Sashe 48
Jalilah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dakin Ameera ta kalla tace "bari in nakai musu breakfast sai mu gaisa."
Shima dakin ya kalla sannan ya matso yace "Ummy me kukai da Abba akan su?"
Tace "Goggonta zata zauna anan kamar yanda Hassan yace, su kuma su suka sani."
Sageer yai murmushi zaiyi magana ya hangota a kitchen.
Tsayawa yai yana kallanta, Jalila ta juyo jin motsin mutane, kallan Ummy tai sannan ta matso fuskarta dauke da fara'a tace "Ummy ina kwana?"
Ummu ta kalleta cikin jin dadi tace "Jalila kin tashi lafiya?"
Tace "lafiya kalau Ummy."
Sannan tadan kalli Sageer a hankali tace "Ina kwana?"
Sageer yace "kin tashi lafiya?ya yaya?"
Lafiya kawai tace.
Ummy tace "Jalila naji dadin ganinki haka kamar ba abinda ya faru."
Jalila tai kasa dakai tana murmushi, a zahiri itakam ganin Goggonta yasa takejin kamar duk wani abu daga baya kenan, sannan ta rasa me yasa takejinta haka.
Sageer ya zauna a falo su kuma suka nufi kitchen, suna aiki suna yar hira, Ummy tace "Hassan abin nashi na tashi sosai yanzu?"
Jalila tace "ba sosai ba sai yai kwana biyu zuwa uku lafiya."
Ummy tai murmushin jin dadi ta kalli kular data suko dashi ta bude, kallan Jalila tai tace "jiya bakuci abinci bane?"
Tace "yayane baici ba, inaji bacci ne ya daukeshi."
Ummy tace "ba matsala tunda ya fara bude zuciyarsa nasan komai zai daidaita a hankali."
Jalila ta kalleta cikin rashin fahimta tace "bude zuciya?"
Ummy ta dauko kukar tana cewa " eh mana akanki ba."
Jalila tace "ni?" Ta fada cikin mamaki da alamar tambaya, Ummy bata tanka mata ba ta cigaba da aiki.
Jalila tai shiru tana nazarin abinda Ummy ke nufi, ba dai so take tace wai Hassan ya fara santa ba? Tab shi wannan har akwai zuciyar soyayya ma a ransa?lalai Ummy.
Haka suka gama ta kaima Goggo ya zauna suka gaisa da dan hira, Ummy na shigowa ta mike ta dawo kitchen ta dau nasu.
Sageer na zaune kan dinning shi kadai yana cin abinci, waya yakeyi da alama da Ameera yake waya dan yana cewa "In bazata biyoki ba sai ki dawo kindai san ran monday zaku koma makaranta."
Jalila ta wuce ta hau sama, a hankali tasa hannu tadan murda kofar, tadan fara kokarin budewa a hankali.
Jitai an jawo kofar da karfi har ya hado da ita data rike kofar, ta taho ciki da dan gudu ga tire a hannunta.
Da sauri ya rike tiren yana kallanta.
Daidaita tsayuwarta tai sannan tace "yaya irin wannan fizgar kofar fa?"
Yace "ke kuma irin wannan bude kofar fa? Kamar wata munafuka? Ko laifi kikai?"yai maganar da alamar tuhuma.
Da sauri ta ajiye abin hannunta tace "laifin me? Ni wlh ba laifin danai."
Baisan yanzu ma bakinsa yadan motsa ba yace " kin tabbatar?" Ya fada tare da matsowa.
Da sauri tai baya tana cewa "ni wlh banyi komai ba, kawai dan na murdo kofa a hankali."
Yadan kalli idanunta yace "why do i have this kind of feeling?"
Tace "ikon Allah, dama dai fada kakesan yi, daga shigowata?"
Ya zauna akan gado yana cewa " ramawa nai."
Tace "me nai da zaka rama?"
Bai tanka taba ya dau littafinsa tare da gyara zama, ido ta kuramai a ranta tace "so? Hahh lalai Ummy wannan mutumin nan?"
Bai kalleta ba yace "kallan fa?"
Ta dauke idanta da sauri tace "sauko kaci abinci."
Yace "banaci."
Tace "bakaci jiya da daddare fa?"
Yace "shiyasa ai bazanci yanzun ba."
Tace "ban gane ba???"
Ya shareta.
Ta matso tana neman amsar littafinta, wani kallo ya mata yace "littafin kike san amsa ko rikeni kike sanyi?"
Da sauri ta matsa baya tace "rike ka kamar ya?"
Yace "kamar yanda kika saba."
Mamaki ne ya kamata tace "kaima ai kana rike ni."
Wai meke damun mutan nan? Jiya da daddare kamar bashi ba.
Kallanta yai kamar bazai yi magana ba sai jitai yace "inma na rikeki ai ke matatace."
Mamaki me ya kamata ta saki baki tana kallan ikon Allah, shikuwa kamar baiyi maganar ba ya cigaba da karatunsa.
Tace "dan Allah ka sauko kaci abinci."
Yace "Allah bazan ci ba."
Tace "bangane hakan ba."
Mikewa ma taga yayi ya ajiye littafib ya nufi toilet, mamaki ne ya kamata ta bishi da kallo.
Haryaje zai shiga toilet sai taji yace "inkin gama ki shirya muje a siyoma Goggo kayan dakinta da abin bukata." Ya shiga ciki yana cewa jiya dana jira kizo muci ai shareni kikai kema kiji ko da dadi......
Duk da taji dadin abinda yace sai dai wulakancin daya mata yasa tama rasa abinyi.
Da kyar tasha ruwan tea, duk kuwa da tanajin yunwa amma takaici ya hanata, wai Allah bazanci ba, kalmar nan ta bata haushi.
Tana nan a zaune ya fito daga wanka daure da towel, da sauri ta juya baya.
Ko kallan inda take baiyi ba ya fara shiryawa.
Yana gamawa ya dau key yace "ina jiranki a mota."yai waje.
Da kallo ta bishi tai tunanin jiya bayan ya warke, kamar ba shiba yana mata magana a hankali, to yanzu me ya sameshi kuma? Ramawa? Me tamai?
Haka ta mike tai wanka duk ranta ba dadi, ta fito tana kokarin sa bra a saman towel din jikinta ya turo kofar.
Idanunsa ne ya sauka a kanta, zaro ido tai tana kallansa, da sauri tasa hannu ta rufe kirjinta.
Ganinsa tai ha fara matsowa inda take, idanu ta runtse tana tsoron abinda zai biyo baya, sai dayazo daf da ita har tana jiyo numfashinsa yasa hannu cikin wardrobe ya dauko abu, kallanta yai yace "Wallet."
Ya fada tare da nuna mata wallet din, ya juya ya futa.
Wani nanauyan numfashi ta saki........
#OneLuv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*46*
Hassan na saukowa kasa ya nufi hanyar fita da sauri "Hassan!" Juyowa yai da sauri kamar mara gaskiya ya kalleta.
Karasowa yai inda take sannan ya gaisheta, fuskarta dauke da murmushi tace "fita zakai?"
Yace "eh ni da...." sai kuma yai shiru, murmushi ta sakeyi tace "ya zaka fita baka gaida sirikarka ba?"
Yace "sirika?"
Nunamai dakin Ameera tai da hannu, Hassan ya kalleta alamar rashin fahimta, tace "badai bazaka ba?"
Kallan dakin ya kuma yi sannan taga ya nufi dakin, da kallo ta bishi cikin jin dadi.
Hassan ya kwankwasa kofar dakin, daga ciki Lantana ta mike ta bude.
Tsayawa yai yana tunanin me ma zaice inya shiga?
Goggo dake zaune a kasan carpet tana ganin shine ta mike tace "Hassan? Shigo mana."
Shigowa yai ya zauna daga gefe yace "Ina kwana?" Kansa na kasa.
Goggo tace "ka tashi lafiya? Ya dawainiya da mu?"
Hassan yai shiru dan bai san me zaice ba, Goggo tadanyi shiru haryana shirin mikewa.
Tace "Hassan."
Komawa yai ya zauna tare da kallanta, Goggo tace "in ba damuwa magana nakeso muyi."
Yace " ba komai, menene?"
Tadanyi shiru kafin tace "da farko dai nasan kafi karfin Jalila, saboda ita ba gata gareta ba, ba kudi gareta ba sannan ba 'yan uwa dake santa take dashi ba, yarinyar tasha wahala agidan mahaifinta wanda har bata iya cewa ko kawo kawarta da sunan gidansu, tunda nake da ita bata taba kawo kawa ba, bata taba zuwa gidan kawa ba, nasan bawai dan batada shi bane sai dan tana gudun wulakancin dazai biyo baya, dan Allah Hassan ga amanar yarinya ta nan, ka taimakeni kamar yanda Allah ya taimakeka ya baka iyaye na gari ya baka duk wani abu da ya dace ka kularminn da ita, ba marainiya bace sai dai tafi wasu marayun rashin gata, dan garasu a kalla sun san mahaifinsu ba rai gareshi ba akanta, wacce tana ganinsa sai dai yafi karfinta."
Tai shiru kafin ta daura da cewa "nagode sosai da kaunar da kuka nuna mata, da kuma kaunar da kuka nunamin sai dai kuyi hakuri bazan iya zama a gidan 'yata ba."
Cikin mamaki Hassan ya kalleta yace "meyasa?"
Tace " taya zan iya zama a gidan ku? Bayan kudin sirikainane? Wani irin zama zamuyi?"
Hassan yace "wlh bakomai."
Tace "nafi kowa sanin ba komai, dan kaunar da kuka nunamin a kwana dayan nan yasa na fahimci hakan, sai dai kuyi hakuri bazan iya zama a gida daya da sirikaina da yata ba, abinda yasa ban fadama kowa ba sai kai bakomai bane sai dan kaidin kaine ka kawoni gidan sannan inaso inbaka girmanka na mijin 'yata tilo."
Hassan yai shiru dan baisan me zai kuma cewa ba Goggo tai murmushi tace " ka sanar dasu ra'ayina, zan koma inda na fito."
Yace "ina kenan?Goggo?"
Tace "karka damu kauye nake nufi bawai gidan Babanta ba."
Hassan yai shiru yana nazari, jiyai tace "jeka dama abinda zan fadama kenan kar na tsayar dakai, zuwa anjima ko gobe zan tafi in Allah ya kaimu."
Hassan yai shiru kafin ya mike ya fito, mota ya shiga yana nazarin kalamanta, bazai takura akan ta zauna ba dan hakan ita kuma zai iya zama takura ne a gareta sai dai ya kula ganin mahaifiyarta shine zaifi sata farinciki........
Kofar da aka bude ne yasa ya kalli kofar, shigowa tai ta zauna.
Yauce rana ta farko data taba saka doguwar rigar abaya, shima a cikin kayan lefenta yake ta dade tanasan ta saka amma kunya ta hanata, yau ma daurewa tai ta saka, dankwali baki ta daura a ciki ta yafa dankwalin abayar.
Tana shigowa idanunsa suka kalli kirjinta, da sauri ya dauke ido daga kanta, meye hakan? Abinda zuciyarsa ta tambayeshi kenan.
Tada mota yai baice komai ba, itama tai shiru ranta a bace wai ita a dole ya bata mata rai, bazanci ba, kalmar nan ta bata haushi.
Ina zaije? Bayan Goggon tace bazata zauna ba? Sai dai ya rasa meyasa ya kasa fada mata, da alama san fitar yakeyi da ita.
Bayan sun hau titi ne yadan gangara bakin wani shago yai parking.
Fita yai bai dade ba ya dawo, yana shiga ya bude leda ya dauko robar yoghurt ya mika mata bayan yaja motar.
Jalila ta kalleshi tace "nima banasha."
Yace "ce miki nai naki ne?"
Tace "nawaye to?"
Yace "budemin zakiyi yunwa nakeji."
Wani kallo tamai tace "yunwa?"
Yace "bazaki budemin ba?"
Shima dakin ya kalla sannan ya matso yace "Ummy me kukai da Abba akan su?"
Tace "Goggonta zata zauna anan kamar yanda Hassan yace, su kuma su suka sani."
Sageer yai murmushi zaiyi magana ya hangota a kitchen.
Tsayawa yai yana kallanta, Jalila ta juyo jin motsin mutane, kallan Ummy tai sannan ta matso fuskarta dauke da fara'a tace "Ummy ina kwana?"
Ummu ta kalleta cikin jin dadi tace "Jalila kin tashi lafiya?"
Tace "lafiya kalau Ummy."
Sannan tadan kalli Sageer a hankali tace "Ina kwana?"
Sageer yace "kin tashi lafiya?ya yaya?"
Lafiya kawai tace.
Ummy tace "Jalila naji dadin ganinki haka kamar ba abinda ya faru."
Jalila tai kasa dakai tana murmushi, a zahiri itakam ganin Goggonta yasa takejin kamar duk wani abu daga baya kenan, sannan ta rasa me yasa takejinta haka.
Sageer ya zauna a falo su kuma suka nufi kitchen, suna aiki suna yar hira, Ummy tace "Hassan abin nashi na tashi sosai yanzu?"
Jalila tace "ba sosai ba sai yai kwana biyu zuwa uku lafiya."
Ummy tai murmushin jin dadi ta kalli kular data suko dashi ta bude, kallan Jalila tai tace "jiya bakuci abinci bane?"
Tace "yayane baici ba, inaji bacci ne ya daukeshi."
Ummy tace "ba matsala tunda ya fara bude zuciyarsa nasan komai zai daidaita a hankali."
Jalila ta kalleta cikin rashin fahimta tace "bude zuciya?"
Ummy ta dauko kukar tana cewa " eh mana akanki ba."
Jalila tace "ni?" Ta fada cikin mamaki da alamar tambaya, Ummy bata tanka mata ba ta cigaba da aiki.
Jalila tai shiru tana nazarin abinda Ummy ke nufi, ba dai so take tace wai Hassan ya fara santa ba? Tab shi wannan har akwai zuciyar soyayya ma a ransa?lalai Ummy.
Haka suka gama ta kaima Goggo ya zauna suka gaisa da dan hira, Ummy na shigowa ta mike ta dawo kitchen ta dau nasu.
Sageer na zaune kan dinning shi kadai yana cin abinci, waya yakeyi da alama da Ameera yake waya dan yana cewa "In bazata biyoki ba sai ki dawo kindai san ran monday zaku koma makaranta."
Jalila ta wuce ta hau sama, a hankali tasa hannu tadan murda kofar, tadan fara kokarin budewa a hankali.
Jitai an jawo kofar da karfi har ya hado da ita data rike kofar, ta taho ciki da dan gudu ga tire a hannunta.
Da sauri ya rike tiren yana kallanta.
Daidaita tsayuwarta tai sannan tace "yaya irin wannan fizgar kofar fa?"
Yace "ke kuma irin wannan bude kofar fa? Kamar wata munafuka? Ko laifi kikai?"yai maganar da alamar tuhuma.
Da sauri ta ajiye abin hannunta tace "laifin me? Ni wlh ba laifin danai."
Baisan yanzu ma bakinsa yadan motsa ba yace " kin tabbatar?" Ya fada tare da matsowa.
Da sauri tai baya tana cewa "ni wlh banyi komai ba, kawai dan na murdo kofa a hankali."
Yadan kalli idanunta yace "why do i have this kind of feeling?"
Tace "ikon Allah, dama dai fada kakesan yi, daga shigowata?"
Ya zauna akan gado yana cewa " ramawa nai."
Tace "me nai da zaka rama?"
Bai tanka taba ya dau littafinsa tare da gyara zama, ido ta kuramai a ranta tace "so? Hahh lalai Ummy wannan mutumin nan?"
Bai kalleta ba yace "kallan fa?"
Ta dauke idanta da sauri tace "sauko kaci abinci."
Yace "banaci."
Tace "bakaci jiya da daddare fa?"
Yace "shiyasa ai bazanci yanzun ba."
Tace "ban gane ba???"
Ya shareta.
Ta matso tana neman amsar littafinta, wani kallo ya mata yace "littafin kike san amsa ko rikeni kike sanyi?"
Da sauri ta matsa baya tace "rike ka kamar ya?"
Yace "kamar yanda kika saba."
Mamaki ne ya kamata tace "kaima ai kana rike ni."
Wai meke damun mutan nan? Jiya da daddare kamar bashi ba.
Kallanta yai kamar bazai yi magana ba sai jitai yace "inma na rikeki ai ke matatace."
Mamaki me ya kamata ta saki baki tana kallan ikon Allah, shikuwa kamar baiyi maganar ba ya cigaba da karatunsa.
Tace "dan Allah ka sauko kaci abinci."
Yace "Allah bazan ci ba."
Tace "bangane hakan ba."
Mikewa ma taga yayi ya ajiye littafib ya nufi toilet, mamaki ne ya kamata ta bishi da kallo.
Haryaje zai shiga toilet sai taji yace "inkin gama ki shirya muje a siyoma Goggo kayan dakinta da abin bukata." Ya shiga ciki yana cewa jiya dana jira kizo muci ai shareni kikai kema kiji ko da dadi......
Duk da taji dadin abinda yace sai dai wulakancin daya mata yasa tama rasa abinyi.
Da kyar tasha ruwan tea, duk kuwa da tanajin yunwa amma takaici ya hanata, wai Allah bazanci ba, kalmar nan ta bata haushi.
Tana nan a zaune ya fito daga wanka daure da towel, da sauri ta juya baya.
Ko kallan inda take baiyi ba ya fara shiryawa.
Yana gamawa ya dau key yace "ina jiranki a mota."yai waje.
Da kallo ta bishi tai tunanin jiya bayan ya warke, kamar ba shiba yana mata magana a hankali, to yanzu me ya sameshi kuma? Ramawa? Me tamai?
Haka ta mike tai wanka duk ranta ba dadi, ta fito tana kokarin sa bra a saman towel din jikinta ya turo kofar.
Idanunsa ne ya sauka a kanta, zaro ido tai tana kallansa, da sauri tasa hannu ta rufe kirjinta.
Ganinsa tai ha fara matsowa inda take, idanu ta runtse tana tsoron abinda zai biyo baya, sai dayazo daf da ita har tana jiyo numfashinsa yasa hannu cikin wardrobe ya dauko abu, kallanta yai yace "Wallet."
Ya fada tare da nuna mata wallet din, ya juya ya futa.
Wani nanauyan numfashi ta saki........
#OneLuv💕
🗯 *JALILAH* 🗯
Written By : *AYUSHER MUHD*
✔ote me on Wattpad : *Ayusher Mohd*
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
(_D home of expert and perfect writer's_💡)
*46*
Hassan na saukowa kasa ya nufi hanyar fita da sauri "Hassan!" Juyowa yai da sauri kamar mara gaskiya ya kalleta.
Karasowa yai inda take sannan ya gaisheta, fuskarta dauke da murmushi tace "fita zakai?"
Yace "eh ni da...." sai kuma yai shiru, murmushi ta sakeyi tace "ya zaka fita baka gaida sirikarka ba?"
Yace "sirika?"
Nunamai dakin Ameera tai da hannu, Hassan ya kalleta alamar rashin fahimta, tace "badai bazaka ba?"
Kallan dakin ya kuma yi sannan taga ya nufi dakin, da kallo ta bishi cikin jin dadi.
Hassan ya kwankwasa kofar dakin, daga ciki Lantana ta mike ta bude.
Tsayawa yai yana tunanin me ma zaice inya shiga?
Goggo dake zaune a kasan carpet tana ganin shine ta mike tace "Hassan? Shigo mana."
Shigowa yai ya zauna daga gefe yace "Ina kwana?" Kansa na kasa.
Goggo tace "ka tashi lafiya? Ya dawainiya da mu?"
Hassan yai shiru dan bai san me zaice ba, Goggo tadanyi shiru haryana shirin mikewa.
Tace "Hassan."
Komawa yai ya zauna tare da kallanta, Goggo tace "in ba damuwa magana nakeso muyi."
Yace " ba komai, menene?"
Tadanyi shiru kafin tace "da farko dai nasan kafi karfin Jalila, saboda ita ba gata gareta ba, ba kudi gareta ba sannan ba 'yan uwa dake santa take dashi ba, yarinyar tasha wahala agidan mahaifinta wanda har bata iya cewa ko kawo kawarta da sunan gidansu, tunda nake da ita bata taba kawo kawa ba, bata taba zuwa gidan kawa ba, nasan bawai dan batada shi bane sai dan tana gudun wulakancin dazai biyo baya, dan Allah Hassan ga amanar yarinya ta nan, ka taimakeni kamar yanda Allah ya taimakeka ya baka iyaye na gari ya baka duk wani abu da ya dace ka kularminn da ita, ba marainiya bace sai dai tafi wasu marayun rashin gata, dan garasu a kalla sun san mahaifinsu ba rai gareshi ba akanta, wacce tana ganinsa sai dai yafi karfinta."
Tai shiru kafin ta daura da cewa "nagode sosai da kaunar da kuka nuna mata, da kuma kaunar da kuka nunamin sai dai kuyi hakuri bazan iya zama a gidan 'yata ba."
Cikin mamaki Hassan ya kalleta yace "meyasa?"
Tace " taya zan iya zama a gidan ku? Bayan kudin sirikainane? Wani irin zama zamuyi?"
Hassan yace "wlh bakomai."
Tace "nafi kowa sanin ba komai, dan kaunar da kuka nunamin a kwana dayan nan yasa na fahimci hakan, sai dai kuyi hakuri bazan iya zama a gida daya da sirikaina da yata ba, abinda yasa ban fadama kowa ba sai kai bakomai bane sai dan kaidin kaine ka kawoni gidan sannan inaso inbaka girmanka na mijin 'yata tilo."
Hassan yai shiru dan baisan me zai kuma cewa ba Goggo tai murmushi tace " ka sanar dasu ra'ayina, zan koma inda na fito."
Yace "ina kenan?Goggo?"
Tace "karka damu kauye nake nufi bawai gidan Babanta ba."
Hassan yai shiru yana nazari, jiyai tace "jeka dama abinda zan fadama kenan kar na tsayar dakai, zuwa anjima ko gobe zan tafi in Allah ya kaimu."
Hassan yai shiru kafin ya mike ya fito, mota ya shiga yana nazarin kalamanta, bazai takura akan ta zauna ba dan hakan ita kuma zai iya zama takura ne a gareta sai dai ya kula ganin mahaifiyarta shine zaifi sata farinciki........
Kofar da aka bude ne yasa ya kalli kofar, shigowa tai ta zauna.
Yauce rana ta farko data taba saka doguwar rigar abaya, shima a cikin kayan lefenta yake ta dade tanasan ta saka amma kunya ta hanata, yau ma daurewa tai ta saka, dankwali baki ta daura a ciki ta yafa dankwalin abayar.
Tana shigowa idanunsa suka kalli kirjinta, da sauri ya dauke ido daga kanta, meye hakan? Abinda zuciyarsa ta tambayeshi kenan.
Tada mota yai baice komai ba, itama tai shiru ranta a bace wai ita a dole ya bata mata rai, bazanci ba, kalmar nan ta bata haushi.
Ina zaije? Bayan Goggon tace bazata zauna ba? Sai dai ya rasa meyasa ya kasa fada mata, da alama san fitar yakeyi da ita.
Bayan sun hau titi ne yadan gangara bakin wani shago yai parking.
Fita yai bai dade ba ya dawo, yana shiga ya bude leda ya dauko robar yoghurt ya mika mata bayan yaja motar.
Jalila ta kalleshi tace "nima banasha."
Yace "ce miki nai naki ne?"
Tace "nawaye to?"
Yace "budemin zakiyi yunwa nakeji."
Wani kallo tamai tace "yunwa?"
Yace "bazaki budemin ba?"