Sashe 51
Jalilah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mumy ta kalleshi tace “Dadyn Yasmeen.”
Ya hade rai yace “Taya zaki yanke hukunci ba tare da kin sanar dani ba?”
Tace “gani nai....”
Inna ta kalleshi lalai yaran nan me? Ce miki akai inasan shugabanci?????
Tai wani murmushin takaici.......
#Oneluv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*48*
Ummy ce ta kalli Jalila tace "Jalila lafiya? Naga tau kamar bakyajin dadi?"
Tace "lafiya ta kalau Ummy."
Ummu tace "da ina tunanin ko in dau Goggo da Ameera muje dakanmu mu siyo kayan gidan muje a saka, kamar zaifi dan nasan halin Hassan bazai shiga gun kayan ba, kinga kuma ke kadai abin bazai yiwu ba, sai da babba."
Jalila tace "to Ummy."
Ummy tace "ko kinfiso kije da kanki? Ko mu tafi tare?"
Da sauri tace "a'a wlh Ummy hakan yafi, ni me na sani a wannan harkar?"
Ummy tai murmushi ita kuma bataso subar Hassan shikadai dan Abba ya fita duba wani aiki.
Jalila tace "me za'a dafa da rana?"
Ummy tace "komai ma duk abinda miki."
Jalila tai murmushi sannan tace "to Ummy nagode Allah ya saka da alkairi."
Ummy ta kalleta cikin kulawa tace "Hassan fa?"
Jalila tace "yana daki."
Ummy tace "nasan yana daki ai haryanzu bai sauko ba?"
Jalila tace "Ummy kema harkin gane? Ni na rasa me namai."
Ummy ta guntse dariyar dake neman zuwa mata tace " da alama dai kin mai babban laifi tunda har nima na gane."
Jalila tai ajiyar zuciya tace "na kasa gane me namai, kuma shima ya ki fadamin."
Ameera da ta fito tasa dariya tace " ba kunya?"
Jalila ta kalleta sannan tai saurin mikewa, sai yanzu ta fahimci bai dace ba.
Ummy tasa hannu ta rikota ta makama Ameera harara tace "to uwar sa ido, menene damuwarki? Ni bana sirikanta da ita 'ya ta ce."
Ameera ta kara yin dariya tace "hmm nayi shiru ai."
Ummy ta kalleta tace "kicema Goggo ta shirya zamuje wani guri."
Ameera tace "ina zaku bani?"
"Ko shirya dake zamuje kema, in muka sai kayan farko sai ke da Lantana da Goggo akaiku gidan ni da Sageer sai mu karasa siyan abinda ya kamata."
Ameera tace to, tai ciki da sauri.
Haka suka shirya Jalila na kusa da Goggonta, Goggo sai tambayarta take wai ina zasu? Itakam Jalila cewa kawai take nima ban sani ba Goggo.
Haka suka fito Sageer ya daukesu a mota, Jalila ta baishi da kallo duk ya canza da dai ba haka tasan Uncle ba, mutum ne faran faran dasan tsokana, yanzu kuwa ya rage sannan duk yadan rame.
Tana tsaye har motar tasu ta bar gidan sannan ta dawo ciki.
A falon kasa tadan kwanta dan mararta ciwo take mata daurewa kawai takeyi, mikewa tai can ta hau sama dan tana san shiga toilet.
Hannu tasa ta bude kofar dakin dakin ta shiga, yana zaune a kasa yana cin abinci da alama baima dade da tashi ba.
Tana shigowa ya kalleta, itama kallansa tai ta tsaya sannan tace "Yaya ka tashi?"
"Umm, dazu." Ya fada idansa na kanta, ta dan tsaya kafin tace "hmm su Ummy sun fita tare da su Goggo."
Yace "okay."
Tadanyi shiru kadan sannan tace " duk tare suka fita."
Yace "nagane, kina nufin daga ni sai ke kenan ko?"
Tace "hmm can gidan zasu."
Yace "duk na fahimta."
Juyawa tai ta nufi toilet kafin ta kara juyowa tace "Yaya!"
Ya kalleta tace "abincin bai huce ba?"
Yace "me kikesan ji? Da alama wadannan maganganun naki akwai abinda kike san ji."
Tace "bakomai." Ta shige toilet.
Da kallo ya bita ya dade kafin yacigaba da cin abincin.
Tana fitowa yana gama cin abincinsa, tadan tsaya a jikin kofar saboda ciwon da mararta yakeyi gashi daga bayanta yake tahowa.
Da kyar ta taka ta zauna akan kujera tadan tukunkune.
Mikewa yai daga kasa ya juyo ya kalleta, bai kawo komai a ransa ba ya dauka dai kwanciyar tai ko toilet din data shiga ne ya sa ta.
Komawa yai ya zauna ya dau littafi, dan nishin datai kadan ne yasa ya juyo da sauri ya kalleta.
Yace "Jalila!"
Dagowa tai ta kalleshi a hankali tace "naam."
Ganin haka yasa ya sauko da sauri yazo kusa da ita inda take a kwance, kusa da inda kanta yake ya zauna sannan yasa hannu ya dagota.
Kallanta yai itama ta kalleshi yace "menene?"
Tace "bakomai yaya..."
Yace "menene kikeyi to hakan?"
Tace "me nayi?"
Idanu ya kara kura mata sannan yace "menene? Karkisa na sake tambayarki."
Ta kalleshi tace "marata"
Yace "ciwo?"
Ta daga kai alamar eh.
Yace "kinayi ne ko yau ne kika fara?"
Tace "inayi dama."
Shiru yai yana kallanta yace " menstrual pain?"
Kallansa tai sannan ta saukar da idanta kasa.
Yace "ko muje asibiti?"
Tace "a'a yaya zai daina zuwa dare."
Idanunta tadan runtse dan abin karuwa yake yi.
Sa hannu yai ya dagota ya kawota jikin gado yace "kwanta."
Kallansa tai sannan ta kwanta.
Zama yai kusa da ita yana kallanta, ita kuma idanuwanta a runtse suke tasa hannunta kan kasan cikinta.
Wayarsa ya dauko ya shiga google ya rubuta how to relieve menstrual pain.
Nan ya shiga dubawa, kallanta yai sa hannu ya gyara mata kwanciyarta zuwa rubda ciki.
Juyowa tai ta kalleshi yace "menene?"
Kai ya girgiza alamar ba komai sannan ta gyara kwanciyarta.
Shiru yai yana tunani, massage lower back and abdomen? Ta ina zai iya?
Mikewa yai tsaye da sauri ya koma kan kujera ya zauna dan jin yanda zuciyarsa ke bugawa da sauri.
Jalila kam abin ne ya kara motsawa juyawa tai ta kara dukunkunewa tana dan nishi kadan.
Kallanta yakeyi sai dai hankalinsa duk ya tashi.
Ya mike ya taso kusa da ita ya gyara mata kwanciyarta zuwa na dazu, idanunta ne suka ciciko ta kalleshi tace "yaya hakan bayamin dadi."
Yace "na sani daurewa zakiyi."
Tace to sannan ta gyara kanta tana runtse ido.
Jitai hannunsa akan kasan bayanta inda yake mata ciwo, kallansa tai, ya kalleta shima fuska a hade yace " ki kwanta ba wani abin zan miki ba."
Shiru tai ta kwanta, janye rigarta yai yana neman kaita wajen kirjinta, da sauri tasa hannu ta rike sannan ta kalleshi.
Kallanta yai idanunsa na kanta ya sa hannu ya zare mata hannunta, shiru tai tana kallansa.
Sai dayakai rigar saman cikinta sannan ya tattareta a gun.
Hannu ya saka a bayanta yana mata tausa da hannayensa suka biyun.
Idanunta ta rufe gaba daya jikinta yai sanye, Hassan kam tausa yake mata sai dai daurewa kawai yakeyi.
Kallanta yai yace " kinajin sauki? Naga haka suka rubuta haka akeyi."
Ta daga kai idanunta a rufe dan bazata iya kallansa ba.
Hassan ya cigaba da yi mata, tun tanajin abin har bacci yai gaba da ita.
Ganin alamar bacci takeyi yasa ya kalleta, kusa da ita ya matso ya sa hannu akan gefen fuskarta yadan shafa kadan, meyasa kike sani yin abubuwan da ban taba tunani ba?
Ganin motsin idanunta sun canza da alama nauyin baccin nata ya fara raguwa, komawa yai ya sa hannu ya cigaba da yimata.
Sai can ya tsaya ya kalleta tana bacci hankalinta a kwance, murmushi yai wanda shikansa bai sani ba.
Sannan ya mike ya cire kayansa ya daura towel ya shiga wanka.
Bai dade ba dan yana tunanin karta tashi, a hankali ya bude kofar ya fito ya zo zaisa kaya.
Wayarta ce tai kara da sauri ya matso ya dauka, number Ummy ce ya daga a hankali yace "Ummy."
Cikin mamaki tace "Hassan?"
Sageer dake kusa da ita ya kalleta, Ummy tace "Hassan kaine? Ina Jalilan?"
Yace "bacci takeyi bata danjin dadi ne."
Da sauri tace "lafiya? Me ya sameta?"
Yace "ba wani abun bane Ummy sako ne?"
Samun kanta tai da wani murmushi tace "a'a bakomai kace kartai abinci ta kwanta ta huta."
Yace to ya kashe wayar.
Da kallo yabi wayar sannan ya kalleta, me nakeyi hakan?
Ajiye wayar yai ya zo ya saka doguwar riga ta jallabiya sannan ya zauna akan kujera ga dau littafi wanda ya kasa karanta ko layi daya.
Sai kallanta da yakeyi, duk motsin datai a kansa.
Can ya daure ya koma ya maida kansa kan littafin, motsinta yaji, ya mike ya zauna a bayanta ya dan fara yi mata tausa a gun.
A hankali ta bude idanunta kallansa tai, yace "kin tashi?"
Da sauri ta kalleshi tace "yaya, bansan nayi bacci ba wlh yahkuri."
Mikewa yai tsaye yace "ya jikin?"
Tace da sauki sosai, yace "ki tashi ki sake wanka amma yanzu kiyi da ruwa mai zafi, sannan kisha ruwan tea black ne."
Tace "to."
Juyawa yai da sauri ta riko rigar jallabiyarsa.
Juyowa yai ya kalleta, yace "menene?"
Tace "yaya nagode, sannan kayi hakuri."
Shiru yai yana kallanta, yace "kin gode dame?"
Tace "taimakon dakamin."
Yace "karkiyi tunanin wani dalili ne yasa na taimakeki, I really hate naga wani bashida lafiya, ko wanene na gani cikin wani hali ko ba ke bace zan taimaka mai."
Kallansa tai jiki a sayaye sannan ta sakar mai rigarsa, ai dama batace dan ita special bace, me yasa wai yaya baya magana da sanyi?
Ta dan saukar da idanunta tace "nasani, duk da hakan nagode, sannan kayi hakuri da laifin da bansani ba."
Ya sake kallanta yace "nagane tashi kiyi abinda nace, kina mace amma bakisan menene zai taimaki lafiyarki ba, na rasa me yasa gaba daya baki damu da kanki ba."
Jalila ta kalleshi tadan canza fuska zuwa shagwaba tace "to ni ya zanyi?"
Yace "ba ni zaki tambaya ba."
Ya juya ya zauna.
Mikewa tai tana mamakin yanda taji sauki, dan ta saba in har ta fara da safe to fa sai dare, in kuma da daddare ta fara sai safiya.
Dan ma tayi sa'a tanajin yanayin nan ta sanar ma Ameera ita kuma ta bata pads, ta boye a cikin basket na laundry din dake cikin toilet din.
Ruwa mai zafi tasa ta gasa jikinta ji tai jikinta ya sake warewa ta tsaya a toilet din, sanye da toilet, taya zata fita? Shiyasa fa daga ta tashi takeyin wanka in kuma batai da wuri ba sai ta bari ya fita takeyi, tunowa tai jiya daya ganta tana sa bra.
Ya hade rai yace “Taya zaki yanke hukunci ba tare da kin sanar dani ba?”
Tace “gani nai....”
Inna ta kalleshi lalai yaran nan me? Ce miki akai inasan shugabanci?????
Tai wani murmushin takaici.......
#Oneluv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*48*
Ummy ce ta kalli Jalila tace "Jalila lafiya? Naga tau kamar bakyajin dadi?"
Tace "lafiya ta kalau Ummy."
Ummu tace "da ina tunanin ko in dau Goggo da Ameera muje dakanmu mu siyo kayan gidan muje a saka, kamar zaifi dan nasan halin Hassan bazai shiga gun kayan ba, kinga kuma ke kadai abin bazai yiwu ba, sai da babba."
Jalila tace "to Ummy."
Ummy tace "ko kinfiso kije da kanki? Ko mu tafi tare?"
Da sauri tace "a'a wlh Ummy hakan yafi, ni me na sani a wannan harkar?"
Ummy tai murmushi ita kuma bataso subar Hassan shikadai dan Abba ya fita duba wani aiki.
Jalila tace "me za'a dafa da rana?"
Ummy tace "komai ma duk abinda miki."
Jalila tai murmushi sannan tace "to Ummy nagode Allah ya saka da alkairi."
Ummy ta kalleta cikin kulawa tace "Hassan fa?"
Jalila tace "yana daki."
Ummy tace "nasan yana daki ai haryanzu bai sauko ba?"
Jalila tace "Ummy kema harkin gane? Ni na rasa me namai."
Ummy ta guntse dariyar dake neman zuwa mata tace " da alama dai kin mai babban laifi tunda har nima na gane."
Jalila tai ajiyar zuciya tace "na kasa gane me namai, kuma shima ya ki fadamin."
Ameera da ta fito tasa dariya tace " ba kunya?"
Jalila ta kalleta sannan tai saurin mikewa, sai yanzu ta fahimci bai dace ba.
Ummy tasa hannu ta rikota ta makama Ameera harara tace "to uwar sa ido, menene damuwarki? Ni bana sirikanta da ita 'ya ta ce."
Ameera ta kara yin dariya tace "hmm nayi shiru ai."
Ummy ta kalleta tace "kicema Goggo ta shirya zamuje wani guri."
Ameera tace "ina zaku bani?"
"Ko shirya dake zamuje kema, in muka sai kayan farko sai ke da Lantana da Goggo akaiku gidan ni da Sageer sai mu karasa siyan abinda ya kamata."
Ameera tace to, tai ciki da sauri.
Haka suka shirya Jalila na kusa da Goggonta, Goggo sai tambayarta take wai ina zasu? Itakam Jalila cewa kawai take nima ban sani ba Goggo.
Haka suka fito Sageer ya daukesu a mota, Jalila ta baishi da kallo duk ya canza da dai ba haka tasan Uncle ba, mutum ne faran faran dasan tsokana, yanzu kuwa ya rage sannan duk yadan rame.
Tana tsaye har motar tasu ta bar gidan sannan ta dawo ciki.
A falon kasa tadan kwanta dan mararta ciwo take mata daurewa kawai takeyi, mikewa tai can ta hau sama dan tana san shiga toilet.
Hannu tasa ta bude kofar dakin dakin ta shiga, yana zaune a kasa yana cin abinci da alama baima dade da tashi ba.
Tana shigowa ya kalleta, itama kallansa tai ta tsaya sannan tace "Yaya ka tashi?"
"Umm, dazu." Ya fada idansa na kanta, ta dan tsaya kafin tace "hmm su Ummy sun fita tare da su Goggo."
Yace "okay."
Tadanyi shiru kadan sannan tace " duk tare suka fita."
Yace "nagane, kina nufin daga ni sai ke kenan ko?"
Tace "hmm can gidan zasu."
Yace "duk na fahimta."
Juyawa tai ta nufi toilet kafin ta kara juyowa tace "Yaya!"
Ya kalleta tace "abincin bai huce ba?"
Yace "me kikesan ji? Da alama wadannan maganganun naki akwai abinda kike san ji."
Tace "bakomai." Ta shige toilet.
Da kallo ya bita ya dade kafin yacigaba da cin abincin.
Tana fitowa yana gama cin abincinsa, tadan tsaya a jikin kofar saboda ciwon da mararta yakeyi gashi daga bayanta yake tahowa.
Da kyar ta taka ta zauna akan kujera tadan tukunkune.
Mikewa yai daga kasa ya juyo ya kalleta, bai kawo komai a ransa ba ya dauka dai kwanciyar tai ko toilet din data shiga ne ya sa ta.
Komawa yai ya zauna ya dau littafi, dan nishin datai kadan ne yasa ya juyo da sauri ya kalleta.
Yace "Jalila!"
Dagowa tai ta kalleshi a hankali tace "naam."
Ganin haka yasa ya sauko da sauri yazo kusa da ita inda take a kwance, kusa da inda kanta yake ya zauna sannan yasa hannu ya dagota.
Kallanta yai itama ta kalleshi yace "menene?"
Tace "bakomai yaya..."
Yace "menene kikeyi to hakan?"
Tace "me nayi?"
Idanu ya kara kura mata sannan yace "menene? Karkisa na sake tambayarki."
Ta kalleshi tace "marata"
Yace "ciwo?"
Ta daga kai alamar eh.
Yace "kinayi ne ko yau ne kika fara?"
Tace "inayi dama."
Shiru yai yana kallanta yace " menstrual pain?"
Kallansa tai sannan ta saukar da idanta kasa.
Yace "ko muje asibiti?"
Tace "a'a yaya zai daina zuwa dare."
Idanunta tadan runtse dan abin karuwa yake yi.
Sa hannu yai ya dagota ya kawota jikin gado yace "kwanta."
Kallansa tai sannan ta kwanta.
Zama yai kusa da ita yana kallanta, ita kuma idanuwanta a runtse suke tasa hannunta kan kasan cikinta.
Wayarsa ya dauko ya shiga google ya rubuta how to relieve menstrual pain.
Nan ya shiga dubawa, kallanta yai sa hannu ya gyara mata kwanciyarta zuwa rubda ciki.
Juyowa tai ta kalleshi yace "menene?"
Kai ya girgiza alamar ba komai sannan ta gyara kwanciyarta.
Shiru yai yana tunani, massage lower back and abdomen? Ta ina zai iya?
Mikewa yai tsaye da sauri ya koma kan kujera ya zauna dan jin yanda zuciyarsa ke bugawa da sauri.
Jalila kam abin ne ya kara motsawa juyawa tai ta kara dukunkunewa tana dan nishi kadan.
Kallanta yakeyi sai dai hankalinsa duk ya tashi.
Ya mike ya taso kusa da ita ya gyara mata kwanciyarta zuwa na dazu, idanunta ne suka ciciko ta kalleshi tace "yaya hakan bayamin dadi."
Yace "na sani daurewa zakiyi."
Tace to sannan ta gyara kanta tana runtse ido.
Jitai hannunsa akan kasan bayanta inda yake mata ciwo, kallansa tai, ya kalleta shima fuska a hade yace " ki kwanta ba wani abin zan miki ba."
Shiru tai ta kwanta, janye rigarta yai yana neman kaita wajen kirjinta, da sauri tasa hannu ta rike sannan ta kalleshi.
Kallanta yai idanunsa na kanta ya sa hannu ya zare mata hannunta, shiru tai tana kallansa.
Sai dayakai rigar saman cikinta sannan ya tattareta a gun.
Hannu ya saka a bayanta yana mata tausa da hannayensa suka biyun.
Idanunta ta rufe gaba daya jikinta yai sanye, Hassan kam tausa yake mata sai dai daurewa kawai yakeyi.
Kallanta yai yace " kinajin sauki? Naga haka suka rubuta haka akeyi."
Ta daga kai idanunta a rufe dan bazata iya kallansa ba.
Hassan ya cigaba da yi mata, tun tanajin abin har bacci yai gaba da ita.
Ganin alamar bacci takeyi yasa ya kalleta, kusa da ita ya matso ya sa hannu akan gefen fuskarta yadan shafa kadan, meyasa kike sani yin abubuwan da ban taba tunani ba?
Ganin motsin idanunta sun canza da alama nauyin baccin nata ya fara raguwa, komawa yai ya sa hannu ya cigaba da yimata.
Sai can ya tsaya ya kalleta tana bacci hankalinta a kwance, murmushi yai wanda shikansa bai sani ba.
Sannan ya mike ya cire kayansa ya daura towel ya shiga wanka.
Bai dade ba dan yana tunanin karta tashi, a hankali ya bude kofar ya fito ya zo zaisa kaya.
Wayarta ce tai kara da sauri ya matso ya dauka, number Ummy ce ya daga a hankali yace "Ummy."
Cikin mamaki tace "Hassan?"
Sageer dake kusa da ita ya kalleta, Ummy tace "Hassan kaine? Ina Jalilan?"
Yace "bacci takeyi bata danjin dadi ne."
Da sauri tace "lafiya? Me ya sameta?"
Yace "ba wani abun bane Ummy sako ne?"
Samun kanta tai da wani murmushi tace "a'a bakomai kace kartai abinci ta kwanta ta huta."
Yace to ya kashe wayar.
Da kallo yabi wayar sannan ya kalleta, me nakeyi hakan?
Ajiye wayar yai ya zo ya saka doguwar riga ta jallabiya sannan ya zauna akan kujera ga dau littafi wanda ya kasa karanta ko layi daya.
Sai kallanta da yakeyi, duk motsin datai a kansa.
Can ya daure ya koma ya maida kansa kan littafin, motsinta yaji, ya mike ya zauna a bayanta ya dan fara yi mata tausa a gun.
A hankali ta bude idanunta kallansa tai, yace "kin tashi?"
Da sauri ta kalleshi tace "yaya, bansan nayi bacci ba wlh yahkuri."
Mikewa yai tsaye yace "ya jikin?"
Tace da sauki sosai, yace "ki tashi ki sake wanka amma yanzu kiyi da ruwa mai zafi, sannan kisha ruwan tea black ne."
Tace "to."
Juyawa yai da sauri ta riko rigar jallabiyarsa.
Juyowa yai ya kalleta, yace "menene?"
Tace "yaya nagode, sannan kayi hakuri."
Shiru yai yana kallanta, yace "kin gode dame?"
Tace "taimakon dakamin."
Yace "karkiyi tunanin wani dalili ne yasa na taimakeki, I really hate naga wani bashida lafiya, ko wanene na gani cikin wani hali ko ba ke bace zan taimaka mai."
Kallansa tai jiki a sayaye sannan ta sakar mai rigarsa, ai dama batace dan ita special bace, me yasa wai yaya baya magana da sanyi?
Ta dan saukar da idanunta tace "nasani, duk da hakan nagode, sannan kayi hakuri da laifin da bansani ba."
Ya sake kallanta yace "nagane tashi kiyi abinda nace, kina mace amma bakisan menene zai taimaki lafiyarki ba, na rasa me yasa gaba daya baki damu da kanki ba."
Jalila ta kalleshi tadan canza fuska zuwa shagwaba tace "to ni ya zanyi?"
Yace "ba ni zaki tambaya ba."
Ya juya ya zauna.
Mikewa tai tana mamakin yanda taji sauki, dan ta saba in har ta fara da safe to fa sai dare, in kuma da daddare ta fara sai safiya.
Dan ma tayi sa'a tanajin yanayin nan ta sanar ma Ameera ita kuma ta bata pads, ta boye a cikin basket na laundry din dake cikin toilet din.
Ruwa mai zafi tasa ta gasa jikinta ji tai jikinta ya sake warewa ta tsaya a toilet din, sanye da toilet, taya zata fita? Shiyasa fa daga ta tashi takeyin wanka in kuma batai da wuri ba sai ta bari ya fita takeyi, tunowa tai jiya daya ganta tana sa bra.