Sashe 44
Jalilah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
_Should i start with sending my special greetings? Special greetings to u all my fans, thanks alot for the love and support, a sincere thanks to you all from the bottom of my heart 💕Luv u all._
*42*
Ummy ta zauna akan gadon kusa da Goggo akwai abubuwan da takesan ji, sai dai ta tabbatar matarnan ba lafiya ce ta isheta ba, dan ga kafartanan.
Kallan Goggo tai tace “ki kwanta ki huta dan Allah karkiyi tunanin komai har sai hankalinki ya kwanta.”
Goggo ta kalli Ummy tace “Hajiya ta ina zan kwantar da hankalina, aure? Bansani ba?”
Ummy ta kalli Jalila ta mata alama da ta fita, sannan ta kalli Goggo bayan Jalilan ta fita tace “ sai yanzu na fahimci me yasa yarki batada walwala duk kuwa da yanda naso ta saki jikinta da gidan nan, na fahimci an cutar dake, an munafurceki, sai dai bayanda za’ai a maida hannun agoggo baya, ki nutsu ki kwantar da hankalinki, inkin huta anjima sai muyi magana, sai kiji abinda ya faru nima naji abinda ya faru, amma yanzu ko saboda ‘yarki da kwanciyar hankalinta kiyi hakuri, lafiyarki itace abin dubawa a wannan lokacin.”
Goggo kallanta kawai take tana mamakin yanda mace mai kudi, mai aji, mai kyau haka take magana cikin sanyi da nutsuwa, da alama Matarnan macece mai tsananin imani, da kaunar jama’a da sanin darajarsu.
Kasa musama Ummy tai ta daga mata kai alamar fahimta, Ummy tace “nagode, ga toilet nan in zakuyi amfani dashi.” Ta fada tana kallan Lantana.
Goggo tace “Angode.”
Ummy tai waje ta turo kofar.
A waje taga Jalila a tsaye, murmushi ta mata tace “me kike anan?”
Jalila ta kalleta da idanunta da sukai raurau tace “Ummy kiyi hakuri, sannan nagode....”
Ummy tai murmushi tace “wanda zakima godiya daban bani bace.” Sannan ki barta ta huta zuwa anjima, amma meke damunta?”
Tace “hawan jini da diabetes.”
Ummy ta kalli kofar dakin cikin tausayawa sannan tace “shikenan mu barta ta huta.”
Jalila ta daga kai alamar to sannan tai hanyar sama.
Hannu tasa tana neman bude kofar dakin, tsayawa tai tana rike da hannun kofar amma bata bude ba, tana tunanin abinda zata cemai, da wani bakin zata fara mai godiya?
A hankali tai ajiyar zuciya sannan ta tura kofar, a kwance ta ganshi kamar mai bacci, kusa dashi taje ta tsugunna tana kallansa, hawaye ne yazobo mata wanda batasan ya diga akan kuncinsa ba, a hankali ya bude idanunsa.
Kallanta yai tana share hawayenta, a hankali ya ke magana yace “Menene? Wani abun ya faru ne?”
Hawayenta ta karasa gogewa da sauri sannan ta girgiza kai tace “bakomai.”
Yace “and why?”
Tace “bansan me zance maka bane, kawai sai naji hawaye....”
Idanunsa ya lumshe kansa na sarawa yace “ it looks like it’s ur hobby.”
Tace “kukan?”
Ya lumshe ido kawai, kallansa tai sannan tace “bakajin dadi ne?”
Bai tanka ba sannan bai bude ido ba, hannunta tasa a kansa wanda ke mai ciwo kamar zai tsage, jin zafi rau akan tai, da sauri ta kai hannu wuyansa, nan ma zafi a rikice tace “Yaya bakada lafiya, zazzabi ne a jikinka, jikinka zafi.”
A hankali ya bude idanu yace “why? Are u worried about me?”
Da sauri tace “sosai ma, ka tashi muje asibiti.” Ta fada tare da mikewa tana kokarin dagashi, hannu tasa ta riko hannunsa tana neman dagashi.
Jawo hannunta yai, ta fada jikinsa, shiru ne ya ratsa dakin, ita kuma zuciyarta na harbawa da sauri da sauri, a hankali ta kalleshi, idanuwansa a rufe suke, sai cewa yai “ sai yaushe za’a daga ni?”
Ta kalleshi ta kalli kanta data danneshi, neman dagawa tai sai taji hannunsa na rike da ita gam.
Tace “to ai.....”
Idanu ya bude a hankali ya kalleta, a hankali tai kasa da idanunta.
Saketa yai ta mike ta zauna a gun, bata tashi ba tace “Yaya dan Allah muje asibiti.”
Yace “bana zuwa asibiti, sannan ni nasan jikina kawai nayi abinda bansaba bane shiyasa, karki damu.”
Idanu ta kuramai bayan ya maida idanunsa ya rufe, a hankali tana kallansa tace “Yaya nagode, ban taba tunanin wannan ranar ba.”
Bai tanka mata ba, idanunta ne suka ciciko tace “Kayi hakuri Yaya nagode sosai har bansan ta ina zan fara ba.”
Yace “hakurin me?”
A ranta tace “da na dauka kai mutum ne mara tausayi da mutunci.”
A fili tace “for everything.”
Idanunsa ya bude a hankali sannan ya kalleta, itama kallansa takeyi, sai dai da sauri ta maida idanunta gefe.
Yana kallanta yace “ya zakiyi?”
Tace “name?”
Idanunsa na kanta tana kallansa taga ita yake kallo ta dauke idanta da sauri, yace “ya zakiyi insu Ummy sun tambayeki?”
Tace “ bansan ya zanyi ba, wata zuciyar na sanar dani in fadi komai, wata kuma na tunanin abinda zai faru da Dady dan na tabbatar Inna bazata barshi ba.”
Kamar bazaiyi magana ba, dan harta mike zata nemomai maganin zazzabi ragowar tata wanda takaima Ummy taji muryarsa yace “ kiyi abinda ya kwanta miki a rai.”
Juyowa tai ta kalleshi tace “In na tuno abinda yama Goggo tundaga haduwarsu zuwa yanzu, sai naji kome zai sameshi bazan damu ba sai dai bansan meke damuna ba, I wish nima inada dauriyar zuciya ko rabin taka ce.”
Alama yamata da hannu akan ta matso, matsowa tai gunsa, ya mata alama data kara matsowa, nan ma ta matso takai kunnenta saitin bakinsa, a hankali yace “in fada miki sirrin?”
Kai ta daga da sauri, yace “kisa Goggonki a saman komai.”
Abinda ya fada kenan yai shiru tare da juya mata baya ya rufe idanunsa, tsayawa tai tana kallansa me yake nufi? Tace “yaya!”
Shiru yai baice komai ba, itama shiru tai tana tunanin me yake nufi.
Ta dade a tsaye kafin ta daukon mai maganin, ta dauko ruwa a karamin fridge din dake dakin, tazo kusa dashi tace “Yaya tashi kasha magani.”
Bai bude idanunsa ba, ganin bashi da alama ne yasa ne ta kara cewa “Yaya Please, ko in fadama Ummy?”
Idanunsa ya bude yace “wato kina neman kiyi amfani da weakness dina ko?”
Dariya tai tace “ inkaki tashi yanzu sai na sanarma Ummy.”
Yace “eh lalai kinga gadon bacci na...”
Ta kuntse dariyarta tana nunamai gadan da yake kwance akai, harararta yai sannan ya mike zaune ya fizgi ruwan hannunta ya mikamata dayan hannun ta. Zubamai maganin tana dariya.
Sha yai sannan ya kwanta.
**********
Ummy na shiga falon Abba ya kalleta yace “meke faruwa? Nifa na kasa gane abinda ke faruwa.”
Tace “ni kaina bansani ba sai dai na tabbatar Hassan yasan me yakeyi, kafi kowa sanin halinsa a da can inyai abu ma to akwai dalili, daga baya kuma da matsala ta faru gaba daya ma yadaina shiga rayuwar kowa inba tasa ba, kaga yanzu dayai abin nan kasan zuciyata dadi takeji dan na fara ganin Hassan dina na da na shirin dawowa.”
Abba yai murmushi yace “na fahimta sannan nasan wanene Hassan, sannan ni koma menene ya faru ba wani abun dan ni dama ita na gani sannan ni ita na zaba, ko da a lokacin zasu nunamin wata ba lalai zuciyata ta amince da ita ba.”
Ummy tai murmushi itama tace “ maybe suna tunanin sun cuceta ne da alama sunyi bincike akan Hassan..........”
Karar wayar hannunta ne yasa ta kalleshi, kashe kiran tai sannan ta kalleshi, yace “ Sim dina na wayarki ne?”
Tace “eh, da na cire sai kuma nai tunani kar san zuciyata yasa wasu dasuke nemanka ko na taimako ko na aiki suyi ta nemanka, shiyasa nasa Sim din a wayata.”
Shiru yai tare da maida kansa gefe can yace “Kiyi hakuri.”
Tace “ kadaina fadar haka, kaddara ce ta zo mana, sai dai mu roki Allah akan ya taimakemu yasa mu wuce kaddarar nan.”
Abba yai shiru bai sake cewa komai ba......
*********
A can gidan Inna kuwa, Dady cikin takaici ya dawo gida, bakin cikinsa ko waya bai fita da itaba bare yasa a zo a daukeshi, rabansa da taxi haryamanta amma haka yahau ransa a bace.
Yana isa gida ya wuce daki cikin zafin rai, Mumy dake kitchen tana bada umarnin abincin da za’ai ta taho da sauri ta shiga ciki.
A tsaye ta ganshi tace “Abban Yasmeen lafiya?”
Juyowa yai rai a bace yace “ kinsan yaran nan......” sai kuma yai kwafa.
Ta matso da sauri tace “ya kukai? Yadauke Goggon Jalilan?”
Yace “ya dauketa mana, yaran nan yana abu kamar shine gaba dani, kinga yanda yake wulakantani, amatsayina na uban matarsa?”
Mumy tai shiru can tace “nikaina yaran nan yaban tsoro, wai garin yaya kukaba Jalila yaran nan? Bakusanshi ba? Na dauka kunyi bincike.”
Cikin masifa yace “bincike? Abinda Inna ke bada umarni mu ina mukaga ta cewa?”
Mumy tai tsaki tace “ai gashi nan ta ja mana masifa, ita kanta yanzu abun ya dameta, gashinan abinda take tunanin samu ma ba samu zatai ba, wanda take dashi ma yana neman wargajewa.”
Dady yace “wai yaran nan ni zai kalla yacemin wai inada kudi a jikin? Sannan ya mikon wai 1000 wai na hau mota shi bazai kaini ba?”
Mumy tace “mene?”
Yai kwafa cikin takaici yace “ni nama rasa ma me zance, kamar ni????”
Mumy ta rungumeshi tace “cool down Dadyn Yasmeen, zamu san mafita, bari Mu sanar ma Inna.”
Yai tsaki cikin takaici, tace “Safeena ta kira, ta isa Paris lafiya.”
Yace “Wai paris taje dama?”
Tace “eh can Inna tasa a nemar mata skul.”
Yai shiru baice komai ba....
Inna gaba daya tunda Hassan ya fita ta kasa tsaye t kasa zaune gaba daya ta kasa samo mafita, cikin takaici ta kira Sani tacimai mutunci akan kin yimata binciken daya kamata akan Hassan kawai yacemata bashida lafiya alhalin bai bincika wani irin ciwo na kwakwalwa yake ba....
************
Kuka Zaliha take sosai tana cema Yayarta ita wlh kome zata yi tayi amma itafa kawai ta aura mata Taura in ba haka ba wlh barin gidan zatai ta shiga duniya...
Hankalin yayarta ya tashi tace “ kar ta damu dan dole zata koma Niger.”
#OneLuv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*43*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
_Should i start with sending my special greetings? Special greetings to u all my fans, thanks alot for the love and support, a sincere thanks to you all from the bottom of my heart 💕Luv u all._
*42*
Ummy ta zauna akan gadon kusa da Goggo akwai abubuwan da takesan ji, sai dai ta tabbatar matarnan ba lafiya ce ta isheta ba, dan ga kafartanan.
Kallan Goggo tai tace “ki kwanta ki huta dan Allah karkiyi tunanin komai har sai hankalinki ya kwanta.”
Goggo ta kalli Ummy tace “Hajiya ta ina zan kwantar da hankalina, aure? Bansani ba?”
Ummy ta kalli Jalila ta mata alama da ta fita, sannan ta kalli Goggo bayan Jalilan ta fita tace “ sai yanzu na fahimci me yasa yarki batada walwala duk kuwa da yanda naso ta saki jikinta da gidan nan, na fahimci an cutar dake, an munafurceki, sai dai bayanda za’ai a maida hannun agoggo baya, ki nutsu ki kwantar da hankalinki, inkin huta anjima sai muyi magana, sai kiji abinda ya faru nima naji abinda ya faru, amma yanzu ko saboda ‘yarki da kwanciyar hankalinta kiyi hakuri, lafiyarki itace abin dubawa a wannan lokacin.”
Goggo kallanta kawai take tana mamakin yanda mace mai kudi, mai aji, mai kyau haka take magana cikin sanyi da nutsuwa, da alama Matarnan macece mai tsananin imani, da kaunar jama’a da sanin darajarsu.
Kasa musama Ummy tai ta daga mata kai alamar fahimta, Ummy tace “nagode, ga toilet nan in zakuyi amfani dashi.” Ta fada tana kallan Lantana.
Goggo tace “Angode.”
Ummy tai waje ta turo kofar.
A waje taga Jalila a tsaye, murmushi ta mata tace “me kike anan?”
Jalila ta kalleta da idanunta da sukai raurau tace “Ummy kiyi hakuri, sannan nagode....”
Ummy tai murmushi tace “wanda zakima godiya daban bani bace.” Sannan ki barta ta huta zuwa anjima, amma meke damunta?”
Tace “hawan jini da diabetes.”
Ummy ta kalli kofar dakin cikin tausayawa sannan tace “shikenan mu barta ta huta.”
Jalila ta daga kai alamar to sannan tai hanyar sama.
Hannu tasa tana neman bude kofar dakin, tsayawa tai tana rike da hannun kofar amma bata bude ba, tana tunanin abinda zata cemai, da wani bakin zata fara mai godiya?
A hankali tai ajiyar zuciya sannan ta tura kofar, a kwance ta ganshi kamar mai bacci, kusa dashi taje ta tsugunna tana kallansa, hawaye ne yazobo mata wanda batasan ya diga akan kuncinsa ba, a hankali ya bude idanunsa.
Kallanta yai tana share hawayenta, a hankali ya ke magana yace “Menene? Wani abun ya faru ne?”
Hawayenta ta karasa gogewa da sauri sannan ta girgiza kai tace “bakomai.”
Yace “and why?”
Tace “bansan me zance maka bane, kawai sai naji hawaye....”
Idanunsa ya lumshe kansa na sarawa yace “ it looks like it’s ur hobby.”
Tace “kukan?”
Ya lumshe ido kawai, kallansa tai sannan tace “bakajin dadi ne?”
Bai tanka ba sannan bai bude ido ba, hannunta tasa a kansa wanda ke mai ciwo kamar zai tsage, jin zafi rau akan tai, da sauri ta kai hannu wuyansa, nan ma zafi a rikice tace “Yaya bakada lafiya, zazzabi ne a jikinka, jikinka zafi.”
A hankali ya bude idanu yace “why? Are u worried about me?”
Da sauri tace “sosai ma, ka tashi muje asibiti.” Ta fada tare da mikewa tana kokarin dagashi, hannu tasa ta riko hannunsa tana neman dagashi.
Jawo hannunta yai, ta fada jikinsa, shiru ne ya ratsa dakin, ita kuma zuciyarta na harbawa da sauri da sauri, a hankali ta kalleshi, idanuwansa a rufe suke, sai cewa yai “ sai yaushe za’a daga ni?”
Ta kalleshi ta kalli kanta data danneshi, neman dagawa tai sai taji hannunsa na rike da ita gam.
Tace “to ai.....”
Idanu ya bude a hankali ya kalleta, a hankali tai kasa da idanunta.
Saketa yai ta mike ta zauna a gun, bata tashi ba tace “Yaya dan Allah muje asibiti.”
Yace “bana zuwa asibiti, sannan ni nasan jikina kawai nayi abinda bansaba bane shiyasa, karki damu.”
Idanu ta kuramai bayan ya maida idanunsa ya rufe, a hankali tana kallansa tace “Yaya nagode, ban taba tunanin wannan ranar ba.”
Bai tanka mata ba, idanunta ne suka ciciko tace “Kayi hakuri Yaya nagode sosai har bansan ta ina zan fara ba.”
Yace “hakurin me?”
A ranta tace “da na dauka kai mutum ne mara tausayi da mutunci.”
A fili tace “for everything.”
Idanunsa ya bude a hankali sannan ya kalleta, itama kallansa takeyi, sai dai da sauri ta maida idanunta gefe.
Yana kallanta yace “ya zakiyi?”
Tace “name?”
Idanunsa na kanta tana kallansa taga ita yake kallo ta dauke idanta da sauri, yace “ya zakiyi insu Ummy sun tambayeki?”
Tace “ bansan ya zanyi ba, wata zuciyar na sanar dani in fadi komai, wata kuma na tunanin abinda zai faru da Dady dan na tabbatar Inna bazata barshi ba.”
Kamar bazaiyi magana ba, dan harta mike zata nemomai maganin zazzabi ragowar tata wanda takaima Ummy taji muryarsa yace “ kiyi abinda ya kwanta miki a rai.”
Juyowa tai ta kalleshi tace “In na tuno abinda yama Goggo tundaga haduwarsu zuwa yanzu, sai naji kome zai sameshi bazan damu ba sai dai bansan meke damuna ba, I wish nima inada dauriyar zuciya ko rabin taka ce.”
Alama yamata da hannu akan ta matso, matsowa tai gunsa, ya mata alama data kara matsowa, nan ma ta matso takai kunnenta saitin bakinsa, a hankali yace “in fada miki sirrin?”
Kai ta daga da sauri, yace “kisa Goggonki a saman komai.”
Abinda ya fada kenan yai shiru tare da juya mata baya ya rufe idanunsa, tsayawa tai tana kallansa me yake nufi? Tace “yaya!”
Shiru yai baice komai ba, itama shiru tai tana tunanin me yake nufi.
Ta dade a tsaye kafin ta daukon mai maganin, ta dauko ruwa a karamin fridge din dake dakin, tazo kusa dashi tace “Yaya tashi kasha magani.”
Bai bude idanunsa ba, ganin bashi da alama ne yasa ne ta kara cewa “Yaya Please, ko in fadama Ummy?”
Idanunsa ya bude yace “wato kina neman kiyi amfani da weakness dina ko?”
Dariya tai tace “ inkaki tashi yanzu sai na sanarma Ummy.”
Yace “eh lalai kinga gadon bacci na...”
Ta kuntse dariyarta tana nunamai gadan da yake kwance akai, harararta yai sannan ya mike zaune ya fizgi ruwan hannunta ya mikamata dayan hannun ta. Zubamai maganin tana dariya.
Sha yai sannan ya kwanta.
**********
Ummy na shiga falon Abba ya kalleta yace “meke faruwa? Nifa na kasa gane abinda ke faruwa.”
Tace “ni kaina bansani ba sai dai na tabbatar Hassan yasan me yakeyi, kafi kowa sanin halinsa a da can inyai abu ma to akwai dalili, daga baya kuma da matsala ta faru gaba daya ma yadaina shiga rayuwar kowa inba tasa ba, kaga yanzu dayai abin nan kasan zuciyata dadi takeji dan na fara ganin Hassan dina na da na shirin dawowa.”
Abba yai murmushi yace “na fahimta sannan nasan wanene Hassan, sannan ni koma menene ya faru ba wani abun dan ni dama ita na gani sannan ni ita na zaba, ko da a lokacin zasu nunamin wata ba lalai zuciyata ta amince da ita ba.”
Ummy tai murmushi itama tace “ maybe suna tunanin sun cuceta ne da alama sunyi bincike akan Hassan..........”
Karar wayar hannunta ne yasa ta kalleshi, kashe kiran tai sannan ta kalleshi, yace “ Sim dina na wayarki ne?”
Tace “eh, da na cire sai kuma nai tunani kar san zuciyata yasa wasu dasuke nemanka ko na taimako ko na aiki suyi ta nemanka, shiyasa nasa Sim din a wayata.”
Shiru yai tare da maida kansa gefe can yace “Kiyi hakuri.”
Tace “ kadaina fadar haka, kaddara ce ta zo mana, sai dai mu roki Allah akan ya taimakemu yasa mu wuce kaddarar nan.”
Abba yai shiru bai sake cewa komai ba......
*********
A can gidan Inna kuwa, Dady cikin takaici ya dawo gida, bakin cikinsa ko waya bai fita da itaba bare yasa a zo a daukeshi, rabansa da taxi haryamanta amma haka yahau ransa a bace.
Yana isa gida ya wuce daki cikin zafin rai, Mumy dake kitchen tana bada umarnin abincin da za’ai ta taho da sauri ta shiga ciki.
A tsaye ta ganshi tace “Abban Yasmeen lafiya?”
Juyowa yai rai a bace yace “ kinsan yaran nan......” sai kuma yai kwafa.
Ta matso da sauri tace “ya kukai? Yadauke Goggon Jalilan?”
Yace “ya dauketa mana, yaran nan yana abu kamar shine gaba dani, kinga yanda yake wulakantani, amatsayina na uban matarsa?”
Mumy tai shiru can tace “nikaina yaran nan yaban tsoro, wai garin yaya kukaba Jalila yaran nan? Bakusanshi ba? Na dauka kunyi bincike.”
Cikin masifa yace “bincike? Abinda Inna ke bada umarni mu ina mukaga ta cewa?”
Mumy tai tsaki tace “ai gashi nan ta ja mana masifa, ita kanta yanzu abun ya dameta, gashinan abinda take tunanin samu ma ba samu zatai ba, wanda take dashi ma yana neman wargajewa.”
Dady yace “wai yaran nan ni zai kalla yacemin wai inada kudi a jikin? Sannan ya mikon wai 1000 wai na hau mota shi bazai kaini ba?”
Mumy tace “mene?”
Yai kwafa cikin takaici yace “ni nama rasa ma me zance, kamar ni????”
Mumy ta rungumeshi tace “cool down Dadyn Yasmeen, zamu san mafita, bari Mu sanar ma Inna.”
Yai tsaki cikin takaici, tace “Safeena ta kira, ta isa Paris lafiya.”
Yace “Wai paris taje dama?”
Tace “eh can Inna tasa a nemar mata skul.”
Yai shiru baice komai ba....
Inna gaba daya tunda Hassan ya fita ta kasa tsaye t kasa zaune gaba daya ta kasa samo mafita, cikin takaici ta kira Sani tacimai mutunci akan kin yimata binciken daya kamata akan Hassan kawai yacemata bashida lafiya alhalin bai bincika wani irin ciwo na kwakwalwa yake ba....
************
Kuka Zaliha take sosai tana cema Yayarta ita wlh kome zata yi tayi amma itafa kawai ta aura mata Taura in ba haka ba wlh barin gidan zatai ta shiga duniya...
Hankalin yayarta ya tashi tace “ kar ta damu dan dole zata koma Niger.”
#OneLuv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*43*