Sashe 42
Jalilah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hassan yana sauko kasa ya sa hannu ya kwankwasa kofar dakin Abba.
Bude kofar Ummy tai sannan ta kalleshi, tace "Hassan kaine?"
Ya gaisheta sannan ya kafa leka dakin yace "Abba fa?"
Tace "yanzun nan yadan fita waje gun garden waya zaiyi."
Waya? Waye ya kirashi?
Ummy ta kalleshi tace "Hassan!"
Kallanta yai fuskarsa ta fara canzawa, tace "Please Hassan ka dinga sama zuciyarka salama, ka dinga hakuri, Abbanka namiji ne yanada hakkin auran duk wacce yakeso..........."
Juyawa yai bai jira ta gama magana ba yana neman tafiya, tace "Hassan magana nake."
Ya juyo ya kalleta yace "Yahkuri Ummy abu zanyi ne cikin gaggawa."
Kamar zata sake magana sai ta fasa, ta bishi fa kallo, Allah sarki Hassan tafi kowa sanin irin kaunar da yake mata.
Garden ya nufa, Abba na tsaye yana waya ya karasa gun, kallan Abba yai kallan zargi, Abba yace "Hafiz Please ka barni tukunna."
Bai kara jiran yayi wata magana ba ya katse layin, Hassan ya kalleshi kamar zaiyi magana sai kuma ya gaisheshi.
Abba ya amsa yace "Hassan."
Kallansa yai yace "kai da wanene haka?"
Yace "business ne ba wani abun ba uban yan zargi."
Hassan ya juya kai sannan yace "me kaba iyayen Yarinyarnan a maimakon auranmu?"
Abba ya kalleshi cikin mamaki yace "Hassan menene?"
Hassan yace "bakomai, kawai dai so nake nasani, dan na tabbatar give and take kukai da rayuwar ta."
Abba yai shiru kafin can yace "Bakasanta ne ko me? Ko wani abun ne ya faru?"
Shiru yai baice komai ba, kamar kuma zai saie magana sai ya juya zai tafi, Abba ne yace "Company dinsu ne ya ke neman yin Bankrupt shine na taimaka musu."
Hassan ya kalleshi sannan yace "yarinyar fa? Have u take care of her?"
Abba yace "kamar ya kenan?"
Hassan ya kalleshi yace "Abba ina dai sone a komai zakayi ga dinga tuna wacece Ummy a garemu."
Abba ya kalleshi yace "Hassan just pray for me, wlh nikaina bansan meke damuna ba."
Hassan yai shiru yana kallansa, Abba yacigaba "yanzu zan fada mata abinda ke faruwa itama, Hassan kafi kowa sanin family na are above komai na rayuwata ciki kuwa har da ni kaina, kasan yanda zan iya sadaukar da komai saboda su, sai dai i feel like there is definitely something wrong with me, na rasa yanda zanyi in cire yarinyar daga raina, as if samin ita akai a ciki."
Hassan kallansa yake, sai dai yasan mahaifinsa tabbas wannan kalaman daga zuciyarsa suke fitowa.
Kallansa yai yace " nafahimceka sai dai bansan meyasa zuciyata take blaming dinka ba, bawai baka iso kaso kowa bane sai dai Ummy doesn't deserve this treatment."
Abba cikin takaici yace " Ba so kadai bane a raina Hassan, mata nawa nake hulda dasu? Zance ba macen da ta taba burgeni ne? No kawai na riga nasa Ummynka ne beyond every woman, sai dai wannan karan it look like obsessed, inaji kamar dolene sai na sami yarinyarnan ko ta wani hali ne."
Hassan zaiyi magan, Ummy wacce hankalinta ya kasa kwanciya gani take kamar yanzun ma fada sukeyi yasa ta biyoshi, jin kalaman Abba ne yasa ta tsaya tana jinsu, sai dai yanzu kam idanunta ne suka zubo da kwalla, muryarta na rawa tace "it look like akwai babbar matsala a tare dakai"
A tare suka juya suka kalleta, Ummy ta karaso tace "just one month, ka bamu one month, ka daina kiranta sannan mu dukufa da addu'a musa nalamai ma su maka, in har a wata dayan nan dukda haka bakaji santa ya ragu a ranka ba ni na amince ka aureta."
Ummy!" Hassan ya fada yana kallanta, tai murmushi tace "in har a wata dayan kaima ka amince dani, karka nemeta sannan ko ta nemika ko a wayyane karka daga ko ka canza number"
Abba yace "na amince."
Hassann ya kallesu yana sanyin magana, Ummy tacee "Hassan please."
Idanunsa ya runtse, Abba yai murmushi tare da dafashi yace "Hassan bakasan dadin da nakeji ba, sauki ya fara samuwa da alama wannan auran rahama ne a gareka damu baki daya."
Hassan ya kalleshi sannan ya kalli Ummy, juyawa yai sannan yace "Shikenan Ummy tunda ke kikeso, sai dai ni ba one month ba ko shekara kikaba Abba bazan aminceba."
Ummy tai murmushi tace "nagode my eldest."
Juyawa yai yabar gun, mota ya shiga sannan ya fita daga gidan.
Jalila kam ta dade a zaune kafin ta dauko tiren abincin.
Akan dinning taga Sageer yana breakfast, da alama ma fitowarsa kenan dan tea yake hadawa.
Yana ganinta ya kura mata idanu har ta iso inda yake, gaisheshi tai, idanunsa na kanta yana nazarin fuskarta ya kasa amsa gaisuwar.
Kallansa ta sakeyi, yanzu kam ita kanta ta fahimci da abinda ke dakunsa dan duk fuskarsa ta canza, tace "Uncle bakada lafiya ne?"
Flask din ya ajiye sannan ya zauna yace "a'a me kika gani?"
Tace bakomai, wuceshi tai ta ajiye tiren abincin, kallanta yai yace " Yaya fa?”
Tace “ya fita.”
Shiru yai sai binta da kallo da yakeyi.
Jalila ta ajiye sannan ta fara dauraye kwanukan da sukai amfani dashi.
***********
Hassan na fita ya hau titi yana tafe yana tunani, meyasa yarinyarnan bata iya fita a ransa? Ya rasa me yasa in yaji ko yaganta cikin damuwa hankalinsa baya kwanciya.
Daren jiya ya tuno wajen karfe uku da rabi, kansa dake ta sarawa ya hanashi bacci, jin kamar ana kuka da magana, mikewa yai ya kunna fitilar gefen gado.
Jalila ce da alama mafarki take, kusa da ita yaje ya zauna yana kallanta, alamar kuka takeyi tana magana kasa kasa, kunensa yasa kusa da bakinta dake motsi.
“Dady, Mumy, Inna na kuyi hakuri karku kori Goggo dan Allah, na daina, na daina......”
Abinda take cewa kenan, hankalinsa da tausayinta sune suka kara ratsahi, addu’oi ya mata sannan ya kamo hannunta ya rike yana kallanta.
Ya rasa me yake tunani a sanda yake kallanta, meke faruwa dashi? Is he feeling guilty? Tunda yasan dalilinsa ne yasa aka mata auran dole? Sai dai abinda yakeji ya banbanta...... ya dade sosai har sai dayaji anata kiraye kirayen sallah sannan ya mike yai alwala.
A kofar gidansu yai horn ya shiga, Mumy da Dady na zaune a falo, Yasmeen na gefe tana shan chocolate tana wasa aka sanar dasu zuwansa.
Ba Dady kadai ba har Mumy sai da gabanta ya fadi, ta kalli Dady da sauri tace “ Dadyn Yasmeen meke faruwa? Cikin rawar baki yace bansani ba nima wallahi.” Yafada yana tuna kalaman Hassan badai zuwan dayace zaiyi yau ko gobe ba shine yai?
Mumy ce ta bada umarnin akan a shigo dashi, ita kuma tai sama da sauri.
Inna na zaune tana jiran Dady wanda tun jiya take sa ran ganinsa amma baizoba haryanzu.
Shigowar Mumy ne yasa ta kalli kofar ta dauka Dady ne, ganin Mumy yasa tace “ya akai kuma?”
Mumy da sauri tace “Inna yaran ya dawo.”
Tace “yaro? Sultan?”
Da sauri tace “bashi ba, mijin Jalila.”
Inna ta kalleta da sauri tace “ya dawo ina?”
Mumy tace “yana gidan nan, bansan dame yazo ba.”
Inna ta mike hankali a tashe tace “gidan nan?”
Mumy tace “yana falo.”
Inna ta dau mayafi ta fito, mumy ta biyota a baya tana cewa “Inna badai wani abun ya sake faruwa ba?” Itadai Inna batace komai ba, har suka isa kasa.
Dady na kasan beni da alama jiransu yakeyi, Inna na saukowa yace “Inna.”
Kallansa tai tace “badai jiyan kwafsawa kai ba?”
Dady yace “kwafsawa kamar ya?”
Haushi ya kamata tace “ wuce muje, koma menene let’s hear it together.”
Nan sukai falo? Hassan na zaune akan kujera suka shigo su uku.
Kowa ya samu guri ya zauna, Hassan ya gaishesu sannan ya kalli Inna wace itama kallansa take, ya kalli Mumy da Dady wanda suma hanyace “ zuwa nai mahaifin Jalila ya rakani inda mahaifiyarta take, zai sanya hannun sallamarta.”
Inna ta kalleshi sannan ta kalli Dady wanda a ransa yace Oh My God! Wannan wani irin yarone? Ya gama hargitsamin plan dina.
Dasauri ya girgizama Inna kai alamar ba shi bane.
Inna ta kalli Hassan tai dariya tace “Hassan taya za’a sallami mara lafiya? Bayan ba warkewa tai ba?”
Yace “eh wannan damuwarmu ce, dan in aka sallameta hannuna zata koma.”
Mumy d Dady da Inna a lokaci daya sukace mene?
Hassan ya kallesu yace “menene abin mamaki? Ba mahaifiyar matata bace? Banaji cikinku akwai mai hakkinta.”
Inna tace “mene?”
Yace “ why? Bazai yiwu ba? In bazai yiwu ba bari na kira Abba na sanar dashi, ina tunanin kamar zamu amshi kudin mu.”
“kudi?” Hassan ya daure dan kansa wani irin sara mai yakeyi, ya mike ya kalli Dady yace “ina mota.”
Ya juya ya fita alamar wai yana jiran Dady a mota.
Inna tabi kofar daya fita da kallo, sannan ta kalli Dady, takaici da bakin ciki ne suka kamata.
Dady yace “Inna ya zamuyi?”
Cikin takaicinsa da bakin ciki tace “dalla wuce kaje ka rakashi, ko so kake company dinmu ya mutu?”
Dady ya mike ya fita.
Inna takaici ya kamata tace “lalai ba yaran nan bane bashida hankali nice banda hankali dana kawo babban makiyi har cikin gidana da kaina......”
Dady ya shiga mota Hassan yaja suka tafi.
A asibitin premier sukai parking, ya zaiyi?Gashi bayasan asibiti, gashi yabar Jalila agida sabofa bayasan su nemi wulakantata.
#Oneluv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*41*
Tsayawa yai shi bai fita daga cikin motar ba sannan baiyima Dady magana ba, Dady kam wanda yake a zaune yana nazarin yaran ya kalleshi yace “muje?”
Hassan ya fito daga motar sannan ya tsaya yana kallan asibitin, babban matsalarsa bawai shigar bane, zai iya shiga reception ko gun da ba marasa lafiya kamar office, sai dai daga yayi bangaren dakuna na marasa lafiya hankalinsa yake tashi, shiyasa kwanaki yana fara hawa saman beni yaji gaba daya hankalinsa da tunaninsa na neman gushewa.
Bude kofar Ummy tai sannan ta kalleshi, tace "Hassan kaine?"
Ya gaisheta sannan ya kafa leka dakin yace "Abba fa?"
Tace "yanzun nan yadan fita waje gun garden waya zaiyi."
Waya? Waye ya kirashi?
Ummy ta kalleshi tace "Hassan!"
Kallanta yai fuskarsa ta fara canzawa, tace "Please Hassan ka dinga sama zuciyarka salama, ka dinga hakuri, Abbanka namiji ne yanada hakkin auran duk wacce yakeso..........."
Juyawa yai bai jira ta gama magana ba yana neman tafiya, tace "Hassan magana nake."
Ya juyo ya kalleta yace "Yahkuri Ummy abu zanyi ne cikin gaggawa."
Kamar zata sake magana sai ta fasa, ta bishi fa kallo, Allah sarki Hassan tafi kowa sanin irin kaunar da yake mata.
Garden ya nufa, Abba na tsaye yana waya ya karasa gun, kallan Abba yai kallan zargi, Abba yace "Hafiz Please ka barni tukunna."
Bai kara jiran yayi wata magana ba ya katse layin, Hassan ya kalleshi kamar zaiyi magana sai kuma ya gaisheshi.
Abba ya amsa yace "Hassan."
Kallansa yai yace "kai da wanene haka?"
Yace "business ne ba wani abun ba uban yan zargi."
Hassan ya juya kai sannan yace "me kaba iyayen Yarinyarnan a maimakon auranmu?"
Abba ya kalleshi cikin mamaki yace "Hassan menene?"
Hassan yace "bakomai, kawai dai so nake nasani, dan na tabbatar give and take kukai da rayuwar ta."
Abba yai shiru kafin can yace "Bakasanta ne ko me? Ko wani abun ne ya faru?"
Shiru yai baice komai ba, kamar kuma zai saie magana sai ya juya zai tafi, Abba ne yace "Company dinsu ne ya ke neman yin Bankrupt shine na taimaka musu."
Hassan ya kalleshi sannan yace "yarinyar fa? Have u take care of her?"
Abba yace "kamar ya kenan?"
Hassan ya kalleshi yace "Abba ina dai sone a komai zakayi ga dinga tuna wacece Ummy a garemu."
Abba ya kalleshi yace "Hassan just pray for me, wlh nikaina bansan meke damuna ba."
Hassan yai shiru yana kallansa, Abba yacigaba "yanzu zan fada mata abinda ke faruwa itama, Hassan kafi kowa sanin family na are above komai na rayuwata ciki kuwa har da ni kaina, kasan yanda zan iya sadaukar da komai saboda su, sai dai i feel like there is definitely something wrong with me, na rasa yanda zanyi in cire yarinyar daga raina, as if samin ita akai a ciki."
Hassan kallansa yake, sai dai yasan mahaifinsa tabbas wannan kalaman daga zuciyarsa suke fitowa.
Kallansa yai yace " nafahimceka sai dai bansan meyasa zuciyata take blaming dinka ba, bawai baka iso kaso kowa bane sai dai Ummy doesn't deserve this treatment."
Abba cikin takaici yace " Ba so kadai bane a raina Hassan, mata nawa nake hulda dasu? Zance ba macen da ta taba burgeni ne? No kawai na riga nasa Ummynka ne beyond every woman, sai dai wannan karan it look like obsessed, inaji kamar dolene sai na sami yarinyarnan ko ta wani hali ne."
Hassan zaiyi magan, Ummy wacce hankalinta ya kasa kwanciya gani take kamar yanzun ma fada sukeyi yasa ta biyoshi, jin kalaman Abba ne yasa ta tsaya tana jinsu, sai dai yanzu kam idanunta ne suka zubo da kwalla, muryarta na rawa tace "it look like akwai babbar matsala a tare dakai"
A tare suka juya suka kalleta, Ummy ta karaso tace "just one month, ka bamu one month, ka daina kiranta sannan mu dukufa da addu'a musa nalamai ma su maka, in har a wata dayan nan dukda haka bakaji santa ya ragu a ranka ba ni na amince ka aureta."
Ummy!" Hassan ya fada yana kallanta, tai murmushi tace "in har a wata dayan kaima ka amince dani, karka nemeta sannan ko ta nemika ko a wayyane karka daga ko ka canza number"
Abba yace "na amince."
Hassann ya kallesu yana sanyin magana, Ummy tacee "Hassan please."
Idanunsa ya runtse, Abba yai murmushi tare da dafashi yace "Hassan bakasan dadin da nakeji ba, sauki ya fara samuwa da alama wannan auran rahama ne a gareka damu baki daya."
Hassan ya kalleshi sannan ya kalli Ummy, juyawa yai sannan yace "Shikenan Ummy tunda ke kikeso, sai dai ni ba one month ba ko shekara kikaba Abba bazan aminceba."
Ummy tai murmushi tace "nagode my eldest."
Juyawa yai yabar gun, mota ya shiga sannan ya fita daga gidan.
Jalila kam ta dade a zaune kafin ta dauko tiren abincin.
Akan dinning taga Sageer yana breakfast, da alama ma fitowarsa kenan dan tea yake hadawa.
Yana ganinta ya kura mata idanu har ta iso inda yake, gaisheshi tai, idanunsa na kanta yana nazarin fuskarta ya kasa amsa gaisuwar.
Kallansa ta sakeyi, yanzu kam ita kanta ta fahimci da abinda ke dakunsa dan duk fuskarsa ta canza, tace "Uncle bakada lafiya ne?"
Flask din ya ajiye sannan ya zauna yace "a'a me kika gani?"
Tace bakomai, wuceshi tai ta ajiye tiren abincin, kallanta yai yace " Yaya fa?”
Tace “ya fita.”
Shiru yai sai binta da kallo da yakeyi.
Jalila ta ajiye sannan ta fara dauraye kwanukan da sukai amfani dashi.
***********
Hassan na fita ya hau titi yana tafe yana tunani, meyasa yarinyarnan bata iya fita a ransa? Ya rasa me yasa in yaji ko yaganta cikin damuwa hankalinsa baya kwanciya.
Daren jiya ya tuno wajen karfe uku da rabi, kansa dake ta sarawa ya hanashi bacci, jin kamar ana kuka da magana, mikewa yai ya kunna fitilar gefen gado.
Jalila ce da alama mafarki take, kusa da ita yaje ya zauna yana kallanta, alamar kuka takeyi tana magana kasa kasa, kunensa yasa kusa da bakinta dake motsi.
“Dady, Mumy, Inna na kuyi hakuri karku kori Goggo dan Allah, na daina, na daina......”
Abinda take cewa kenan, hankalinsa da tausayinta sune suka kara ratsahi, addu’oi ya mata sannan ya kamo hannunta ya rike yana kallanta.
Ya rasa me yake tunani a sanda yake kallanta, meke faruwa dashi? Is he feeling guilty? Tunda yasan dalilinsa ne yasa aka mata auran dole? Sai dai abinda yakeji ya banbanta...... ya dade sosai har sai dayaji anata kiraye kirayen sallah sannan ya mike yai alwala.
A kofar gidansu yai horn ya shiga, Mumy da Dady na zaune a falo, Yasmeen na gefe tana shan chocolate tana wasa aka sanar dasu zuwansa.
Ba Dady kadai ba har Mumy sai da gabanta ya fadi, ta kalli Dady da sauri tace “ Dadyn Yasmeen meke faruwa? Cikin rawar baki yace bansani ba nima wallahi.” Yafada yana tuna kalaman Hassan badai zuwan dayace zaiyi yau ko gobe ba shine yai?
Mumy ce ta bada umarnin akan a shigo dashi, ita kuma tai sama da sauri.
Inna na zaune tana jiran Dady wanda tun jiya take sa ran ganinsa amma baizoba haryanzu.
Shigowar Mumy ne yasa ta kalli kofar ta dauka Dady ne, ganin Mumy yasa tace “ya akai kuma?”
Mumy da sauri tace “Inna yaran ya dawo.”
Tace “yaro? Sultan?”
Da sauri tace “bashi ba, mijin Jalila.”
Inna ta kalleta da sauri tace “ya dawo ina?”
Mumy tace “yana gidan nan, bansan dame yazo ba.”
Inna ta mike hankali a tashe tace “gidan nan?”
Mumy tace “yana falo.”
Inna ta dau mayafi ta fito, mumy ta biyota a baya tana cewa “Inna badai wani abun ya sake faruwa ba?” Itadai Inna batace komai ba, har suka isa kasa.
Dady na kasan beni da alama jiransu yakeyi, Inna na saukowa yace “Inna.”
Kallansa tai tace “badai jiyan kwafsawa kai ba?”
Dady yace “kwafsawa kamar ya?”
Haushi ya kamata tace “ wuce muje, koma menene let’s hear it together.”
Nan sukai falo? Hassan na zaune akan kujera suka shigo su uku.
Kowa ya samu guri ya zauna, Hassan ya gaishesu sannan ya kalli Inna wace itama kallansa take, ya kalli Mumy da Dady wanda suma hanyace “ zuwa nai mahaifin Jalila ya rakani inda mahaifiyarta take, zai sanya hannun sallamarta.”
Inna ta kalleshi sannan ta kalli Dady wanda a ransa yace Oh My God! Wannan wani irin yarone? Ya gama hargitsamin plan dina.
Dasauri ya girgizama Inna kai alamar ba shi bane.
Inna ta kalli Hassan tai dariya tace “Hassan taya za’a sallami mara lafiya? Bayan ba warkewa tai ba?”
Yace “eh wannan damuwarmu ce, dan in aka sallameta hannuna zata koma.”
Mumy d Dady da Inna a lokaci daya sukace mene?
Hassan ya kallesu yace “menene abin mamaki? Ba mahaifiyar matata bace? Banaji cikinku akwai mai hakkinta.”
Inna tace “mene?”
Yace “ why? Bazai yiwu ba? In bazai yiwu ba bari na kira Abba na sanar dashi, ina tunanin kamar zamu amshi kudin mu.”
“kudi?” Hassan ya daure dan kansa wani irin sara mai yakeyi, ya mike ya kalli Dady yace “ina mota.”
Ya juya ya fita alamar wai yana jiran Dady a mota.
Inna tabi kofar daya fita da kallo, sannan ta kalli Dady, takaici da bakin ciki ne suka kamata.
Dady yace “Inna ya zamuyi?”
Cikin takaicinsa da bakin ciki tace “dalla wuce kaje ka rakashi, ko so kake company dinmu ya mutu?”
Dady ya mike ya fita.
Inna takaici ya kamata tace “lalai ba yaran nan bane bashida hankali nice banda hankali dana kawo babban makiyi har cikin gidana da kaina......”
Dady ya shiga mota Hassan yaja suka tafi.
A asibitin premier sukai parking, ya zaiyi?Gashi bayasan asibiti, gashi yabar Jalila agida sabofa bayasan su nemi wulakantata.
#Oneluv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*41*
Tsayawa yai shi bai fita daga cikin motar ba sannan baiyima Dady magana ba, Dady kam wanda yake a zaune yana nazarin yaran ya kalleshi yace “muje?”
Hassan ya fito daga motar sannan ya tsaya yana kallan asibitin, babban matsalarsa bawai shigar bane, zai iya shiga reception ko gun da ba marasa lafiya kamar office, sai dai daga yayi bangaren dakuna na marasa lafiya hankalinsa yake tashi, shiyasa kwanaki yana fara hawa saman beni yaji gaba daya hankalinsa da tunaninsa na neman gushewa.