu dukiya sai hauka,da yawa Mutane suna Haka idan sun samu kudin gado sai a lalace Kuma Hajiya ta Zama tantiriya Yara Kuma suna Abubuwa Marasa kyau,Allah yasa mu Dace kudi su daina rudarmu suna halakar damu.
Tunda Mubaraq ya karbi dukiyar Ahleef da Momee ta damka Masa shike Nan su Hafcy gaba daya suka dauke kafarsu da zuwa gidan wata Momee,Mubaraq ma yanzu ya Dan fara rage haduwa da Niima sai tayi ta nemansa da kyar yake samu yace tazo su hadu a gidansa inda a Nan zai Kara lallaba ta ya kwashi gara,maganin Hana daukan ciki kuwa dankararsu kawai takeyi sabo da Mubaraq yace sam baya Jin dadin xxx idan yasa Condom.
2pm aka tashi su Shukura daga schl, sun fito suna Hira Fatima kawar Shukura ta kalleta sosai tace sai Naga kamar kina tafiya wani iri kamar Yar koyo ko rauni kika ji a kafar, Murmushin karfin Hali Shukura tayi sannan tace bugewa nayi a gwiwa ta sosai,Latifa sai Harara take zubawa Shukura ganin tana ci gaba.
Fitowarsu kenan sai ga Ahleef yasha Boyal dark Brown yasha kyau har ya gaji Shukura tana ganin motar Ahleef tace Fatima Mijina yazo dauka ta sai gobe na tafi,Fatima itama driver dinsu ne yazo ta shiga motarsu suka tafi tana dagawa Shukura Hannu.
Ahleef Yana daga cikin mota mazaunin Driver Shukura ta bude Bayan mota ta jefa Jakarta ta dawo gaba ta bude tare da shiga cikin motar bakinta dauke da sallama,amsa Mata yayi kawai ba fara'a a fuskarsa,Shukura ta kalleshi taga kamar Yana cikin damuwa,ko me ya faru dashi oho, tunda ta shiga mota taga Yana tunani ko motar ya kasa matsawa bare su tafi gida, a hankali ta kamo hannunsa tare da furta lfy Sweet heart? a hankali ya kalleta ya Dan saki Murmushi sannan yaja Motar suka tafi,suna kan hanyarsu taji muryarsa yace ya jikin? Kallonsa kawai tayi tace da sauki amma Me yake damunka? Kamar kana cikin damuwa, yace hmm Honey Dad din Farhan ne ya Bata Mana Rai Ni da Farhan,anjima zamuyi maganar. Sai hakuri cewar Shukura.
Bayan sun koma gida Umma tuni ta Gama komai da komai gidan a gyare tsab Yana kamshi abinci ma du tayi ta Gama, Umma tace Sannu da zuwa suka Amsa suna gaida Umma suka wuce Bedroom, tare sukayi wanka tare da shiryawa sannan suka fito Dining, Shukura tace Umma Ina Baba? ya fita wurin abokansa tsofaffi irinsu can unguwar su Hafcy inda mukayi aiki da,Baba Yana son zuwa wurin mutanan Nan,Ai an Saba ne da juna can cewar Umma, Ahleef yace Haka ne,Shukura ce ta zuba Musu abinda suke so a plate daya suke ci tare,lemo ma a cup daya suka zuba suna Sha cike da shauki,Umma tana kitchen tana aiki.
10pm Sunyi Shirin bacci suna saman Bed Ahleef Yana rungume da Shukuransa Yana shafa gashinta,Shukura cike da Shagwaba da shauki tace My Hero baka bani labari ba me Dad din Farhan yayi muku? Hmm Honey Wai Munje yace zai bani jari Amma karki ga fadan daya shiga yi min wai na tabbatar na biyashi kudinsa Nan da 1yr dama mu Yara mun Saba barnatar da kudi maganganu iri iri banji dadin kalamansa ba,yanzu har Ni zai fadawa tattali,ko iya Business sabo da zai bani rancen kudi kafin na biyashi sabo da yanzu yaga bani da shi.
Kirjinsa Shukura take shafawa a hankali tace Kayi hakuri Haka rayuwa take,ka daina damuwa kaji mijina ai Dad dinku ne,idan Kuma kaga da matsala ka bar Masa kudinsa kawai Allah ya baka naka, Honey harfa da cewa Wai idan kudinsa ya salwanta sai ya daure Ni har Farhan zai daure yace, Shukura tace to bar Masa kudinsa kawai Amma muyi Shawara da Baba ko Umma muji me zasuce, Allah ya kaimu gobe sai na sanar musu muji cewar Ahleef, Zancen su ne ya canja salo zuwa na soyayya Nan suka shiga farantawa juna Rai ba tare da yayi Xxx ba sabo da Shukuransa Bata warke ba.
AsmaBaffa